Sashe 54
Samarin Shaho Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Daga isowar su suka neme wajen rabewa zuwa washe gari da safe
Don dukan su ji suke kamar basu taba ganin ta ba sai yau.
Sosai suke tuno da abubuwan da yafaru sau dayawa shikan sa baba babaji jikin sa ya bashi wani abu game da ita da ta zo din amma ya kasa ganewa .
Amma kuma bai taba kawowa saratu har zata rayu ta zamto hamshakiyar ya mace kamar sarah ba.
Cikin nan zaman nasu sageer ya nemo musu adreshin da zai kai su kai tsaye babban branch din su inda suke.
Ko da washe gari yayi sai suka shirya tsaf suka nufi nan organisation da niyyar su same ta.
Sam sun kasa hakura dukan su sun sanya aransu hala idan suka yi baki da baki da ita Allah zai rage musu wani abun.
Sai dai kashhh tun safe take cikin comittee na wani muhimmin meeting
Wanda ya dauke su dogon lokaci basu fito ba
Yau saura sati biyu wata gudan da suka bayar don su fara karban mutanen da suka yi registered don basu kulawa...
Su baba babaji Gaba daya a motsare suke kauyen ci da tambarin talauci da wahala shine ke haskawa a fuskokikn su da suturan su..
Anan ma da kyar masu gadi suka amince auka shigo harabar org din
Don duk wanda yaci karo da su bazai dauka ko ba roko ya kawo su ba...
Anan suka kai ciki suka tarar da securities.
Tun kafin suce wani abu,
Aka tsare su da tambayar ina zasu je anan,kuma meye kawo su?
Har bakin su na rawa suka bayyana wajen saratu suka zo..
Anan ma ba irin juya kansu da ba'ayi ba sabida wasu cewa suke basu san wata saratu anan ba
Babu irin bayanin da basu yi ba amma sai wasa da hankalin su ake.
Sosai ran sageer ya baci, cewar sa itace ta zo kauyen su fa kwanan nan..
Wasu daga nan sun gane ta amma don sun raina shigar nasu da yanayin nasu sai suke enjoying wasa da hankalin nasu.
Cikin haka, aka sake yin baki manya daga kasar waje.
Gefe su baba babaji suka rabe suna kallon ikon Allah.
Ba don ya danyi bokon nan ba da sai yace halan ma ba kasar nigeria yake ba.
Ko ena cike yake da gwarjinin wayayyaun jami'ai da kwararrun ma'aikata
Suna tsaye anan ba wanda ya sake tanka musu,sai dai ayi ta wuce su ana zaga su.
Ransu yayi matukar baci meyasa ko kadan basu da daraja a idanun mutane?...
Sun dauka ko a kauyen su ne kawai ake musu kallon haka ashe ko ina ma zai iya faruwa.
Bakin ciki ke cin kowannen su ga fargaban ganin yadda abubuwa suke tafiya anan.
Chan wajen karfe 12 rana abu yaki ci yaki karewa
Wata mata ce ma'aikaciya ta amsa su da cewa suje kawai su dawo yau sarah bata da Time....
Kuka baba babaji ya fashe da shi na takaici, ga shi tulin lokacin da suka dauka anan ba wanda ya basu ko kyakywan tarba bare wajen zama.
Ga azaban yunwa nacin cikin su duka,..
Abun da ya fi ci masa rai ma shine yana ji yana ganin wasu daban suna zuwa ana amsa musu a mutunce amma su ba wanda yake basa kulawar sa akan su
Hawayen sa sun ki tsayawa cikin tunani yace rayuwa kenan Wai har ni babaji ake wulakantawa akan saratu?
Ganin yadda sageer yake bashi baki akan suje su dawo goben ya sa security ya tunkaro su tare da ce musu su fita kar su jawo musu hankalin mutane....
Bakin ciki sosai ya ishe sa,..abun dai ya musu zafi sosai
Cikin bacin rai,baba babaji yace"
Da Allah tafi chan, bayan kun gama wulakanta mu? Mutanen banza mutanen wofi,inche dai nan wajen offishin saratu ce?
Kasan ni waye ma saratu kuwa?....sageer ne ya riko sa don sosai ya balle yana maganan cikin radadin zafin rai da bakar yunwa
Dariya aka fara masa musamman da suka ji yace ko ansan shi waye ma saratu?
Kowa yasan mahaifin saratu ya rasu,so what?
Wannan din bai wuce yace makabcin su bane a kauye,
Securityn kansa sai dariyar yadda mutane suke fassara bacin ran baba babaji suke cikin tsokana da raha..
"zo mu tafi baba babaji,wayannan ba su san me ya kawo mu ba?
Amma na tabbata idan saratu ta fito zasu san mu waye ne.
Lokacin idanun baba babaji sunyi jajir, yana bambami securityn na kan ce musu su fita kawai..har yakai su bakin gate....
Anan waje suka dakata yana share hawayen sa ,
Shikan sa sageer baiyi tsammanin ran baba babaji ya baci haka matuka ba.
Yace tashi mu tafi mu nemi wani abu muci,inyaso gobe ma dawo kamar yadda suka ce..
Da ya dago ya kalle sagir din sai ya fashe da Kuka yace saratu fa yata ce,amma ganin ta kawai sai na wulakanta wannan wani irin rayuwa ce?
Kaga shiyasa na nace zan zo nan ko zata yafe ni wani abun ya ragu da ga cikin bakin qaddarar dana jefa kaina aciki.
Sosai sagesr yaji tausayin sa gashi kuka yake har jikin sa na rawa shikadai..
Duk suna wannnan yanayin yazeed da tuni ya hango su sai ya tsaya lura da me suke ciki
Musamman da ya dago fuskan baba Babaji,ai ya ma taba alkawarin zai sa akawo sa offishin sarah amma bai samu daman yin haka ba
Cikin ransa sai ya fara tunanin kar dai yaji shiru ne ya sa ya zo dakan sa?
Kai amma ban kyauta masa ba..is not easy mutum yayi rayuwar sa cikin ciwo nadama da tsangwamar mutane..
Gashi ni da na masa alkwarin samun sauki ban kula ba..
Da haka ya sa ya sauko cikin azama yayi kansu,
Sosai yaji wani irin gani su anan din.
Yana isowa suka mike tsaye, zasu gaishe sa sai shi ya riga tanbayar su da cewa yaushe suka zo?
Shikam sageer bai gane sa ba amma baba babaji ya so ya fahimci fuskan sa.
Yaxeed Yace" kamance dani ko?
Nine nazo wani lokaci nace zan sa akawo ka offishin sarah,
Murmushin bazata baba babaji ya sake Yace Allah na gode maka,nan ya gaya masa cewa ai saratun da kanta ta zo amma abunda yafi bata masa rai yanzun wulakancin da aka musu ne akan ganin ta.
Yazeed ya dauka ko duk kauyanci ya sa suke refering dinta as saratu,
Sai ya ga kuma sun nace suna magana akan haduwar su da ita,yanzu haka ma rokon sa suke yi ya taimaka su ganta..
Basu damu da yunwa ko gajiyar da ke damun su ba muddin zasu hada ido da ita..
Tuni wani abu ya basa maybe is a personal issure... amma sosai yake so yaji don ya sha mamaki kuma kansa ya daure matuka"
Me hadin sarah da wayannan? How did thy know her,ko tayi musu alkawarin wani abu ne? To meye wannan din..
yasan dole sai ya yaudare su kafin ya san kan zancen,sai yace kuyi hakuri tukunna kunga yau sarah tana da manyan baki bazai yuwu ku ganta ba,
Amma ni zan je daku ku huta ku ci abinci gobe da kaina zan sa sarah ta saurare ku..
Murna akan murna baba babaji har da rusunawa kasa wajen sa ma yazeed albarka mai cike da godiya da karamcin nasa
Haka ya sa su a motar sa ya kaisu wani karamar hotel, anan ya odering musu abinci mai shegen dadi da tsada kaji ne nasha nasha mai qamshin dadi ga abubuwan jika magwogro.
Yana daga gefen su suka haura kai ham ham kamar dan wuta yaga gasashen nama,
Baba babaji naci hr zufa na saukowa akan nasa kamar wanda ke cikin Shower..
Duk yana kallon su, sai hiran santin suke
Time to time yana sa musu baki
Cikin salo yazeed din yace amma da cahn kasan sarah ne ko?
Anan ba wanda yake zuwa ganin Ta kai tsaye sai akan lokacin da ta basa...
Baba babaji ya dago a sanyaye ya dube yazeed yace "nasan ta sosai..shiyasa ma kaga na zo don na same ta.
Saratu ai yata ce...
Sageeer yace haka ne, yar sa sace ,ai wannan daka ke gani oga, shine mijin mahaifiyar saratu
Bayan mahaifin ta ya rasu,
Cikin tsananin mamaki yazeed yace ohhhhhhhh
Kenan kai mijin maman sarah ne? Amma ai mahaifiyar ta bata da wani miji a yanzu haka..
Ban fahimce ka ba.
Baba babaji Yace ai mun rabu ne,
Yazeed yace ohhh ayyah..
Toh meya faru ko zaka iya fada min,?
Kar ka damu aiki na ne taimako zan taimaka muku..
Su kan sun yarda da yanayin yazeed beside shekaru aru aru kenan babu wanda ya dube su da idon rahma har ya kashe kudin sa akansu ya basu muhalli da abinci sai yau..
Gashi har ya na cewa zai taimake su...rabon baba babaji yaji wani mutum na daban haka kawai yace zai taimake sa ai ya mance.
Sai abun ya taba zuciyan sa anan ya taso ya zauna shi da sageer..
Nn Suka shiga bada yazeed labarin saratu da ummahn ta in è best way thy can..
Sai dai cikin nuna nadaman su da neman yafiya suke bayanan nasu,
Sannan suka tabbatar masa da cewa lallai sarah itace saratun su.
Mamaki da rudani ya hana yazeed magana,sai baki yake basu yana gwada masu babu komai shi xai taimaka
Amma cikin ransa is full of questions .
Musamman fannin ta ya akayi sarah ta kufce ma wannan mummunan qaddara ta har ta zamto haka?
How did she make it? Yasan dai a waje tayi karatu kuma mum din ta na da sana'ar ta da kudin ta but how did thy make it?
Amma ace a haka suka taso?Toh ya akayi suka samu duk wannnan rayuwar?Sata sukayi ko karuwanci?
ai yasan cewa ummahn sarah har yau bata sake aure ba bare ace arxikin mijin ta ne,but how?
Kenan akwai boyayyen sirrin sarah da ba wanda ya sani sai ita..
Don dukan su ji suke kamar basu taba ganin ta ba sai yau.
Sosai suke tuno da abubuwan da yafaru sau dayawa shikan sa baba babaji jikin sa ya bashi wani abu game da ita da ta zo din amma ya kasa ganewa .
Amma kuma bai taba kawowa saratu har zata rayu ta zamto hamshakiyar ya mace kamar sarah ba.
Cikin nan zaman nasu sageer ya nemo musu adreshin da zai kai su kai tsaye babban branch din su inda suke.
Ko da washe gari yayi sai suka shirya tsaf suka nufi nan organisation da niyyar su same ta.
Sam sun kasa hakura dukan su sun sanya aransu hala idan suka yi baki da baki da ita Allah zai rage musu wani abun.
Sai dai kashhh tun safe take cikin comittee na wani muhimmin meeting
Wanda ya dauke su dogon lokaci basu fito ba
Yau saura sati biyu wata gudan da suka bayar don su fara karban mutanen da suka yi registered don basu kulawa...
Su baba babaji Gaba daya a motsare suke kauyen ci da tambarin talauci da wahala shine ke haskawa a fuskokikn su da suturan su..
Anan ma da kyar masu gadi suka amince auka shigo harabar org din
Don duk wanda yaci karo da su bazai dauka ko ba roko ya kawo su ba...
Anan suka kai ciki suka tarar da securities.
Tun kafin suce wani abu,
Aka tsare su da tambayar ina zasu je anan,kuma meye kawo su?
Har bakin su na rawa suka bayyana wajen saratu suka zo..
Anan ma ba irin juya kansu da ba'ayi ba sabida wasu cewa suke basu san wata saratu anan ba
Babu irin bayanin da basu yi ba amma sai wasa da hankalin su ake.
Sosai ran sageer ya baci, cewar sa itace ta zo kauyen su fa kwanan nan..
Wasu daga nan sun gane ta amma don sun raina shigar nasu da yanayin nasu sai suke enjoying wasa da hankalin nasu.
Cikin haka, aka sake yin baki manya daga kasar waje.
Gefe su baba babaji suka rabe suna kallon ikon Allah.
Ba don ya danyi bokon nan ba da sai yace halan ma ba kasar nigeria yake ba.
Ko ena cike yake da gwarjinin wayayyaun jami'ai da kwararrun ma'aikata
Suna tsaye anan ba wanda ya sake tanka musu,sai dai ayi ta wuce su ana zaga su.
Ransu yayi matukar baci meyasa ko kadan basu da daraja a idanun mutane?...
Sun dauka ko a kauyen su ne kawai ake musu kallon haka ashe ko ina ma zai iya faruwa.
Bakin ciki ke cin kowannen su ga fargaban ganin yadda abubuwa suke tafiya anan.
Chan wajen karfe 12 rana abu yaki ci yaki karewa
Wata mata ce ma'aikaciya ta amsa su da cewa suje kawai su dawo yau sarah bata da Time....
Kuka baba babaji ya fashe da shi na takaici, ga shi tulin lokacin da suka dauka anan ba wanda ya basu ko kyakywan tarba bare wajen zama.
Ga azaban yunwa nacin cikin su duka,..
Abun da ya fi ci masa rai ma shine yana ji yana ganin wasu daban suna zuwa ana amsa musu a mutunce amma su ba wanda yake basa kulawar sa akan su
Hawayen sa sun ki tsayawa cikin tunani yace rayuwa kenan Wai har ni babaji ake wulakantawa akan saratu?
Ganin yadda sageer yake bashi baki akan suje su dawo goben ya sa security ya tunkaro su tare da ce musu su fita kar su jawo musu hankalin mutane....
Bakin ciki sosai ya ishe sa,..abun dai ya musu zafi sosai
Cikin bacin rai,baba babaji yace"
Da Allah tafi chan, bayan kun gama wulakanta mu? Mutanen banza mutanen wofi,inche dai nan wajen offishin saratu ce?
Kasan ni waye ma saratu kuwa?....sageer ne ya riko sa don sosai ya balle yana maganan cikin radadin zafin rai da bakar yunwa
Dariya aka fara masa musamman da suka ji yace ko ansan shi waye ma saratu?
Kowa yasan mahaifin saratu ya rasu,so what?
Wannan din bai wuce yace makabcin su bane a kauye,
Securityn kansa sai dariyar yadda mutane suke fassara bacin ran baba babaji suke cikin tsokana da raha..
"zo mu tafi baba babaji,wayannan ba su san me ya kawo mu ba?
Amma na tabbata idan saratu ta fito zasu san mu waye ne.
Lokacin idanun baba babaji sunyi jajir, yana bambami securityn na kan ce musu su fita kawai..har yakai su bakin gate....
Anan waje suka dakata yana share hawayen sa ,
Shikan sa sageer baiyi tsammanin ran baba babaji ya baci haka matuka ba.
Yace tashi mu tafi mu nemi wani abu muci,inyaso gobe ma dawo kamar yadda suka ce..
Da ya dago ya kalle sagir din sai ya fashe da Kuka yace saratu fa yata ce,amma ganin ta kawai sai na wulakanta wannan wani irin rayuwa ce?
Kaga shiyasa na nace zan zo nan ko zata yafe ni wani abun ya ragu da ga cikin bakin qaddarar dana jefa kaina aciki.
Sosai sagesr yaji tausayin sa gashi kuka yake har jikin sa na rawa shikadai..
Duk suna wannnan yanayin yazeed da tuni ya hango su sai ya tsaya lura da me suke ciki
Musamman da ya dago fuskan baba Babaji,ai ya ma taba alkawarin zai sa akawo sa offishin sarah amma bai samu daman yin haka ba
Cikin ransa sai ya fara tunanin kar dai yaji shiru ne ya sa ya zo dakan sa?
Kai amma ban kyauta masa ba..is not easy mutum yayi rayuwar sa cikin ciwo nadama da tsangwamar mutane..
Gashi ni da na masa alkwarin samun sauki ban kula ba..
Da haka ya sa ya sauko cikin azama yayi kansu,
Sosai yaji wani irin gani su anan din.
Yana isowa suka mike tsaye, zasu gaishe sa sai shi ya riga tanbayar su da cewa yaushe suka zo?
Shikam sageer bai gane sa ba amma baba babaji ya so ya fahimci fuskan sa.
Yaxeed Yace" kamance dani ko?
Nine nazo wani lokaci nace zan sa akawo ka offishin sarah,
Murmushin bazata baba babaji ya sake Yace Allah na gode maka,nan ya gaya masa cewa ai saratun da kanta ta zo amma abunda yafi bata masa rai yanzun wulakancin da aka musu ne akan ganin ta.
Yazeed ya dauka ko duk kauyanci ya sa suke refering dinta as saratu,
Sai ya ga kuma sun nace suna magana akan haduwar su da ita,yanzu haka ma rokon sa suke yi ya taimaka su ganta..
Basu damu da yunwa ko gajiyar da ke damun su ba muddin zasu hada ido da ita..
Tuni wani abu ya basa maybe is a personal issure... amma sosai yake so yaji don ya sha mamaki kuma kansa ya daure matuka"
Me hadin sarah da wayannan? How did thy know her,ko tayi musu alkawarin wani abu ne? To meye wannan din..
yasan dole sai ya yaudare su kafin ya san kan zancen,sai yace kuyi hakuri tukunna kunga yau sarah tana da manyan baki bazai yuwu ku ganta ba,
Amma ni zan je daku ku huta ku ci abinci gobe da kaina zan sa sarah ta saurare ku..
Murna akan murna baba babaji har da rusunawa kasa wajen sa ma yazeed albarka mai cike da godiya da karamcin nasa
Haka ya sa su a motar sa ya kaisu wani karamar hotel, anan ya odering musu abinci mai shegen dadi da tsada kaji ne nasha nasha mai qamshin dadi ga abubuwan jika magwogro.
Yana daga gefen su suka haura kai ham ham kamar dan wuta yaga gasashen nama,
Baba babaji naci hr zufa na saukowa akan nasa kamar wanda ke cikin Shower..
Duk yana kallon su, sai hiran santin suke
Time to time yana sa musu baki
Cikin salo yazeed din yace amma da cahn kasan sarah ne ko?
Anan ba wanda yake zuwa ganin Ta kai tsaye sai akan lokacin da ta basa...
Baba babaji ya dago a sanyaye ya dube yazeed yace "nasan ta sosai..shiyasa ma kaga na zo don na same ta.
Saratu ai yata ce...
Sageeer yace haka ne, yar sa sace ,ai wannan daka ke gani oga, shine mijin mahaifiyar saratu
Bayan mahaifin ta ya rasu,
Cikin tsananin mamaki yazeed yace ohhhhhhhh
Kenan kai mijin maman sarah ne? Amma ai mahaifiyar ta bata da wani miji a yanzu haka..
Ban fahimce ka ba.
Baba babaji Yace ai mun rabu ne,
Yazeed yace ohhh ayyah..
Toh meya faru ko zaka iya fada min,?
Kar ka damu aiki na ne taimako zan taimaka muku..
Su kan sun yarda da yanayin yazeed beside shekaru aru aru kenan babu wanda ya dube su da idon rahma har ya kashe kudin sa akansu ya basu muhalli da abinci sai yau..
Gashi har ya na cewa zai taimake su...rabon baba babaji yaji wani mutum na daban haka kawai yace zai taimake sa ai ya mance.
Sai abun ya taba zuciyan sa anan ya taso ya zauna shi da sageer..
Nn Suka shiga bada yazeed labarin saratu da ummahn ta in è best way thy can..
Sai dai cikin nuna nadaman su da neman yafiya suke bayanan nasu,
Sannan suka tabbatar masa da cewa lallai sarah itace saratun su.
Mamaki da rudani ya hana yazeed magana,sai baki yake basu yana gwada masu babu komai shi xai taimaka
Amma cikin ransa is full of questions .
Musamman fannin ta ya akayi sarah ta kufce ma wannan mummunan qaddara ta har ta zamto haka?
How did she make it? Yasan dai a waje tayi karatu kuma mum din ta na da sana'ar ta da kudin ta but how did thy make it?
Amma ace a haka suka taso?Toh ya akayi suka samu duk wannnan rayuwar?Sata sukayi ko karuwanci?
ai yasan cewa ummahn sarah har yau bata sake aure ba bare ace arxikin mijin ta ne,but how?
Kenan akwai boyayyen sirrin sarah da ba wanda ya sani sai ita..