Sashe 56
Indo Sarƙa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tura baki gaba tayi cikin shagwaɓa ta ce, "Ni duka zaka amsa mun" Murmushi yayi ya ce, "To ko zan amsa miki sai kin cire Uniform ɗinki kin huta tukunna" ɗan ɓata fuska tayi zatayi magana ya sa ɗanyatsansa akan laɓɓansa, sannan ya ce, "Kinsan dai bansan..." da sauri Indo ta karɓe zancen da, "Banasan musu, kedai Allah ya yi ki da kunnen ƙashi taurin kai kamar mutanen farko." gabaɗaya suka kwashe da dariya, Jamilu ya ce, "Shiyasa nake missing ɗinki Sarƙar Baba Huwaila yanzu gidanmu duk ba daɗi saboda bakya nan" Indo ta ce, "Ai nasan kashedin ka kenan shiyasa tuni na haddace shi." Duk abinda yake faruwa Fahad dake cen jikin mota yana jinsu kuma yana ganinsu, takowa yayi fuska a haɗe ya ce, "Ke! ba daga makaranta kika dawo ba, wuce ki shige ciki banasan sakarci" Indo ta ce, "Ya Fahad rabin raina na gani, kasan kuwa yadda nakeji da Ya Jamil kuwa? Tagwayen Baba Huwaila wasu ke kiranmu dan Allah ka barmu muyi hirar yaushe gamo" Jamilu wani irin daɗi yaji har cikin ransa, ko ba komai yasan Indo ta bashi babban matsayi. Fahad jin maganganun Indo yayi kamar saukar aradu, yana shirin magana Jamilu ya ce, "Wuce cikin gidan, kinsan banasan rashin kunya..." da sauri Indo ta kuma karɓe zancen da, "Kinsan dai banasa rashin kunya, dan wani lokacin kamar ɓeran birni haka kike" Jamilu murmushi yayi ya taka ya ɗauko mata jakarta ya miƙa mata sannan Indo ta wuce. Fahad sai lokacin ya bar gurin yabi bayan Indo suka wuce ciki, Jamilu yaji ba daɗi sosai dan idan duba alaƙar da ke tsakanin Indo da Fahad sai ya ga kamar zai rasa ta gabaɗaya, dan duk mai hankali yaga abinda Fahad yakeyi yasan Zallar kishi ne yake sashi.
Alhaji Khaleel yaji daÉ—in zuwan Jamilu akan lokaci dukda bai sanar dashi dalilin kiran da yayi masa ba, kafin zuwan nasa. Da daddare suna zaune shi da Fahad,Jamilu da Mommy ya ce.
"Nasan zakayi mamakin jin kiran da nayi maka! Jamilu dalilin da yasa na kiraka ba komai bane sai dan na damƙa amanata ta agurinka, saboda na yaba da hankali da nutsuwarka, na tabbata ko bayan rayuwa ta bazaka ci amana ta ba, zaka riƙe hannu bibbiyu tsakaninka da Allah " Tunda Mahaifin Indo ya fara magana gaban Fahad yake lugude jikinsa har rawa yake, wani irin gumi ne yake keto masa dikda Ac dake cikin falon. Alhaji Khalil ya cigaba da cewa.
"Ban yanke wannan shawarar ba sai da muka tattauna da ƴan uwana, kuma suma ba ƙaramin dadi suka ji ba, danma basa ƙasar da su zasu tattauna da kai ba ni ba. Haka Kawunka Alhaji mun sanar da shi komai kuma yayi farin ciki sosai, sai dai mun roƙi alfarmar karya sanar da kai dan nafisan naji komai daga bakinka." fuskarsa ce ta sauya cikin damuwa ya cigaba da cewa, "Sai dai bansan ya zaka ɗauki lamarin ba zaka amince ko bazaka amince ba shine damuwa ta" a firgice Jamilu da Fahad suka ɗago da kai suna kallan Alhaji Khalil a yayin da ya dire a zancensa.
Hmmmm wallahi akwai Æ™ura bari nayi nanðŸƒðŸ¼â€â™€ï¸ðŸƒðŸ¼â€â™€ï¸ðŸƒðŸ¼â€â™€ï¸
Naga bakya comments sosai 😥 kuyi haƙuri mu raka dan littafin yazo ƙarshe.
_UMMOU ASLAM BINT ADAM_😉
[02/10, 19:30] Omu Aslam Bint AdamâœðŸ¼: *FIRST CLASS WRITERS ASSO*☀ï¸
*{Home of qualities and trusted writer's of The nation}*
https://www.facebook.com/groups/856755331683130/?ref=share
*INDO SARƘA*🤸ðŸ¼â€â™€ï¸
*BY*
*AMEERA ADAM*
*FOLLOW ME @WATTPAD*
_*AmeeraAdam60*_
GARGAÆŠI BAN YARDA WANI YA SAUYA MUN LITTAFIN NAN TA KOWACCE SIGA BA BATARE DA IZININA BA.
_*WANNAN LITTAFIN GABA ÆŠAYA SADAUKARWA NE GA DUK MAI SUNA AISHA😉🥱 NAMESAKE WHERE ARE UðŸ¤*_
_SHARARRIYAR MARUCIYAR NAN MAI LITTAFIN *SO KO WAHALA* TA ƘARA DAWO MUKU DA WANI ZAZZAFAN LITTAFI MAI SUNA *ƳAR HIZBA* BAZANCE KOMAI AMMA KUNSAN SALON LABARINTA DABAN YAKE, MASOYA KU GARZAYO KAR A BAKU LABARI._
*Alhamdulillah masu buƙatar sabon littafina 🧕ƳAR HIZBA🧕 da zai zo bayan sallah zasu iya biyan kuɗin karatunsu tun yanzu, normal group #200, vip 300, special 400. Za'a tura kuɗin ta wannan Accoun No. ɗin 2083460164 Abubakar Abdullahi Usman Zenith Bank ko a turo katin Waya na MTN ta wannan number 07038826617 ta wannan number za a turo shaida, ta nan za a tuntuɓeni don neman ƙarin bayani.*
87&88
Fahad bakinsa sai motsi yake kamar zai tari kawun nasa da tambaya, amma sai ya danne ya juya kai gefe. Jamilu jiki a sanyaye ya ce, "Abba in sha Allah zanyi bakin ƙoƙarina wajen ganin na riƙe wannan amana taka, dukda bansan wacce irin amana bace." Alhaji Khaleel ya ce, "Na buɗe sabon kamfanina a garin Kano, kamfanin leda ne da takalma shiyasa na yanke shawarar damƙa maka amanar sa, saboda da Kawunka zan damƙawa amma sai ya nuna mun gwara na sameka tunda shi baiyi zurfi a karatu ba, dan yana gudun kar a samu matsala dan haka kai zan mallakawa ragamarsa amma bansani ba zaka amince kuwa saboda kaima ma'aikaci ne, banasan na shiga haƙƙinka idan kana ganin babu damuwa.Karka ji kunyata idan har da takura ka mun bayani" Wata gwauruwar ajiyar zuciya Fahad ya sauke har sai da ta fito fili, Alhaji Khaleel murmushi yayi saboda ya fahimci sarai inda Fahad ya dosa, Jamila gyara zama yayi ya ce, "Abba ina matuƙar godiya da wannan karamci agareni, kuma insha Allah ba abinda zai gagara Allah ya sa albarka ya taya mu riƙo" gabaɗaya suka amsa da Ameen, sai lokacin Fahad yayi murmushi ya ce, "Malam Jamilu ina taya murna Allah ya taya riƙo" Jamilu ya amsa cikin sakin fuska, bayanin yadda abubuwan suke ya ɗan fara yiwa Jamilu yadda zai gane, sannan suka ɗan taɓa hira daga nan kowa ya kama gabansa.
Washegari Jamilu ya koma sai dai gabaɗaya baiso ba ji yake kamar ya tafi ya bar wani ɓangare na jikinshi, ita kanta Indo taji ba daɗi saboda ba ƙaramin shaƙuwa sukayi da Jamilu ba, dukda dai kafin ya tafinma sai da sukayi faɗa ita, dalilin Faɗansu kuwa. Jamilu na zaune a harabar gidan Indo ta fito da wani kofi, cike yake da ƙanƙara. Kujera ta janyo ta zauna ta fara sha, Jamilu kallan kofin ya yi ya ce, "Ayusher me yasa bakyaji ne" Indo kauda kai gefe tayi ta ce, "Wallahi dama nasan sai ka yi magana, wai kai Ya Jamil meyesa bakasan duk wani abu da zanji daɗi?" Jamilu tamke fuska yayi ya ce, "Har yanzu bakida da kunya ko?" Harara ta watsa masa tana juya idanu haɗe da murguɗa ta ce, "Rashin kunya nayi maka sai dai in tsarguwa kayi..." kafin ta ƙarasa Jamilu ya bige bakin ya ce, "Inajin kafin na tafi sai na fasa wannan bakin naki, dan naga har yanzu hankalinki da saura" Idanunta ne suka ciko da ƙwalla ta ce, "Wallahi Ya Jamil da hankali na, idan ma banida shi ai sai idan a gurinka na koya..." da sauri ya kuma bige mata baki wannan karan ba ƙaramin zafi taji ba, hawayen da take maƙalewa ne ya sauko tashi tayi sai da tayi nisa da shi ta juyo ta ce, "Wallahi banyafe ba mugu kuma sai na gayawa Baba Huwaila" tana gama faɗa ta zuba da gudu.
Jamilu murmushi ya yi a fili ya ce, "Wato Sarƙa har kwanan gobe Sarƙa ce, bazata taɓa sake hali ba. Rashin kunyar nan na nan."
Lokacin da Jamilu yaje gida ba ƙaramin daɗi Baba Huwaila taji ba, kiran Mahaifin Indo sukayi suna yi masa godiya, har akan tagomashi da ya haɗowa Jamilu da zai tafi. Ba ƙaramin kyautata musu yake ba dan kayan abinci kafin wannan ya ƙare zai turawa Jamilu kuɗi a sayi wani.
Bayan wasu ƴan kwanaki an buɗe kamfani cikin ƙudurar Ubangiji komai ya fara tafiya yadda ya kamata. Mahaifin Indo mota ya bawa Jamilu ƴar madaidaiciya ma kyau, kuma dikda wannan cigaba da Jamilu ya samu bai bar aikin koyarwarsa ba, Zumunci mai ƙarfi ne ya shiga tsakanin waɗannan gidajen guda biyu.
Indo sun fara jarrabawar Waec ana ta shirin Candy kuma a shekarar ne zasuyi saukar Alkur'ani, Indo ta ƙara zama budurwa ta kuma wayewa kamar ba ita ba. Sai dai akace idan ka shekara dubu baka ga mutum ba, idan kun haɗu tambayeshi wani abun ba halinsa ba, halin Indo na tsokona da abinda ba'a rasa ba yana nan.Yanzu a cikin dangin Mahaifi da mahaifiyarta babu Wanda bai santa ba, sai dai ba kowa ta cika shiga sabgarsa ba, saboda har a lokacin gani take ita ba ƴar wasu bace, dukda tana ƙaunar iyayenta amma har lokacin tafi jin kanta kamar yadda take ada ƴar ƙauye, shiyasa bata cika shiga sabgar cousin ɗinta na dangin Mahaifinta ba, saboda ta lura wasu daga cikinsu suna da ɗaga kai, musamman ƴan ɗakin su Lubna.
Wasu Ƴaƴan abokin mahaifinta mutum biyu ne suka nuna suna santa, amma sam basu kwanta mata ba, da suka matsa mata sai ta ce sai tayi candy ko zata fara kula samari. A ɓangarenta da Yaseer kuwa ba ƙaramin shaƙuwa sukayi ba, kusan duk dangin kowa yasan da shaƙuwarsu, dan ita kanta Indo ta yarda son Yaseer yayi nisa a zuciyarta.Sai dai har zuwa wannan lokacin bai taɓa furta mata kalmar soyayya ba, hakan ne yasa itama Indo take nuna kamar bata fahimci inda ya dosa ba, A ɓangaren Jamilu shima ba ƙaramin shaƙuwa sukayi ba, sai dai ko kaɗan Indo bata tsammanin soyayya daga gurinsa, tafi danganta hakan da shaƙuwa. Kuma Jamilu ya barwa zuciyarsa akan sai Indo tayi Candy koda zai sanar mata da kalmar soyayya, dan idan ya tuna abinda zai sanar mata gabansa har faɗuwa yake, saboda Alasan abokinsa ya taɓa tarar ta tun a ƙauye yace yana santa, tun daga ranar Indo ta daina ganin mutumcin shi sai ma ta koma ce masa Ɗan iska. Shi kansa Yaseer wanan hukuncin ya yanke, na sai Indo ta yi Candy zai sanar da Ita, kuma ya gabatarwa da manyansu maganar aurensu. Fahad a har kullin yanasan nunawa Indo kulawar da zata fahimci yana ƙaunarta, amma wani tsagi na zuciyarsa na ƙaryata wannan tunanin, kuma yana ganin kamar raini ne zai ƙara samun gurbin zama a tsakaninsu, tunda dama tuni Indo ta riga da ta raina shi.
Alhaji Khaleel yaji daÉ—in zuwan Jamilu akan lokaci dukda bai sanar dashi dalilin kiran da yayi masa ba, kafin zuwan nasa. Da daddare suna zaune shi da Fahad,Jamilu da Mommy ya ce.
"Nasan zakayi mamakin jin kiran da nayi maka! Jamilu dalilin da yasa na kiraka ba komai bane sai dan na damƙa amanata ta agurinka, saboda na yaba da hankali da nutsuwarka, na tabbata ko bayan rayuwa ta bazaka ci amana ta ba, zaka riƙe hannu bibbiyu tsakaninka da Allah " Tunda Mahaifin Indo ya fara magana gaban Fahad yake lugude jikinsa har rawa yake, wani irin gumi ne yake keto masa dikda Ac dake cikin falon. Alhaji Khalil ya cigaba da cewa.
"Ban yanke wannan shawarar ba sai da muka tattauna da ƴan uwana, kuma suma ba ƙaramin dadi suka ji ba, danma basa ƙasar da su zasu tattauna da kai ba ni ba. Haka Kawunka Alhaji mun sanar da shi komai kuma yayi farin ciki sosai, sai dai mun roƙi alfarmar karya sanar da kai dan nafisan naji komai daga bakinka." fuskarsa ce ta sauya cikin damuwa ya cigaba da cewa, "Sai dai bansan ya zaka ɗauki lamarin ba zaka amince ko bazaka amince ba shine damuwa ta" a firgice Jamilu da Fahad suka ɗago da kai suna kallan Alhaji Khalil a yayin da ya dire a zancensa.
Hmmmm wallahi akwai Æ™ura bari nayi nanðŸƒðŸ¼â€â™€ï¸ðŸƒðŸ¼â€â™€ï¸ðŸƒðŸ¼â€â™€ï¸
Naga bakya comments sosai 😥 kuyi haƙuri mu raka dan littafin yazo ƙarshe.
_UMMOU ASLAM BINT ADAM_😉
[02/10, 19:30] Omu Aslam Bint AdamâœðŸ¼: *FIRST CLASS WRITERS ASSO*☀ï¸
*{Home of qualities and trusted writer's of The nation}*
https://www.facebook.com/groups/856755331683130/?ref=share
*INDO SARƘA*🤸ðŸ¼â€â™€ï¸
*BY*
*AMEERA ADAM*
*FOLLOW ME @WATTPAD*
_*AmeeraAdam60*_
GARGAÆŠI BAN YARDA WANI YA SAUYA MUN LITTAFIN NAN TA KOWACCE SIGA BA BATARE DA IZININA BA.
_*WANNAN LITTAFIN GABA ÆŠAYA SADAUKARWA NE GA DUK MAI SUNA AISHA😉🥱 NAMESAKE WHERE ARE UðŸ¤*_
_SHARARRIYAR MARUCIYAR NAN MAI LITTAFIN *SO KO WAHALA* TA ƘARA DAWO MUKU DA WANI ZAZZAFAN LITTAFI MAI SUNA *ƳAR HIZBA* BAZANCE KOMAI AMMA KUNSAN SALON LABARINTA DABAN YAKE, MASOYA KU GARZAYO KAR A BAKU LABARI._
*Alhamdulillah masu buƙatar sabon littafina 🧕ƳAR HIZBA🧕 da zai zo bayan sallah zasu iya biyan kuɗin karatunsu tun yanzu, normal group #200, vip 300, special 400. Za'a tura kuɗin ta wannan Accoun No. ɗin 2083460164 Abubakar Abdullahi Usman Zenith Bank ko a turo katin Waya na MTN ta wannan number 07038826617 ta wannan number za a turo shaida, ta nan za a tuntuɓeni don neman ƙarin bayani.*
87&88
Fahad bakinsa sai motsi yake kamar zai tari kawun nasa da tambaya, amma sai ya danne ya juya kai gefe. Jamilu jiki a sanyaye ya ce, "Abba in sha Allah zanyi bakin ƙoƙarina wajen ganin na riƙe wannan amana taka, dukda bansan wacce irin amana bace." Alhaji Khaleel ya ce, "Na buɗe sabon kamfanina a garin Kano, kamfanin leda ne da takalma shiyasa na yanke shawarar damƙa maka amanar sa, saboda da Kawunka zan damƙawa amma sai ya nuna mun gwara na sameka tunda shi baiyi zurfi a karatu ba, dan yana gudun kar a samu matsala dan haka kai zan mallakawa ragamarsa amma bansani ba zaka amince kuwa saboda kaima ma'aikaci ne, banasan na shiga haƙƙinka idan kana ganin babu damuwa.Karka ji kunyata idan har da takura ka mun bayani" Wata gwauruwar ajiyar zuciya Fahad ya sauke har sai da ta fito fili, Alhaji Khaleel murmushi yayi saboda ya fahimci sarai inda Fahad ya dosa, Jamila gyara zama yayi ya ce, "Abba ina matuƙar godiya da wannan karamci agareni, kuma insha Allah ba abinda zai gagara Allah ya sa albarka ya taya mu riƙo" gabaɗaya suka amsa da Ameen, sai lokacin Fahad yayi murmushi ya ce, "Malam Jamilu ina taya murna Allah ya taya riƙo" Jamilu ya amsa cikin sakin fuska, bayanin yadda abubuwan suke ya ɗan fara yiwa Jamilu yadda zai gane, sannan suka ɗan taɓa hira daga nan kowa ya kama gabansa.
Washegari Jamilu ya koma sai dai gabaɗaya baiso ba ji yake kamar ya tafi ya bar wani ɓangare na jikinshi, ita kanta Indo taji ba daɗi saboda ba ƙaramin shaƙuwa sukayi da Jamilu ba, dukda dai kafin ya tafinma sai da sukayi faɗa ita, dalilin Faɗansu kuwa. Jamilu na zaune a harabar gidan Indo ta fito da wani kofi, cike yake da ƙanƙara. Kujera ta janyo ta zauna ta fara sha, Jamilu kallan kofin ya yi ya ce, "Ayusher me yasa bakyaji ne" Indo kauda kai gefe tayi ta ce, "Wallahi dama nasan sai ka yi magana, wai kai Ya Jamil meyesa bakasan duk wani abu da zanji daɗi?" Jamilu tamke fuska yayi ya ce, "Har yanzu bakida da kunya ko?" Harara ta watsa masa tana juya idanu haɗe da murguɗa ta ce, "Rashin kunya nayi maka sai dai in tsarguwa kayi..." kafin ta ƙarasa Jamilu ya bige bakin ya ce, "Inajin kafin na tafi sai na fasa wannan bakin naki, dan naga har yanzu hankalinki da saura" Idanunta ne suka ciko da ƙwalla ta ce, "Wallahi Ya Jamil da hankali na, idan ma banida shi ai sai idan a gurinka na koya..." da sauri ya kuma bige mata baki wannan karan ba ƙaramin zafi taji ba, hawayen da take maƙalewa ne ya sauko tashi tayi sai da tayi nisa da shi ta juyo ta ce, "Wallahi banyafe ba mugu kuma sai na gayawa Baba Huwaila" tana gama faɗa ta zuba da gudu.
Jamilu murmushi ya yi a fili ya ce, "Wato Sarƙa har kwanan gobe Sarƙa ce, bazata taɓa sake hali ba. Rashin kunyar nan na nan."
Lokacin da Jamilu yaje gida ba ƙaramin daɗi Baba Huwaila taji ba, kiran Mahaifin Indo sukayi suna yi masa godiya, har akan tagomashi da ya haɗowa Jamilu da zai tafi. Ba ƙaramin kyautata musu yake ba dan kayan abinci kafin wannan ya ƙare zai turawa Jamilu kuɗi a sayi wani.
Bayan wasu ƴan kwanaki an buɗe kamfani cikin ƙudurar Ubangiji komai ya fara tafiya yadda ya kamata. Mahaifin Indo mota ya bawa Jamilu ƴar madaidaiciya ma kyau, kuma dikda wannan cigaba da Jamilu ya samu bai bar aikin koyarwarsa ba, Zumunci mai ƙarfi ne ya shiga tsakanin waɗannan gidajen guda biyu.
Indo sun fara jarrabawar Waec ana ta shirin Candy kuma a shekarar ne zasuyi saukar Alkur'ani, Indo ta ƙara zama budurwa ta kuma wayewa kamar ba ita ba. Sai dai akace idan ka shekara dubu baka ga mutum ba, idan kun haɗu tambayeshi wani abun ba halinsa ba, halin Indo na tsokona da abinda ba'a rasa ba yana nan.Yanzu a cikin dangin Mahaifi da mahaifiyarta babu Wanda bai santa ba, sai dai ba kowa ta cika shiga sabgarsa ba, saboda har a lokacin gani take ita ba ƴar wasu bace, dukda tana ƙaunar iyayenta amma har lokacin tafi jin kanta kamar yadda take ada ƴar ƙauye, shiyasa bata cika shiga sabgar cousin ɗinta na dangin Mahaifinta ba, saboda ta lura wasu daga cikinsu suna da ɗaga kai, musamman ƴan ɗakin su Lubna.
Wasu Ƴaƴan abokin mahaifinta mutum biyu ne suka nuna suna santa, amma sam basu kwanta mata ba, da suka matsa mata sai ta ce sai tayi candy ko zata fara kula samari. A ɓangarenta da Yaseer kuwa ba ƙaramin shaƙuwa sukayi ba, kusan duk dangin kowa yasan da shaƙuwarsu, dan ita kanta Indo ta yarda son Yaseer yayi nisa a zuciyarta.Sai dai har zuwa wannan lokacin bai taɓa furta mata kalmar soyayya ba, hakan ne yasa itama Indo take nuna kamar bata fahimci inda ya dosa ba, A ɓangaren Jamilu shima ba ƙaramin shaƙuwa sukayi ba, sai dai ko kaɗan Indo bata tsammanin soyayya daga gurinsa, tafi danganta hakan da shaƙuwa. Kuma Jamilu ya barwa zuciyarsa akan sai Indo tayi Candy koda zai sanar mata da kalmar soyayya, dan idan ya tuna abinda zai sanar mata gabansa har faɗuwa yake, saboda Alasan abokinsa ya taɓa tarar ta tun a ƙauye yace yana santa, tun daga ranar Indo ta daina ganin mutumcin shi sai ma ta koma ce masa Ɗan iska. Shi kansa Yaseer wanan hukuncin ya yanke, na sai Indo ta yi Candy zai sanar da Ita, kuma ya gabatarwa da manyansu maganar aurensu. Fahad a har kullin yanasan nunawa Indo kulawar da zata fahimci yana ƙaunarta, amma wani tsagi na zuciyarsa na ƙaryata wannan tunanin, kuma yana ganin kamar raini ne zai ƙara samun gurbin zama a tsakaninsu, tunda dama tuni Indo ta riga da ta raina shi.