Sashe 4
Idon Naira Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kibar aikin kiyi Shirin makarantarki Dan bazan iya jiran ki gamaba kafin na fita yazu nakeson isa asibiti rufe gidan zanyi idan kin dawo kinyi
Dan dakatawa tayi ahankali daga tattara kayan cikin sanyi tace,
"Umma yau ba za ni makaranta ba, ina so aje da ni in ga Abbah."
Kallonta umma tayi zatai magana sallamarsu Malam hamisu maqocinsu da isyaku ya katseta sai ta yi saurin fita ba tare da ta bi ta kan Zainab dinba sbd isyakun shine ya kwana a asibitin Bata saniba ko jikin ne kokuma sallamosu akai.
Kallo daya tayiwa fuskokinsu take ta fahimci mugun sakon da sukazo dashi saidai Bata gama yardaba Dan haka qafafuwanta dake rawa ta dago ahankali tana qarasowa tsakar gidan murya na rawa a harde cikin rudewa tahau cewa,
"Ina kwananku?"
Maryamah da zainab ne suka fito kusan lokaci daya suma suna gaida su malam hamisun Wanda bai tsaya Jan lokaciba ko Jan ransu ya sanar dasu malam Adamu dai lokaci yayi rai yayi halinsa ya rasu qarfe hudun asubar yau..
Dan gyara tsayuwa umma tayi daqyar ta iya tattaro yawu ta hadiye a makoshinta tace"
Malam ya rasu????????
Gyada Kai isyaku yayi yana sauke kansa qasa sbd babu abinda zai iya cewa shima sbd mutuwar malam ta dakesa Dan mutumin arzikine mutumin jamaa.
Zubewa Maryamah tayi a qasa tana neman sumewa sukai kanta isyaku na zuma mata ruwa suna Basu hakuri sbd take kowannensu ya rikice da kukan tashin hankali da firgici mai tsanani.
Zainab kuka takeyi sosai mai sauti sbd asirinta yafi na kowa tonuwa rasuwar mahaifinsu.
Cikin qanqanin lokaci a yada rasuwar malam din cikin anguwa da Yan uwa da abokan hulda
Take aka fara shigowa ana rarrashinsu umma dake kuka kaman rayukansu zasu fita.
Ahakan akai janaizarsa aka kaisa makwancinsa.
Alh Barr Asad shine kusan jagoran zaman gaisuwar malam din tunda shine tamkar 'dansa yanzu tunda baida 'da namiji hakama ba wasu dangi sosai dazasu zauna.
Haka aka share zaman makokin tsayin kwanaki bakwai Zainab na cikin ƙunci da rashin walwala gaba ɗaya ta sake zama wata shiru shiru bata magana abinci ma sai an matsa mata ta ke iya cin kaɗan ta ce ta ƙoshi Bata da aiki sai na kuka duk idanunta sun zurma ta fita a hayyacinta gaba ɗaya,
ga rashin me rarrashi ga rashin gata da ke kewaye da ita,
dama ƴan zaman makokin ne ke janta ajiki da bata baki yanzu an watse babu kowa daga ita sai su Umma da sam basa bi takan ta suma takansu sukeyi tunda rasuwar ta shafi kowannensu ba ita kadaiba,
Ahankali lokaci yaja har akai kusan wata biyu da rasuwar Dama bikin maryamah din an daga sai umma ta fita takaba Dan haka tuni kowa yaci gaba da rayuwarsa,
Bebar musu gadon komaiba saina gidan dasuke ciki Wanda bawani gida bane babba Dan madaidaicine Kuma bama ginin zamani bane.
Zainab taci gaba da zuwa makaranta dayake Daman ta gwamnati ce batada wata wahalar shaani kafin daga baya ko sati batai da komawa makarantarba Alhaji Asad ya sauya mata makaranta zuwa wata private school mai kyau da tsada.
rayuwarta ayanzu Takoma tamkar Mara komai da kowa tunda Dama Abbansu shine abokinta datake iya zaunawa suyi fira da dariya,yaji damuwarta da duk abinda take ciki,
Yanzu duk bame mata wannan Dan haka ahankali Dole tayi qawa daya Nabila a makaranta wadda da ita kawai taye Yar fira yanzu.
Dukkanin nau'in bauta na aikin gidan sai ya sake rataya a wuyarta musamman da bikin Anty maryamah ya gabato gashi dangin umma wasu tun rasuwar abban suna gidan,
hatta girkin abincin yanzu Umma ta fara horar da ita akan yinsa harma ta sakar mata gaba daya,
tun tana yi Maryamah na kushewa bataci har hannunta ya nuna a iya girkin.
Anfara bikin maryamah gidan yacika da dangin umma dawasu tsirarraku daga dangin mahaifinsu dasukazo daga qauye Kuma ahakan har akai aka gama Babu ma Wanda yayi noticing dinta amatsayin qanwar amarya Koda yaushe tana cikin aiki da aike Dan haka har akai aka gama ko zanin sabuwar atampa Bata samu Wanda ya Bata ta daura ba saidai Bayan bikin umma tabata kala hudu acikin tsofin kayan Anty maryamah din Wanda sunyi mata yawa sosai saida umman ta Bata dari uku takai aka rage mata take sakawa dayake kayan Anty maryamah din duk masu kyau ne sbd umman dakuma Alhaji Asad daya tsaya mata.
An gama bikin ne cikin kwanciyar hankali da bushasha don harkar ta masu arziƙi ce sosai kuma ya sakar musu naira sun yi yadda suke so,
Dangin Umma 'yan Cameron ne Dama Kuma duk wata riyar kudi sun iya Dan haka kudi suma suka hada sosai sukai mata wasu abubuwan na fita tsara duk da Babu abinda Alhaj Barr Asadullah din beyiba.
Amarya maryamah tabar gidansu ta tare a gidan mijinta aka bar daga umma sai Zainab wadda tun yanzu tafara hangowa kanta garari sbd rashin sanin saime Kuma Nan gaba.
#MAMUH#
#love
#sisters chldrn
#AMAL IDON NAIRA
*_ZAFAFA BIYAR_*
*RUMBUN K'AYA*🔥
Hafsat Rano
*DAUDAR GORA*🔥
Billyn Abdul
*IDON NERA*🔥
Mamuhgee
*A RUBUCE TAKE*🔥
Safiya huguma
*KI KULANI*🔥
Miss xoxo
Littafi daya---400
Biyu---600
Uku----800
Hudu-----1k
Biyar din duka----1200
ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN
0022419171
Maryam sani
Access bank
MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN
09166221261
🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪
*Ina yan uwa 'yan nijer?*
*Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta*
+22799643131
Littafi daya---450CFA
biyu---650CFA
uku----850CFA
hudu----1050 CFA
Biyar----1250CFA
*A DADE ANAYI SAI GASKIYA!*
*Thanks for choosing us*🔥*_IDON NAIRA_*
_Mamuhgee_
_Arewabooks@Mamuhgee_
_ZAFAFA BIYAR 2023_
3
Wata biyar da yin bikin Maryamah Zainab ta shiga Ss1 alokacin Kuma Allah yabata ikon saukar hizifi talatin na alqur'ani daga Nan zuwanta islamiyya yafara qaranci sosai sbd ayyukan dasukai mata yawa na gida,
Barin Maryamah gidan memakon yasa Umma janta ajiki ko yayane dakuma samun saukin ayyuka sai hakan bai samu ba don kuwa Umma tsakaninta da umman umarni da aiki ne sai aikenta datakeyi kaman engine Sam duk nisan anguwa yanada wuya tabata kudin mashin ko a daidaita da qafa take zuwa wani lokaci idan nisan nada yawa sosai shine zata Bata kudin zuwa ta dawo da qafa.
Tariga ta saba aikin Bata mata rai hakama batajin qyashin yinsa,
Akan lokaci takeyin komai tunda safe Idan ta tashi aikine kaman jaka sai dare take samun damar kwantar da kafadunta taji sanyi sanyi ajikinta,
Shara,wanke wanke,wankin kayanta Dana umman,girki da sauran ayyukan komai itace hatta yankar farcen umman itace takeyi mata duk qarshen sati tareda tsifar Kai danma Bata iya kitsoba da itace zatayi mata har shi din.
Duk wannan bautar Batajin haushin umma sbd Bata rasa ciba ko sha hakama sitirar sakawa ana Bata kwancen maryamah ta rage ga karatunta tanayi Alh Barr ya dauke nauyin komai nasu Babu abinda suka rasa na Jin dadi duk da ita Yar kallo ce kawai.
Dangin mahaifiyarta mutum daya ya taba zuwa dubata so daya daga qauyensu
Koda yaga alamar batada gadon komai da mahaifinsu yabari aka raba sai ya tattara ya tafiyarsa batareda ya sake waiwayotaba Dan haka itama batasan Ina sukeba bare inda zata samesu kota sani batada ikon kanta sai abinda umma ta zartar akanta.
Maryamah nacika wata bakwai a gidanta tasamu ciki mai tsananin wahalarwa da laulayi mai wuya Dan haka hankalin ummanta ya tashi Dan kuwa tuni aka kwantar da maryamah din a asibiti gashi basa gari itada mijin nata suna Abuja Dan dawowarsu daga Umrah kenan suka tsaya Abuja sake hutawa kafin su dawo.
A wahale tayi sati daya a asibitin suka sallamota suka tattaro a ranar suka biyo jirgi suka iso gida.
Dawowarsu da washe gari umma ta tafi dubota acan ta wuni Dan haka sai kusan dare tadawo gida lokacin zainb tagama zaman jira a tsakar gidan harta shige daki bacci ya dauketa.
Rashin lafiyar maryamah yasa komai ya rikice a gidanta gashi masu aikinta biyu duk ta koresu sbd rashin tarbiya da nutsuwarsu gashi Alh Asad mai ilimin addini ne sosai Kuma har lokacin duk bayan sallar magriba zuwa ishai karatun addini sukeyi sosai shida malamansa a harabar gidan wani lokacin kuma a masallacin kofar gidan Dan haka idan akai sallar magriba bamai iya shigowa gidan sai bayan ishai.
Ayyukan gidan Dana rashin lafiyarta suka taru suka cakude gashi lafiyayan abinci ake fiddawa idan sungama karatu shida malamansa suci acan Dan haka ba shiri takira umma akan a nemo mata wasu masu aikin.
Kafinma a samo masu Aiki sai gata an sake kwantarwa a asibiti Dole umma ce taje tayi jinyarta a wani babban tsadadden private hospital Alh Asad ya ringa zuba kudi sosai ana kulawa da matarsa wadda itama yanzu koina haj maryamah ake kiranta dashi.
Kwanciyar Maryamah asibiti yasake tsananta ayyukan Zainab sbd itace take abincin safe driver yazo ya dauka,
Hakama tayi na Rana hakama tayi na dare,
Tun shekarunta Basu gama kaiwaba ta iya kusan komai daidai gwargwado.
Ranarda aka sallami maryamah suna kawo umma gida Basu wuceba tasaka Zainab hada Yan kayanta tasakata binsu sbd ayyukan gidan maryamah din dakuma kula da cimar maryamah daketa fama da laulayin zabar abinci.
Zainab batada zabi ko ikon kanta sai yanda akai da ita Dan haka jiki ba qwari ta debo Yan kayanta da Basu fi kala biyarba ta fito tabi driver zuwa gidan maryamah da Bata taba zuwaba cikin wata lafiyayar Jeep black data gama daukan sanyin AC.
Babban gida ginin masu arziki na zamani sai daukan ido yakeyi ga masu gadi har biyu a gidan Nan zainab taga sun shige ta tabbarda Nan ne gidan 'yar uwarta maryamah Dan haka Bata wani qure koina da kalloba ta sauke kanta tareda sauke numfashi sbd duk wani abu daya shafa maryamah baya baya takeyi dashi tareda nutsuwa sbd yanda alaqarsu take Sam idan ba gaisuwaba Babu abinda maryamah takeyi da ita Dan haka ko yanzu dinma sanyi jikinta yayi Tana tsoro tsoron idan maryamah din tasan da zuwanta da umma tasaka.
Har kofar shiga babban palon dazai sadaka da cikin gidan yakaita ya babbuga kofar tareda juyawa yabar gurin.
Yana barin gurin wata dattijuwar me Aiki da aka kawowa maryamah daga gidan hajjar Alh Asad ta bude kofar Tana kallon Zainab da a Dan fizge Tana diban kama da maryamah Amma ba'a ganewa Kai tsaye.
Shigowa sukai bayan Zainab ta gaida matar kanta a qasa..
Dan dakatawa tayi ahankali daga tattara kayan cikin sanyi tace,
"Umma yau ba za ni makaranta ba, ina so aje da ni in ga Abbah."
Kallonta umma tayi zatai magana sallamarsu Malam hamisu maqocinsu da isyaku ya katseta sai ta yi saurin fita ba tare da ta bi ta kan Zainab dinba sbd isyakun shine ya kwana a asibitin Bata saniba ko jikin ne kokuma sallamosu akai.
Kallo daya tayiwa fuskokinsu take ta fahimci mugun sakon da sukazo dashi saidai Bata gama yardaba Dan haka qafafuwanta dake rawa ta dago ahankali tana qarasowa tsakar gidan murya na rawa a harde cikin rudewa tahau cewa,
"Ina kwananku?"
Maryamah da zainab ne suka fito kusan lokaci daya suma suna gaida su malam hamisun Wanda bai tsaya Jan lokaciba ko Jan ransu ya sanar dasu malam Adamu dai lokaci yayi rai yayi halinsa ya rasu qarfe hudun asubar yau..
Dan gyara tsayuwa umma tayi daqyar ta iya tattaro yawu ta hadiye a makoshinta tace"
Malam ya rasu????????
Gyada Kai isyaku yayi yana sauke kansa qasa sbd babu abinda zai iya cewa shima sbd mutuwar malam ta dakesa Dan mutumin arzikine mutumin jamaa.
Zubewa Maryamah tayi a qasa tana neman sumewa sukai kanta isyaku na zuma mata ruwa suna Basu hakuri sbd take kowannensu ya rikice da kukan tashin hankali da firgici mai tsanani.
Zainab kuka takeyi sosai mai sauti sbd asirinta yafi na kowa tonuwa rasuwar mahaifinsu.
Cikin qanqanin lokaci a yada rasuwar malam din cikin anguwa da Yan uwa da abokan hulda
Take aka fara shigowa ana rarrashinsu umma dake kuka kaman rayukansu zasu fita.
Ahakan akai janaizarsa aka kaisa makwancinsa.
Alh Barr Asad shine kusan jagoran zaman gaisuwar malam din tunda shine tamkar 'dansa yanzu tunda baida 'da namiji hakama ba wasu dangi sosai dazasu zauna.
Haka aka share zaman makokin tsayin kwanaki bakwai Zainab na cikin ƙunci da rashin walwala gaba ɗaya ta sake zama wata shiru shiru bata magana abinci ma sai an matsa mata ta ke iya cin kaɗan ta ce ta ƙoshi Bata da aiki sai na kuka duk idanunta sun zurma ta fita a hayyacinta gaba ɗaya,
ga rashin me rarrashi ga rashin gata da ke kewaye da ita,
dama ƴan zaman makokin ne ke janta ajiki da bata baki yanzu an watse babu kowa daga ita sai su Umma da sam basa bi takan ta suma takansu sukeyi tunda rasuwar ta shafi kowannensu ba ita kadaiba,
Ahankali lokaci yaja har akai kusan wata biyu da rasuwar Dama bikin maryamah din an daga sai umma ta fita takaba Dan haka tuni kowa yaci gaba da rayuwarsa,
Bebar musu gadon komaiba saina gidan dasuke ciki Wanda bawani gida bane babba Dan madaidaicine Kuma bama ginin zamani bane.
Zainab taci gaba da zuwa makaranta dayake Daman ta gwamnati ce batada wata wahalar shaani kafin daga baya ko sati batai da komawa makarantarba Alhaji Asad ya sauya mata makaranta zuwa wata private school mai kyau da tsada.
rayuwarta ayanzu Takoma tamkar Mara komai da kowa tunda Dama Abbansu shine abokinta datake iya zaunawa suyi fira da dariya,yaji damuwarta da duk abinda take ciki,
Yanzu duk bame mata wannan Dan haka ahankali Dole tayi qawa daya Nabila a makaranta wadda da ita kawai taye Yar fira yanzu.
Dukkanin nau'in bauta na aikin gidan sai ya sake rataya a wuyarta musamman da bikin Anty maryamah ya gabato gashi dangin umma wasu tun rasuwar abban suna gidan,
hatta girkin abincin yanzu Umma ta fara horar da ita akan yinsa harma ta sakar mata gaba daya,
tun tana yi Maryamah na kushewa bataci har hannunta ya nuna a iya girkin.
Anfara bikin maryamah gidan yacika da dangin umma dawasu tsirarraku daga dangin mahaifinsu dasukazo daga qauye Kuma ahakan har akai aka gama Babu ma Wanda yayi noticing dinta amatsayin qanwar amarya Koda yaushe tana cikin aiki da aike Dan haka har akai aka gama ko zanin sabuwar atampa Bata samu Wanda ya Bata ta daura ba saidai Bayan bikin umma tabata kala hudu acikin tsofin kayan Anty maryamah din Wanda sunyi mata yawa sosai saida umman ta Bata dari uku takai aka rage mata take sakawa dayake kayan Anty maryamah din duk masu kyau ne sbd umman dakuma Alhaji Asad daya tsaya mata.
An gama bikin ne cikin kwanciyar hankali da bushasha don harkar ta masu arziƙi ce sosai kuma ya sakar musu naira sun yi yadda suke so,
Dangin Umma 'yan Cameron ne Dama Kuma duk wata riyar kudi sun iya Dan haka kudi suma suka hada sosai sukai mata wasu abubuwan na fita tsara duk da Babu abinda Alhaj Barr Asadullah din beyiba.
Amarya maryamah tabar gidansu ta tare a gidan mijinta aka bar daga umma sai Zainab wadda tun yanzu tafara hangowa kanta garari sbd rashin sanin saime Kuma Nan gaba.
#MAMUH#
#love
#sisters chldrn
#AMAL IDON NAIRA
*_ZAFAFA BIYAR_*
*RUMBUN K'AYA*🔥
Hafsat Rano
*DAUDAR GORA*🔥
Billyn Abdul
*IDON NERA*🔥
Mamuhgee
*A RUBUCE TAKE*🔥
Safiya huguma
*KI KULANI*🔥
Miss xoxo
Littafi daya---400
Biyu---600
Uku----800
Hudu-----1k
Biyar din duka----1200
ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN
0022419171
Maryam sani
Access bank
MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN
09166221261
🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪
*Ina yan uwa 'yan nijer?*
*Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta*
+22799643131
Littafi daya---450CFA
biyu---650CFA
uku----850CFA
hudu----1050 CFA
Biyar----1250CFA
*A DADE ANAYI SAI GASKIYA!*
*Thanks for choosing us*🔥*_IDON NAIRA_*
_Mamuhgee_
_Arewabooks@Mamuhgee_
_ZAFAFA BIYAR 2023_
3
Wata biyar da yin bikin Maryamah Zainab ta shiga Ss1 alokacin Kuma Allah yabata ikon saukar hizifi talatin na alqur'ani daga Nan zuwanta islamiyya yafara qaranci sosai sbd ayyukan dasukai mata yawa na gida,
Barin Maryamah gidan memakon yasa Umma janta ajiki ko yayane dakuma samun saukin ayyuka sai hakan bai samu ba don kuwa Umma tsakaninta da umman umarni da aiki ne sai aikenta datakeyi kaman engine Sam duk nisan anguwa yanada wuya tabata kudin mashin ko a daidaita da qafa take zuwa wani lokaci idan nisan nada yawa sosai shine zata Bata kudin zuwa ta dawo da qafa.
Tariga ta saba aikin Bata mata rai hakama batajin qyashin yinsa,
Akan lokaci takeyin komai tunda safe Idan ta tashi aikine kaman jaka sai dare take samun damar kwantar da kafadunta taji sanyi sanyi ajikinta,
Shara,wanke wanke,wankin kayanta Dana umman,girki da sauran ayyukan komai itace hatta yankar farcen umman itace takeyi mata duk qarshen sati tareda tsifar Kai danma Bata iya kitsoba da itace zatayi mata har shi din.
Duk wannan bautar Batajin haushin umma sbd Bata rasa ciba ko sha hakama sitirar sakawa ana Bata kwancen maryamah ta rage ga karatunta tanayi Alh Barr ya dauke nauyin komai nasu Babu abinda suka rasa na Jin dadi duk da ita Yar kallo ce kawai.
Dangin mahaifiyarta mutum daya ya taba zuwa dubata so daya daga qauyensu
Koda yaga alamar batada gadon komai da mahaifinsu yabari aka raba sai ya tattara ya tafiyarsa batareda ya sake waiwayotaba Dan haka itama batasan Ina sukeba bare inda zata samesu kota sani batada ikon kanta sai abinda umma ta zartar akanta.
Maryamah nacika wata bakwai a gidanta tasamu ciki mai tsananin wahalarwa da laulayi mai wuya Dan haka hankalin ummanta ya tashi Dan kuwa tuni aka kwantar da maryamah din a asibiti gashi basa gari itada mijin nata suna Abuja Dan dawowarsu daga Umrah kenan suka tsaya Abuja sake hutawa kafin su dawo.
A wahale tayi sati daya a asibitin suka sallamota suka tattaro a ranar suka biyo jirgi suka iso gida.
Dawowarsu da washe gari umma ta tafi dubota acan ta wuni Dan haka sai kusan dare tadawo gida lokacin zainb tagama zaman jira a tsakar gidan harta shige daki bacci ya dauketa.
Rashin lafiyar maryamah yasa komai ya rikice a gidanta gashi masu aikinta biyu duk ta koresu sbd rashin tarbiya da nutsuwarsu gashi Alh Asad mai ilimin addini ne sosai Kuma har lokacin duk bayan sallar magriba zuwa ishai karatun addini sukeyi sosai shida malamansa a harabar gidan wani lokacin kuma a masallacin kofar gidan Dan haka idan akai sallar magriba bamai iya shigowa gidan sai bayan ishai.
Ayyukan gidan Dana rashin lafiyarta suka taru suka cakude gashi lafiyayan abinci ake fiddawa idan sungama karatu shida malamansa suci acan Dan haka ba shiri takira umma akan a nemo mata wasu masu aikin.
Kafinma a samo masu Aiki sai gata an sake kwantarwa a asibiti Dole umma ce taje tayi jinyarta a wani babban tsadadden private hospital Alh Asad ya ringa zuba kudi sosai ana kulawa da matarsa wadda itama yanzu koina haj maryamah ake kiranta dashi.
Kwanciyar Maryamah asibiti yasake tsananta ayyukan Zainab sbd itace take abincin safe driver yazo ya dauka,
Hakama tayi na Rana hakama tayi na dare,
Tun shekarunta Basu gama kaiwaba ta iya kusan komai daidai gwargwado.
Ranarda aka sallami maryamah suna kawo umma gida Basu wuceba tasaka Zainab hada Yan kayanta tasakata binsu sbd ayyukan gidan maryamah din dakuma kula da cimar maryamah daketa fama da laulayin zabar abinci.
Zainab batada zabi ko ikon kanta sai yanda akai da ita Dan haka jiki ba qwari ta debo Yan kayanta da Basu fi kala biyarba ta fito tabi driver zuwa gidan maryamah da Bata taba zuwaba cikin wata lafiyayar Jeep black data gama daukan sanyin AC.
Babban gida ginin masu arziki na zamani sai daukan ido yakeyi ga masu gadi har biyu a gidan Nan zainab taga sun shige ta tabbarda Nan ne gidan 'yar uwarta maryamah Dan haka Bata wani qure koina da kalloba ta sauke kanta tareda sauke numfashi sbd duk wani abu daya shafa maryamah baya baya takeyi dashi tareda nutsuwa sbd yanda alaqarsu take Sam idan ba gaisuwaba Babu abinda maryamah takeyi da ita Dan haka ko yanzu dinma sanyi jikinta yayi Tana tsoro tsoron idan maryamah din tasan da zuwanta da umma tasaka.
Har kofar shiga babban palon dazai sadaka da cikin gidan yakaita ya babbuga kofar tareda juyawa yabar gurin.
Yana barin gurin wata dattijuwar me Aiki da aka kawowa maryamah daga gidan hajjar Alh Asad ta bude kofar Tana kallon Zainab da a Dan fizge Tana diban kama da maryamah Amma ba'a ganewa Kai tsaye.
Shigowa sukai bayan Zainab ta gaida matar kanta a qasa..