Sashe 95
Idon Naira Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Mufeeda kuwa kasa motsi tayi a inda take tsaye har aka kwashi su umma akai asibiti dasu Bata motsaba sai daga baya itama ta yanke jiki a gurin ta Fadi saidai mai aikinsu umma tayi kanta tazuba Mata ruwa Dan batada zabin daya wuce hakan.
A asibiti kuwa suna Isa wannan karon ummansa jikin yafi nako yaushe Dan kuwa Kaman sashenta ne yake neman shanyewa Amma dai likitoci nata kokarinsu.
Umman ma Saida ta kwana ta wuni kafin aka samu ta farfado tanaji tana gani wannan karon ko bakin tsinuwar batadashi ya mutu.
Mufeeda na gida tayi kuka tai ihun tayi suman ta farka Amma Babu kowa daga ita sai masu aiki a gida daddynta Yana asibiti taredasu umma idan yadawo gida da daddare samansa yake Shigewa baya buqatan ganin kowa.
Gabaki daya Kansa da zuciyarsa neman bugawa sukeyi shiyasa kosu Maminsa kwana biyun Bai iya zuwa gurinsuba Dan yasan Amal da babyn suna lafiya tunda suna tareda Maminsa hakama Al-Amin ya sauya musu securities masu tsananin gaske da tsaro.
Halinda yake ciki yasa dukkaninsu Yan gidan IDON NERA din Suka shirya Suka ziyarci su Haj Maryamah din a asibiti Kuma sun tausayawa Haj Maryamah sosai ganin yanda take kwance kaman ba wadda Rai yake jikintaba.
Umma ma taji sauko Amma Kam Bata iya ko doguwar magana idan ba ganin tayi 'yarta ta farfado ba.
Amal da aka barta a dakin Haj Maryamah din daga ita sai shi kowa ya fice Amma takasa ficewa tabarsa suna Gama ficewa siddi datayi na qarshe ta rufe musu dakin.
Ahankali ta Isa gurinsa ganin irin kallon dayake Mata idanuwansa sunyi wani irin laushi kaman ba AQEEL ASAD dintaba.
Zama tayi a kusa dashi tareda Kai hannunta kan nasa ta sarke hannuwansu ahankali tace,
"Insha Allah zata samu sauki ta warke.
Kallonta yayi tareda kissing hannunta ya janyota jikinsa ya cusa Kansa cikin wuyanta ya shaqi qamshinta ya sauke Ajiyar zuciya kafin ya sake matseta jikinsa Yana shafa cikinta ahankali yace,
"Nayi missing naku.
Lafewa tayi jikinsa tana cewa,
"We miss you too".
Wani qayataccen murmushi ya sake Yana kissing lips dinta kadan yace,
Kina cin abinci sosai yanzu?
Gyada Masa Kai tayi tana qarawa da cewa Amma ba sosaiba.
Shafa wuyanta yayi Yana cewa,
Meyasa??
Kallonsa tayi tana Dan narkewa tace,
"Bazan iyaba.
Bakinta ya Kama ya tsotsa Yana shinshina qamshinta da yayi masifar kewa yace Takoma gida kafin yayi loosing control na Kansa akanta.
Koda suka fito su mommy sun wuce sun barta da Haka suka komawarsu Suka cigaba da abubuwansu yabita duk ya tsotse sai yamma Suka dawo gida ya kawota da Kansa har palons sama Dan su mommyn na can.
Suna shiga ta zame hannunta a nasa tareda nufar guri ta zauna tana kallon mommy dataqi nuna taga hannunta acikin na AQEEL din.
Ganin ya zauna yasa itada Siddi Suka koma dakinta Siddi na tsokanarta Akan taga rigarta duk ta yamutse.
Banza tayi Mata sbd batajin zata iya biyewa iskancinta.
Fira yayi sosai da Maminsa har dare Yana gidan da zasuyi dinner qiri qiri yace akai Masa Masa Palo zaici tareda Amal.
Bilkees da akace takai musu palon sama kuwa tana zuwa saita Kai dakin Amal.
Kunyar abinda ya fada yasa Amal tace batajin yunwa bazataci abincinba
Mommy Kai tsaye tace taje ta tayasa ci idan Bataci ita.
Murmushi yayiwa mommyn Yana cewa "thank you Mami"
Suna Hawa saman ya janyota jikinsa Yana cusa Kansa jikinta sbd shima da ba wata yunwar yakejiba Dan Saida Suka biya taci abincin talindo steak house taci abincinsu datakeso acan kafin suka nufo gidan.
Suna shiga bedroom dinta ya tura musu kofar tareda sake Shigewa jikinta Yana shafa cikinta da qasan mararta Yana lumshe Ido Cikin Jin Dadin qamshinta da taushin fatarta.
Juyowa tayi suna fuskantar juna cikin wata narkakkiyar murya Mai kashesa da Jan ajinta tace Masa,
"Abincin zaiyi sanyi fa..
Zaunawa yayi kan sofa tareda janyota jikinsa ya zaunar kan qafafunsa Yana kallon fuskarta zuwa cikinta yace,
"Idan yayi sanyi zakimun warming nasa daga baya,uhmmmnnn??
Gyada Kai tayi batareda tasaniba sbd yana maganar ne Yana zura hannunsa cikin free doguwar rigarta Mara nauyi irinta Yan gayun masu ciki.
Yawo yake da hannuwansa cikin rigarta Yana shafa koina tareda tsayar da hannun a kirjinta Yana shafa lace din padded bar din dake jikinta.
Kansa ya saka cikin wuyanta Yana shaqar kamshinta Yana lumshe idanuwansa hannunsa daya na kamo fuskarta..
Wuyanta yafara fidda harshensa yayiwa wata irin lasa kafin ya maida harshen a kunnenta ya tsotsa fatan kunnen Yana sake matse jikinsu Dana juna.
Wani numfashi Mai sanyi ta sauke lokacinda yake gangaro da harshensa daga wuyanta zuwa kirjinta
Numfashin nata ya sake shiga Kansa ya qara yamutsosa.
Hannuwan rigarta ya zame ahankali Yana kallon fuskarta rigar ta zame zuwa qugunta ya zubawa bra dinta Ido da kusan koyaushe duk bra din data saka fizgar hankalinsa takeyi.,
Dan qaramin cikinsu ya zubawa ido Yana kalla cikin kaunarsa da kaunar uwarsa,
Fatarta yaci gaba da lasa Yana kissing haryazo fuskarta ya Kama lips dinta ya tsotsa kadan ya sake Yana kallonta itama shi ta dago ta kalla da idanuwanta dasuka narke Masa da tsananin so da shagwaban kewansa.
Bra dinta ya balle daga baya tareda zarewa ya jefar gefe Yana sake hade bakinsa da nata suna tsotsan juna abin na jijjiga qwaqwalwansa dan duk lokacinta tayi kissing dinsa zaucewane kawai bayayi.
Komai nata tsananin sonsa yakeyi,
Komai tayi yanaso,
Koya tayi shima yanaso Dan Haka koya ta tabasa saiyaji Yana neman zarewa Amma idan Suka fita mutane ya fuske tareda kamewa kaman bashiba.
Abubuwan daya ringa matane yasata fara hawaye sbd tuni a inda suke shima dayake Yana sane da inda suke din Kuma a yanzu da akasan Yana tareda matarsa bazai iya Mata komaiba a gidan sbd girmamawa da Hana ciwa Maminsa fuska Da saka matar tasa a kunya.
Zazzafan Wasa sukayi batareda aikata komaiba yagama tsotseta da lalubeta tukuna yabarta Suka samu nutsuwarsu ta dawo dadai ya ce saitayo Masa warming na abincin.
Kallonsa tayi tareda narke fuska tace,
"To mezaa ce mun tsayayi har abincin yayi sanyi??
Ni gaskia kunya nakeji.
Kyaleta yayi yace takira Bilkisu a waya.
Tana kiranta Bilkisu na zuwa yace taje takawa musu tea kawai da snacks.
Kwashe abincin Bilkisu taje dakin Amal tayi dayake sun dawo Palo sun baro dakin kuka har lokacin su umma na qasa sunqi hawowa Dan tsoron irin kallon dataga AQEEL nawa Amal takeji kada suyi Mata abin kunyafa a gida.
Suna ganin Bilkisu ta sauko da abincin da aka Kai Babu abinda aka taba kowa yayi tsit sukai kaman Basu ganiba.
Saida yabata tea da cake da Kansa abaki taci ta koshi itama ta Dan basa sama sama duk da kusan na bakinta ne take basa Haka Suka Gama shiriritarsu Suka sai kusan after 11 ya bar gidan.
Washe gari da safe shine yazo ya dauketa sukaje asibiti aka dubata daga can suka dauko umman Cameroon da aka sallama Suka maidata gida yarage ummansa ce kawai a asibiti.
Itama dai Ana shirye shiryen fitarda itane waje.
Daga gidansa gida ya dawo da ita ya wuce office Dan yanason ta dawo gidansa Amma ummansa yakeson ta farfado tukuna idan Bata farfadoba waje zasu fita da ita bazaiso barin Amal ita kadaiba Kuma shiyasa yabarta gidan tukuna.
Anata shirye shiryen fita da Haj Maryamah datake neman share sati biyu a kwance harta Shiga na uku saigashi kwatsam Allah ya farfado da ita batareda tasamu shanyewar Rabin jikin da akai tsammaniba.
Umman Cameroon farin cikinta na dawowar yarta daidai yasa batasan lokacinda ta ringa rawar jikin zuwa asibitin ba.
Shi kansa yashiga wani irin yanayi na farin ciki da samun nutsuwa tareda godiyar Allah.
Haj Zainab ajiyar zuciya tayi tareda Jin wani Abu daya tsaya Mata a kirji ya fada Mata batareda tasan menene ba alokacinda Amal ta sanar da ita umman tasa ta tashi.
Saida ta kwana ta wuni da tashi kafin suka dungomo Yan gidansu sukazo Suka dubata sai kallon kallo akeyi da juna Babu ta cewa sbd ita kanta Haj Maryamah din tunda ta tashi batason magana Dan kirjinta Bai Dena ciwoba Allah yasani Sunci amanarta dasuka hainceta da wannan lamarin,
Da badan Amal nada cikinsaba kenan da Haka zasu rufeta ya mutu kokuma ita ta mutu Basu samu wani jininba.
Sallamarta akai daga asibitin Kai tsaye ya dauketa a motarsa ita da Amal wadda yau bazai iya kwana baijitaba a jikinsa.
##MAMUH#
*_ZAFAFA BIYAR_*
*RUMBUN K'AYA*🔥
Hafsat Rano
*DAUDAR GORA*🔥
Billyn Abdul
*IDON NERA*🔥
Mamuhgee
*A RUBUCE TAKE*🔥
Safiya huguma
*KI KULANI*🔥
Miss xoxo
Littafi daya---400
Biyu---600
Uku----800
Hudu-----1k
Biyar din duka----1200
ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN
0022419171
Maryam sani
Access bank
Shedarka ta 09033181070
MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN
09166221261
🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪
*Ina yan uwa 'yan nijer?*
*Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta*
+22799643131
Littafi daya---450CFA
biyu---650CFA
uku----850CFA
hudu----1050 CFA
Biyar----1250CFA
*A DADE ANAYI SAI GASKIYA!*
*Thanks for choosing us*🔥*_Arewabooks@Mamuhgee_*
74
Dayake shine yake driving motar da Kansa daga asibitin,Amal ce a gefensa gaba sai Haj Maryamah din a baya tareda umma dakejin tsananin farin ciki sbd harta fara fidda Rai ga tashin yarta tana duban yanda zatayi rayuwar ita daya Bayan sun Saba duka rayuwarsu a tare dasauran abubuwa.
A gaban motar AQEEL waiwayowa yayi ya kalli Amal datayi wani iri sbd hanyar gidansa daya nufa,
Bata taba zuwaba Kuma batada shaawan zuwa sbd batason hayaniyar fitinar duka yan gidan.
Idonsa ya Dan zuba Mata yayi Mata wani kallon tarairayanta
Ta sake Dan narke Masa fuska alaman ita gida zai kaita idan ya ajiyesu kokuma Ahmed yazo ya dauketa.
Maida Kansa yayi a hanya sbd yanda take narke Masa idanuwanta Kansa juyawa yakeyi
Hannun yakai fuskarta ya matsa kumatunta kadan ahankali yana Dan girgiza Mata Kai cikin kulawa alaman aa ga abinda take nufi na komawanta gidan Maminsa.
Haj Maryamah data zama kurman qarfi da yaji tana ganin abinda yake faruwa ta maida kanta a hanya zuciyarta na bugawa tana kokarin daurewa kanta.
Umma kuwa da bakinta Bai cika shiruba akan zance Baki ta Dan sake tana satar kallonsu sbd kaman da alamar gabaki daya AQEEL ya manta dasu a motar.
A asibiti kuwa suna Isa wannan karon ummansa jikin yafi nako yaushe Dan kuwa Kaman sashenta ne yake neman shanyewa Amma dai likitoci nata kokarinsu.
Umman ma Saida ta kwana ta wuni kafin aka samu ta farfado tanaji tana gani wannan karon ko bakin tsinuwar batadashi ya mutu.
Mufeeda na gida tayi kuka tai ihun tayi suman ta farka Amma Babu kowa daga ita sai masu aiki a gida daddynta Yana asibiti taredasu umma idan yadawo gida da daddare samansa yake Shigewa baya buqatan ganin kowa.
Gabaki daya Kansa da zuciyarsa neman bugawa sukeyi shiyasa kosu Maminsa kwana biyun Bai iya zuwa gurinsuba Dan yasan Amal da babyn suna lafiya tunda suna tareda Maminsa hakama Al-Amin ya sauya musu securities masu tsananin gaske da tsaro.
Halinda yake ciki yasa dukkaninsu Yan gidan IDON NERA din Suka shirya Suka ziyarci su Haj Maryamah din a asibiti Kuma sun tausayawa Haj Maryamah sosai ganin yanda take kwance kaman ba wadda Rai yake jikintaba.
Umma ma taji sauko Amma Kam Bata iya ko doguwar magana idan ba ganin tayi 'yarta ta farfado ba.
Amal da aka barta a dakin Haj Maryamah din daga ita sai shi kowa ya fice Amma takasa ficewa tabarsa suna Gama ficewa siddi datayi na qarshe ta rufe musu dakin.
Ahankali ta Isa gurinsa ganin irin kallon dayake Mata idanuwansa sunyi wani irin laushi kaman ba AQEEL ASAD dintaba.
Zama tayi a kusa dashi tareda Kai hannunta kan nasa ta sarke hannuwansu ahankali tace,
"Insha Allah zata samu sauki ta warke.
Kallonta yayi tareda kissing hannunta ya janyota jikinsa ya cusa Kansa cikin wuyanta ya shaqi qamshinta ya sauke Ajiyar zuciya kafin ya sake matseta jikinsa Yana shafa cikinta ahankali yace,
"Nayi missing naku.
Lafewa tayi jikinsa tana cewa,
"We miss you too".
Wani qayataccen murmushi ya sake Yana kissing lips dinta kadan yace,
Kina cin abinci sosai yanzu?
Gyada Masa Kai tayi tana qarawa da cewa Amma ba sosaiba.
Shafa wuyanta yayi Yana cewa,
Meyasa??
Kallonsa tayi tana Dan narkewa tace,
"Bazan iyaba.
Bakinta ya Kama ya tsotsa Yana shinshina qamshinta da yayi masifar kewa yace Takoma gida kafin yayi loosing control na Kansa akanta.
Koda suka fito su mommy sun wuce sun barta da Haka suka komawarsu Suka cigaba da abubuwansu yabita duk ya tsotse sai yamma Suka dawo gida ya kawota da Kansa har palons sama Dan su mommyn na can.
Suna shiga ta zame hannunta a nasa tareda nufar guri ta zauna tana kallon mommy dataqi nuna taga hannunta acikin na AQEEL din.
Ganin ya zauna yasa itada Siddi Suka koma dakinta Siddi na tsokanarta Akan taga rigarta duk ta yamutse.
Banza tayi Mata sbd batajin zata iya biyewa iskancinta.
Fira yayi sosai da Maminsa har dare Yana gidan da zasuyi dinner qiri qiri yace akai Masa Masa Palo zaici tareda Amal.
Bilkees da akace takai musu palon sama kuwa tana zuwa saita Kai dakin Amal.
Kunyar abinda ya fada yasa Amal tace batajin yunwa bazataci abincinba
Mommy Kai tsaye tace taje ta tayasa ci idan Bataci ita.
Murmushi yayiwa mommyn Yana cewa "thank you Mami"
Suna Hawa saman ya janyota jikinsa Yana cusa Kansa jikinta sbd shima da ba wata yunwar yakejiba Dan Saida Suka biya taci abincin talindo steak house taci abincinsu datakeso acan kafin suka nufo gidan.
Suna shiga bedroom dinta ya tura musu kofar tareda sake Shigewa jikinta Yana shafa cikinta da qasan mararta Yana lumshe Ido Cikin Jin Dadin qamshinta da taushin fatarta.
Juyowa tayi suna fuskantar juna cikin wata narkakkiyar murya Mai kashesa da Jan ajinta tace Masa,
"Abincin zaiyi sanyi fa..
Zaunawa yayi kan sofa tareda janyota jikinsa ya zaunar kan qafafunsa Yana kallon fuskarta zuwa cikinta yace,
"Idan yayi sanyi zakimun warming nasa daga baya,uhmmmnnn??
Gyada Kai tayi batareda tasaniba sbd yana maganar ne Yana zura hannunsa cikin free doguwar rigarta Mara nauyi irinta Yan gayun masu ciki.
Yawo yake da hannuwansa cikin rigarta Yana shafa koina tareda tsayar da hannun a kirjinta Yana shafa lace din padded bar din dake jikinta.
Kansa ya saka cikin wuyanta Yana shaqar kamshinta Yana lumshe idanuwansa hannunsa daya na kamo fuskarta..
Wuyanta yafara fidda harshensa yayiwa wata irin lasa kafin ya maida harshen a kunnenta ya tsotsa fatan kunnen Yana sake matse jikinsu Dana juna.
Wani numfashi Mai sanyi ta sauke lokacinda yake gangaro da harshensa daga wuyanta zuwa kirjinta
Numfashin nata ya sake shiga Kansa ya qara yamutsosa.
Hannuwan rigarta ya zame ahankali Yana kallon fuskarta rigar ta zame zuwa qugunta ya zubawa bra dinta Ido da kusan koyaushe duk bra din data saka fizgar hankalinsa takeyi.,
Dan qaramin cikinsu ya zubawa ido Yana kalla cikin kaunarsa da kaunar uwarsa,
Fatarta yaci gaba da lasa Yana kissing haryazo fuskarta ya Kama lips dinta ya tsotsa kadan ya sake Yana kallonta itama shi ta dago ta kalla da idanuwanta dasuka narke Masa da tsananin so da shagwaban kewansa.
Bra dinta ya balle daga baya tareda zarewa ya jefar gefe Yana sake hade bakinsa da nata suna tsotsan juna abin na jijjiga qwaqwalwansa dan duk lokacinta tayi kissing dinsa zaucewane kawai bayayi.
Komai nata tsananin sonsa yakeyi,
Komai tayi yanaso,
Koya tayi shima yanaso Dan Haka koya ta tabasa saiyaji Yana neman zarewa Amma idan Suka fita mutane ya fuske tareda kamewa kaman bashiba.
Abubuwan daya ringa matane yasata fara hawaye sbd tuni a inda suke shima dayake Yana sane da inda suke din Kuma a yanzu da akasan Yana tareda matarsa bazai iya Mata komaiba a gidan sbd girmamawa da Hana ciwa Maminsa fuska Da saka matar tasa a kunya.
Zazzafan Wasa sukayi batareda aikata komaiba yagama tsotseta da lalubeta tukuna yabarta Suka samu nutsuwarsu ta dawo dadai ya ce saitayo Masa warming na abincin.
Kallonsa tayi tareda narke fuska tace,
"To mezaa ce mun tsayayi har abincin yayi sanyi??
Ni gaskia kunya nakeji.
Kyaleta yayi yace takira Bilkisu a waya.
Tana kiranta Bilkisu na zuwa yace taje takawa musu tea kawai da snacks.
Kwashe abincin Bilkisu taje dakin Amal tayi dayake sun dawo Palo sun baro dakin kuka har lokacin su umma na qasa sunqi hawowa Dan tsoron irin kallon dataga AQEEL nawa Amal takeji kada suyi Mata abin kunyafa a gida.
Suna ganin Bilkisu ta sauko da abincin da aka Kai Babu abinda aka taba kowa yayi tsit sukai kaman Basu ganiba.
Saida yabata tea da cake da Kansa abaki taci ta koshi itama ta Dan basa sama sama duk da kusan na bakinta ne take basa Haka Suka Gama shiriritarsu Suka sai kusan after 11 ya bar gidan.
Washe gari da safe shine yazo ya dauketa sukaje asibiti aka dubata daga can suka dauko umman Cameroon da aka sallama Suka maidata gida yarage ummansa ce kawai a asibiti.
Itama dai Ana shirye shiryen fitarda itane waje.
Daga gidansa gida ya dawo da ita ya wuce office Dan yanason ta dawo gidansa Amma ummansa yakeson ta farfado tukuna idan Bata farfadoba waje zasu fita da ita bazaiso barin Amal ita kadaiba Kuma shiyasa yabarta gidan tukuna.
Anata shirye shiryen fita da Haj Maryamah datake neman share sati biyu a kwance harta Shiga na uku saigashi kwatsam Allah ya farfado da ita batareda tasamu shanyewar Rabin jikin da akai tsammaniba.
Umman Cameroon farin cikinta na dawowar yarta daidai yasa batasan lokacinda ta ringa rawar jikin zuwa asibitin ba.
Shi kansa yashiga wani irin yanayi na farin ciki da samun nutsuwa tareda godiyar Allah.
Haj Zainab ajiyar zuciya tayi tareda Jin wani Abu daya tsaya Mata a kirji ya fada Mata batareda tasan menene ba alokacinda Amal ta sanar da ita umman tasa ta tashi.
Saida ta kwana ta wuni da tashi kafin suka dungomo Yan gidansu sukazo Suka dubata sai kallon kallo akeyi da juna Babu ta cewa sbd ita kanta Haj Maryamah din tunda ta tashi batason magana Dan kirjinta Bai Dena ciwoba Allah yasani Sunci amanarta dasuka hainceta da wannan lamarin,
Da badan Amal nada cikinsaba kenan da Haka zasu rufeta ya mutu kokuma ita ta mutu Basu samu wani jininba.
Sallamarta akai daga asibitin Kai tsaye ya dauketa a motarsa ita da Amal wadda yau bazai iya kwana baijitaba a jikinsa.
##MAMUH#
*_ZAFAFA BIYAR_*
*RUMBUN K'AYA*🔥
Hafsat Rano
*DAUDAR GORA*🔥
Billyn Abdul
*IDON NERA*🔥
Mamuhgee
*A RUBUCE TAKE*🔥
Safiya huguma
*KI KULANI*🔥
Miss xoxo
Littafi daya---400
Biyu---600
Uku----800
Hudu-----1k
Biyar din duka----1200
ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN
0022419171
Maryam sani
Access bank
Shedarka ta 09033181070
MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN
09166221261
🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪
*Ina yan uwa 'yan nijer?*
*Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta*
+22799643131
Littafi daya---450CFA
biyu---650CFA
uku----850CFA
hudu----1050 CFA
Biyar----1250CFA
*A DADE ANAYI SAI GASKIYA!*
*Thanks for choosing us*🔥*_Arewabooks@Mamuhgee_*
74
Dayake shine yake driving motar da Kansa daga asibitin,Amal ce a gefensa gaba sai Haj Maryamah din a baya tareda umma dakejin tsananin farin ciki sbd harta fara fidda Rai ga tashin yarta tana duban yanda zatayi rayuwar ita daya Bayan sun Saba duka rayuwarsu a tare dasauran abubuwa.
A gaban motar AQEEL waiwayowa yayi ya kalli Amal datayi wani iri sbd hanyar gidansa daya nufa,
Bata taba zuwaba Kuma batada shaawan zuwa sbd batason hayaniyar fitinar duka yan gidan.
Idonsa ya Dan zuba Mata yayi Mata wani kallon tarairayanta
Ta sake Dan narke Masa fuska alaman ita gida zai kaita idan ya ajiyesu kokuma Ahmed yazo ya dauketa.
Maida Kansa yayi a hanya sbd yanda take narke Masa idanuwanta Kansa juyawa yakeyi
Hannun yakai fuskarta ya matsa kumatunta kadan ahankali yana Dan girgiza Mata Kai cikin kulawa alaman aa ga abinda take nufi na komawanta gidan Maminsa.
Haj Maryamah data zama kurman qarfi da yaji tana ganin abinda yake faruwa ta maida kanta a hanya zuciyarta na bugawa tana kokarin daurewa kanta.
Umma kuwa da bakinta Bai cika shiruba akan zance Baki ta Dan sake tana satar kallonsu sbd kaman da alamar gabaki daya AQEEL ya manta dasu a motar.