Sashe 49
Indo Sarƙa Complete Hausa Novel · about 7 min read
Tura baki gaba tayi cikin shagwaɓa ta ce, "Ni duka zaka amsa mun" Murmushi yayi ya ce, "To ko zan amsa miki sai kin cire Uniform ɗinki kin huta tukunna" ɗan ɓata fuska tayi zatayi magana ya sa ɗanyatsansa akan laɓɓansa, sannan ya ce, "Kinsan dai bansan..." da sauri Indo ta karɓe zancen da, "Banasan musu, kedai Allah ya yi ki da kunnen ƙashi taurin kai kamar mutanen farko." gabaɗaya suka kwashe da dariya, Jamilu ya ce, "Shiyasa nake missing ɗinki Sarƙar Baba Huwaila yanzu gidanmu duk ba daɗi saboda bakya nan" Indo ta ce, "Ai nasan kashedin ka kenan shiyasa tuni na haddace shi." Duk abinda yake faruwa Fahad dake cen jikin mota yana jinsu kuma yana ganinsu, takowa yayi fuska a haɗe ya ce, "Ke! ba daga makaranta kika dawo ba, wuce ki shige ciki banasan sakarci" Indo ta ce, "Ya Fahad rabin raina na gani, kasan kuwa yadda nakeji da Ya Jamil kuwa? Tagwayen Baba Huwaila wasu ke kiranmu dan Allah ka barmu muyi hirar yaushe gamo" Jamilu wani irin daɗi yaji har cikin ransa, ko ba komai yasan Indo ta bashi babban matsayi. Fahad jin maganganun Indo yayi kamar saukar aradu, yana shirin magana Jamilu ya ce, "Wuce cikin gidan, kinsan banasan rashin kunya..." da sauri Indo ta kuma karɓe zancen da, "Kinsan dai banasa rashin kunya, dan wani lokacin kamar ɓeran birni haka kike" Jamilu murmushi yayi ya taka ya ɗauko mata jakarta ya miƙa mata sannan Indo ta wuce. Fahad sai lokacin ya bar gurin yabi bayan Indo suka wuce ciki, Jamilu yaji ba daɗi sosai dan idan duba alaƙar da ke tsakanin Indo da Fahad sai ya ga kamar zai rasa ta gabaɗaya, dan duk mai hankali yaga abinda Fahad yakeyi yasan Zallar kishi ne yake sashi.
Alhaji Khaleel yaji daÉ—in zuwan Jamilu akan lokaci dukda bai sanar dashi dalilin kiran da yayi masa ba, kafin zuwan nasa. Da daddare suna zaune shi da Fahad,Jamilu da Mommy ya ce.
"Nasan zakayi mamakin jin kiran da nayi maka! Jamilu dalilin da yasa na kiraka ba komai bane sai dan na damƙa amanata ta agurinka, saboda na yaba da hankali da nutsuwarka, na tabbata ko bayan rayuwa ta bazaka ci amana ta ba, zaka riƙe hannu bibbiyu tsakaninka da Allah " Tunda Mahaifin Indo ya fara magana gaban Fahad yake lugude jikinsa har rawa yake, wani irin gumi ne yake keto masa dikda Ac dake cikin falon. Alhaji Khalil ya cigaba da cewa.
"Ban yanke wannan shawarar ba sai da muka tattauna da ƴan uwana, kuma suma ba ƙaramin dadi suka ji ba, danma basa ƙasar da su zasu tattauna da kai ba ni ba. Haka Kawunka Alhaji mun sanar da shi komai kuma yayi farin ciki sosai, sai dai mun roƙi alfarmar karya sanar da kai dan nafisan naji komai daga bakinka." fuskarsa ce ta sauya cikin damuwa ya cigaba da cewa, "Sai dai bansan ya zaka ɗauki lamarin ba zaka amince ko bazaka amince ba shine damuwa ta" a firgice Jamilu da Fahad suka ɗago da kai suna kallan Alhaji Khalil a yayin da ya dire a zancensa.
Hmmmm wallahi akwai Æ™ura bari nayi nanðŸƒðŸ¼â€â™€ï¸ðŸƒðŸ¼â€â™€ï¸ðŸƒðŸ¼â€â™€ï¸
Naga bakya comments sosai 😥 kuyi haƙuri mu raka dan littafin yazo ƙarshe.
_UMMOU ASLAM BINT ADAM_😉
[24/09, 13:08] Omu Aslam Bint AdamâœðŸ¼: *FIRST CLASS WRITERS ASSO*☀ï¸
*{Home of qualities and trusted writer's of The nation}*
https://www.facebook.com/First-class-writers-Association-111719967001810/?referrer=whatsapp
*INDO SARƘA*🤸ðŸ¼â€â™€ï¸
*BY*
*AMEERA ADAM*
*FOLLOW ME @WATTPAD*
_*AmeeraAdam60*_
GARGAÆŠI BAN YARDA WANI YA SAUYA MUN LITTAFIN NAN TA KOWACCE SIGA BA BATARE DA IZININA BA.
_*WANNAN LITTAFIN GABA ÆŠAYA SADAUKARWA NE GA DUK MAI SUNA AISHA😉🥱 NAMESAKE WHERE ARE UðŸ¤*_
_SHARARRIYAR MARUCIYAR NAN MAI LITTAFIN *SO KO WAHALA* TA ƘARA DAWO MUKU DA WANI ZAZZAFAN LITTAFI MAI SUNA *ƳAR HIZBA* BAZANCE KOMAI AMMA KUNSAN SALON LABARINTA DABAN YAKE, MASOYA KU GARZAYO KAR A BAKU LABARI._
*Alhamdulillah masu buƙatar sabon littafina 🧕ƳAR HIZBA🧕 da zai zo bayan sallah zasu iya biyan kuɗin karatunsu tun yanzu, normal group #200, vip 300, special 400. Za'a tura kuɗin ta wannan Accoun No. ɗin 2083460164 Abubakar Abdullahi Usman Zenith Bank ko a turo katin Waya na MTN ta wannan number 07038826617 ta wannan number za a turo shaida, ta nan za a tuntuɓeni don neman ƙarin bayani.*
85&86
Aunty Safna na falo Indo ta shiga falon da gudu, da ido ta bita da kallo har ta shige ɗaki. Bata bi ta kanta ba saboda tasan wataƙila ita da Fahad ne, faɗansu kuwa bata shiga dan baya ƙarewa daga wannan sai wannan.
Fahad ɗaki ya shiga banda zarya babu abinda yakeyi, wayar ya ciro daga aljihu ya kunna domin ya shiga ciki yaga abinda take shukawa, sai dai password ɗin da yaci ƙaro dashi ne ya dakatar da shi. gwada lambobi ya farayi amma babu wacce tayi dai-dai, sai yayi tunanin bari ya sa 1234 yana sakawa ta buɗe. yana shiga cikin gallery ɗinta ya shiga ɓangaren camera, banda hotunanta dana su Aseem babu komai, whatsapp photos ya duba nan yaci karo da hotunan Yaseer ne birjik, har sai ɗaiɗaikun hotunan Jamilu, da wasu tsurarin ƴanmata wanda da alama ƙawayenta na makaranta ne.Da sauri ya fita ya koma cikin Whatsapp ɗinta, Ya Yaseer ya gani da sauri ya shiga, baiga wata doguwar hirarsu banda gaisuwa, sai kuma Assignment da take rubutawa take tura masa sai ya koya mata. fita yayi ya koma cikin lambar Jamilu da yaga anrubuta, Abokin Faɗa. Yana shiga ya fara duba hirarsu wacce rabi Voice note ce ba typing ba, ɗaya bayan ɗaya ya fara buɗewa yana saurara. Yawanci hirar tasu ta ƴar tsama ce sai wani lokacin gaisuwa ce, wani lokacin kuma labarin makarantarsu da take yawan bashi. Shima tana tura masa Assignment da yake koya mata, amma abin da ya dagula zuciyar Fahad da kodayaushe zaiji Jamilu na cewa Indo yayi missing ɗinta, wasu Voice note da ya ji Jamilu da Indo sunyi ya kunna su yafi a irga wanda Jamilu ya ce, "Ayusher yaushe zaki zo mana hutu ne?Saboda na nayi missing ɗin tsiwarnan taki" Indo ta ce, "Ya Jamil dama wai kana sona amma da sai kayi ta dukana" Jalimu ya ce, "Ayusher meyasa kika tambayeni?" Indo murmushi tayi ta ce, "Naga Baba Huwaila ce kawai take so na duk faɗin ƙauyen nan, bayan har kaini kake gurin Maigari ya dokeni" Jamilu ya ce, "Ayusher ni kuwa nake sanki! Bazan taɓa fasalta irin ƙaunar da nake miki ba. Amma lokaci na gabda zuwa da zan sanar dake abinda ya daɗe yana cimun tuwo a ƙwarya. Kina da Saurayi kuwa" Gaban Indo ne faɗi, murya a sanyaye ta ce, "Ya Jamil ba kai kake hanani kula kowa ba bayan su Zulai duk da samarinsu, kace har ansa ranar su." Jamilu ya ce, "Ai ba a ƙauye nake nufi ba, ina nufin anan Kaduna" da sauri Indo ta ce, "Cab bana kula kowa, bare mugun nan Ya Fahad yana nan ina zai barni na kula kowa" Gaban Jamilu ne ya faɗi amma sai ya basar ya ce, "Kintuna dai a ƙauye abinda ya taɓa faruwa da Hansa'u ko? To karki yadda ki kula kowa da sunan soyayya, idan lokacin yayi ni zan gaya miki, ko kuma na samo miki miji mai hankali kuma ɗan gayu ko bakya so?" Indo kunya taji kamar yana ganinta ta rufe fuska sannan ta ce, "To ya Jamil, amma karka samo mun mai mugunta kamar kai, kuma kyakykyawa nake so kamar kai ko wanda ya fika " ba ƙaramin dariya ta bawa Jamilu ba, Saboda ya lura har yanzu da sauran yarinta a kan Indo, yace "To shikenan ai dai-dai ke zan samo miki" sun jima suna hira sannan sukayi sallam.
Fahad ba ƙaramin shaƙa yayi ba, kashe wayar ya ƙarayi sannan ya koma kan katifarsa ya kwanta.
Bayan Magriba su Indo na zaune gabaɗaya suna cin Abinci, Fahad ya shigo da kofi a hannu da alama tea yake sha, Bayan ya zaune Indo miƙewa tayi zata bar falon Aunty Safna ta ce, "Humaira wai me akayi miki kike ta ɓata rai kamar wacce taci kashi?" Indo kamar jira take nan take idanunta suka ciko da ƙwalla, murya na rawa ta kalli Fahad ta ce, "Haka kawai ina zaune Ya Fahad ya karɓe mun waya, kuma waya muke da Ya Yaseer nasan yanzu haka ya neme ni bai same ni ba" Fahad ɗan zaro ido yayi wato ita bata ma kunyar faɗar wayar da take yi, har take jimamin kar Yaseer ya kira bai samu ba. Yana cikin tunani Aunty Safna ta ce, "Da abinda kikayi dan ruwa baya tsami banza" ganin angoyi bayan Fahad yasa Indo bata ƙara magana ba ta wuce ɗakinta.
Tunda Fahad ya karɓi wayarta bai bata ba. Kuma itama bata tambayeshi ba, sai bayan wasu watanni sannan ya bata wayar tare da canza mata layi, da kamar bazata karɓa ba ta karɓe abarta tana watsa masa harara.Tun daga lokacin Indo bata kuma shiga sabgar Fahad, shi ɗinma bai cika shiga sabgarta ba. Sai dai duk wani moshi da Indo takeyi akan idonshi takeyi.
BAYAN SHEKARA BIYU
Alhaji Khaleel yaji daÉ—in zuwan Jamilu akan lokaci dukda bai sanar dashi dalilin kiran da yayi masa ba, kafin zuwan nasa. Da daddare suna zaune shi da Fahad,Jamilu da Mommy ya ce.
"Nasan zakayi mamakin jin kiran da nayi maka! Jamilu dalilin da yasa na kiraka ba komai bane sai dan na damƙa amanata ta agurinka, saboda na yaba da hankali da nutsuwarka, na tabbata ko bayan rayuwa ta bazaka ci amana ta ba, zaka riƙe hannu bibbiyu tsakaninka da Allah " Tunda Mahaifin Indo ya fara magana gaban Fahad yake lugude jikinsa har rawa yake, wani irin gumi ne yake keto masa dikda Ac dake cikin falon. Alhaji Khalil ya cigaba da cewa.
"Ban yanke wannan shawarar ba sai da muka tattauna da ƴan uwana, kuma suma ba ƙaramin dadi suka ji ba, danma basa ƙasar da su zasu tattauna da kai ba ni ba. Haka Kawunka Alhaji mun sanar da shi komai kuma yayi farin ciki sosai, sai dai mun roƙi alfarmar karya sanar da kai dan nafisan naji komai daga bakinka." fuskarsa ce ta sauya cikin damuwa ya cigaba da cewa, "Sai dai bansan ya zaka ɗauki lamarin ba zaka amince ko bazaka amince ba shine damuwa ta" a firgice Jamilu da Fahad suka ɗago da kai suna kallan Alhaji Khalil a yayin da ya dire a zancensa.
Hmmmm wallahi akwai Æ™ura bari nayi nanðŸƒðŸ¼â€â™€ï¸ðŸƒðŸ¼â€â™€ï¸ðŸƒðŸ¼â€â™€ï¸
Naga bakya comments sosai 😥 kuyi haƙuri mu raka dan littafin yazo ƙarshe.
_UMMOU ASLAM BINT ADAM_😉
[24/09, 13:08] Omu Aslam Bint AdamâœðŸ¼: *FIRST CLASS WRITERS ASSO*☀ï¸
*{Home of qualities and trusted writer's of The nation}*
https://www.facebook.com/First-class-writers-Association-111719967001810/?referrer=whatsapp
*INDO SARƘA*🤸ðŸ¼â€â™€ï¸
*BY*
*AMEERA ADAM*
*FOLLOW ME @WATTPAD*
_*AmeeraAdam60*_
GARGAÆŠI BAN YARDA WANI YA SAUYA MUN LITTAFIN NAN TA KOWACCE SIGA BA BATARE DA IZININA BA.
_*WANNAN LITTAFIN GABA ÆŠAYA SADAUKARWA NE GA DUK MAI SUNA AISHA😉🥱 NAMESAKE WHERE ARE UðŸ¤*_
_SHARARRIYAR MARUCIYAR NAN MAI LITTAFIN *SO KO WAHALA* TA ƘARA DAWO MUKU DA WANI ZAZZAFAN LITTAFI MAI SUNA *ƳAR HIZBA* BAZANCE KOMAI AMMA KUNSAN SALON LABARINTA DABAN YAKE, MASOYA KU GARZAYO KAR A BAKU LABARI._
*Alhamdulillah masu buƙatar sabon littafina 🧕ƳAR HIZBA🧕 da zai zo bayan sallah zasu iya biyan kuɗin karatunsu tun yanzu, normal group #200, vip 300, special 400. Za'a tura kuɗin ta wannan Accoun No. ɗin 2083460164 Abubakar Abdullahi Usman Zenith Bank ko a turo katin Waya na MTN ta wannan number 07038826617 ta wannan number za a turo shaida, ta nan za a tuntuɓeni don neman ƙarin bayani.*
85&86
Aunty Safna na falo Indo ta shiga falon da gudu, da ido ta bita da kallo har ta shige ɗaki. Bata bi ta kanta ba saboda tasan wataƙila ita da Fahad ne, faɗansu kuwa bata shiga dan baya ƙarewa daga wannan sai wannan.
Fahad ɗaki ya shiga banda zarya babu abinda yakeyi, wayar ya ciro daga aljihu ya kunna domin ya shiga ciki yaga abinda take shukawa, sai dai password ɗin da yaci ƙaro dashi ne ya dakatar da shi. gwada lambobi ya farayi amma babu wacce tayi dai-dai, sai yayi tunanin bari ya sa 1234 yana sakawa ta buɗe. yana shiga cikin gallery ɗinta ya shiga ɓangaren camera, banda hotunanta dana su Aseem babu komai, whatsapp photos ya duba nan yaci karo da hotunan Yaseer ne birjik, har sai ɗaiɗaikun hotunan Jamilu, da wasu tsurarin ƴanmata wanda da alama ƙawayenta na makaranta ne.Da sauri ya fita ya koma cikin Whatsapp ɗinta, Ya Yaseer ya gani da sauri ya shiga, baiga wata doguwar hirarsu banda gaisuwa, sai kuma Assignment da take rubutawa take tura masa sai ya koya mata. fita yayi ya koma cikin lambar Jamilu da yaga anrubuta, Abokin Faɗa. Yana shiga ya fara duba hirarsu wacce rabi Voice note ce ba typing ba, ɗaya bayan ɗaya ya fara buɗewa yana saurara. Yawanci hirar tasu ta ƴar tsama ce sai wani lokacin gaisuwa ce, wani lokacin kuma labarin makarantarsu da take yawan bashi. Shima tana tura masa Assignment da yake koya mata, amma abin da ya dagula zuciyar Fahad da kodayaushe zaiji Jamilu na cewa Indo yayi missing ɗinta, wasu Voice note da ya ji Jamilu da Indo sunyi ya kunna su yafi a irga wanda Jamilu ya ce, "Ayusher yaushe zaki zo mana hutu ne?Saboda na nayi missing ɗin tsiwarnan taki" Indo ta ce, "Ya Jamil dama wai kana sona amma da sai kayi ta dukana" Jalimu ya ce, "Ayusher meyasa kika tambayeni?" Indo murmushi tayi ta ce, "Naga Baba Huwaila ce kawai take so na duk faɗin ƙauyen nan, bayan har kaini kake gurin Maigari ya dokeni" Jamilu ya ce, "Ayusher ni kuwa nake sanki! Bazan taɓa fasalta irin ƙaunar da nake miki ba. Amma lokaci na gabda zuwa da zan sanar dake abinda ya daɗe yana cimun tuwo a ƙwarya. Kina da Saurayi kuwa" Gaban Indo ne faɗi, murya a sanyaye ta ce, "Ya Jamil ba kai kake hanani kula kowa ba bayan su Zulai duk da samarinsu, kace har ansa ranar su." Jamilu ya ce, "Ai ba a ƙauye nake nufi ba, ina nufin anan Kaduna" da sauri Indo ta ce, "Cab bana kula kowa, bare mugun nan Ya Fahad yana nan ina zai barni na kula kowa" Gaban Jamilu ne ya faɗi amma sai ya basar ya ce, "Kintuna dai a ƙauye abinda ya taɓa faruwa da Hansa'u ko? To karki yadda ki kula kowa da sunan soyayya, idan lokacin yayi ni zan gaya miki, ko kuma na samo miki miji mai hankali kuma ɗan gayu ko bakya so?" Indo kunya taji kamar yana ganinta ta rufe fuska sannan ta ce, "To ya Jamil, amma karka samo mun mai mugunta kamar kai, kuma kyakykyawa nake so kamar kai ko wanda ya fika " ba ƙaramin dariya ta bawa Jamilu ba, Saboda ya lura har yanzu da sauran yarinta a kan Indo, yace "To shikenan ai dai-dai ke zan samo miki" sun jima suna hira sannan sukayi sallam.
Fahad ba ƙaramin shaƙa yayi ba, kashe wayar ya ƙarayi sannan ya koma kan katifarsa ya kwanta.
Bayan Magriba su Indo na zaune gabaɗaya suna cin Abinci, Fahad ya shigo da kofi a hannu da alama tea yake sha, Bayan ya zaune Indo miƙewa tayi zata bar falon Aunty Safna ta ce, "Humaira wai me akayi miki kike ta ɓata rai kamar wacce taci kashi?" Indo kamar jira take nan take idanunta suka ciko da ƙwalla, murya na rawa ta kalli Fahad ta ce, "Haka kawai ina zaune Ya Fahad ya karɓe mun waya, kuma waya muke da Ya Yaseer nasan yanzu haka ya neme ni bai same ni ba" Fahad ɗan zaro ido yayi wato ita bata ma kunyar faɗar wayar da take yi, har take jimamin kar Yaseer ya kira bai samu ba. Yana cikin tunani Aunty Safna ta ce, "Da abinda kikayi dan ruwa baya tsami banza" ganin angoyi bayan Fahad yasa Indo bata ƙara magana ba ta wuce ɗakinta.
Tunda Fahad ya karɓi wayarta bai bata ba. Kuma itama bata tambayeshi ba, sai bayan wasu watanni sannan ya bata wayar tare da canza mata layi, da kamar bazata karɓa ba ta karɓe abarta tana watsa masa harara.Tun daga lokacin Indo bata kuma shiga sabgar Fahad, shi ɗinma bai cika shiga sabgarta ba. Sai dai duk wani moshi da Indo takeyi akan idonshi takeyi.
BAYAN SHEKARA BIYU