Sashe 3
Idon Naira Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
2
A hankali Zainab tafara girma tare da samun kulawa daga wajen Abbansu Malam Adamu wanda duk wata hidimi na Zainab shi ke yi tun dawowarta gidan Dan Zamanta a hannun Umma Hadeeza ya zama sunane kawai sbd bata san duk wata wahalar kulawa da ita ba sai idan Malam ɗin ya fita kasuwa ne kaɗai ta ke yi mata abinda ta ga za ta iya, amma daga wankan safe zuwa shiryata da bata abinci da duk wata hidimarta Malam ɗin ke yi da safe kafin ya fita sauran Kuma zatayi abinda taji zata iya Wanda bazata iyaba Maryamah tayi iya Wanda taji zata iya itama,
Idan ya dawo zai tadda tana buƙatar wani sabon gyaran haka zai zage ya sake mata wanka ya sauya mata shiga sannan su haɗu aci abinci yana bata abaki sbd bazata iya ci da kantaba.
Maryamah bata taɓa janyota a jikinta ko sau ɗaya ba bare ta hidimta mata,bata taɓa nuna so ko qi akan Zainab dinba yanda ta yi treating mahaifiyar Zainab lokacin tana raye haka take treating Zainab ɗin
Hasalima ko sakin fuska daga gareta Zainab bata gani sai ya kasance ma tsoron Maryamah ya shigi Zainab ɗin ta yadda ko kusa da Maryamah bata son zuwa Dan gwara mahaifiyar Zainab din da batada irin kamewar fuskar Maryamah sosai.
Ummar ma sam bata janyota a jikiba saidaj Bata kame mata fuskarta sbd ganin bazatama iya wahalarda kanta da daure dauren fuska da damuwaba akan jinjirar yarinya hakama ba wani boyo ta fifita soyayyar ƴarta akan Zainab sosai da sosai Shiyasa Zainab din tun shekarun nata Basu wani tasaba gane batada uwa kuma ta taso da tsoransu da rashin sakin jiki da su har tayi girman fara zuwa makaranta saidai Abbansu na dawowa tana walwalarta da farin cikinta sosai kaman kowanne yaro.
Rashin kulawar umman Maryamah akan Zainab baya damun Malam kaman rashin kulawar Maryamah akanta da rashin shaquwa ko kaunar junansu..
Abin Yana tsananin damunsa da basa tsoro sbd Maryamah ita kadaice Yar uwarta dasuke jini daya yake Kuma fatar ta zamewa Zainab din gata idan sun hade kansu a gaba har zuriarsu,
Fatansa burinsa su zama tsintsiya madaurinsu daya har tsufa da zuriarsu,
shiyasa yake jin damuwa akan halin ko inkula da rashin kulawar Maryamah din akan Zainab.
yayi faɗa yayi nasiha har ya gaji ba wani sauyin arziki ya hakura ya zuba musu ido tare da cigaba da inganta rayuwar tasu da adduar hadin kansu su dukan.
Karshe dai kasa hakuri yayi ya dauko tsarin zaunawa dasu biyun idan har Yana gida to Yana tareda Maryamah din da Zainab Yana fira dasu tareda jansu a jikinsa sosai ko hakan zaisa kauna da shaquwar dayake fata su shiga tsakaninsu.
Umma Kuma tana ganin Zainab tafara girman da zata iya wasu ayyukan saita raba musu aiki wanda kusan ayyukan Zainab din sunfi na Maryamah yawa a cewar Maryamah karatunta yafi wahala tunda har yamma take kaiwa ita Kuma Zainab yanxu nema take Shirin shiga secondary.
Kafin ta tafi makaranta da safe sai tayi aikin shara da wanke wanke kafin ta tafi hakama tana dawowa sallah da kawai takeyi saita Kuma shara da wanke wanke da wasu Yan ayyukan ta wanke uniform dinta kafin taci abinci ta wuce islamiyya.
Tana qara girma kuwa hatta wankin umman da Maryamah ce keyi ya dawo kanta
Maryamah ma umman tayi tayi tabarwa Zainab wankinta taringa yi Amma tace Sam Bata buqata sbd ita irin mutanen ne da idan basa son abu ko kaunarsa to ko wahalardashi basa iyayi sbd kadama komai ya hadaka dasu shiyasa ko aikin wahala Bata damu data bawa Zainab din tai mata ba saida idan batanan umma tabawa Zainab wankinta Amma indai tana Nan Bata so itace takeyin abinta.
Rashin sabo da haniya da rashin abokin hira a gida da bata da shi sai ya kasance Zainab din ta taso a miskili batada surutu ko rawar Kai ko makamancin hakan shiyasa ko a makarantar boko da islamiyya batada qawa ko daya Kuma daidai gwargwado tanada qwaqwalwar daukar karatu hakan ya qarawa malam qarfin zuciya akanta da sake dauke ido akan rayuwar dasukeyiwa Zainab din tunda Basu cutatar da itaba Kuma Basu fito sun furta mata qiyayyaba Kuma lurada qaunarta dayake bayyanarwa da tausayinta shike sake neman dagula Yar qaramar zaman lafiyar da akeyi a tsakaninsu sai kawai yaringa binsu da adduar shiriya su dukan har umman
Kuma tunda dai Zainab din na fira dashi harda dariya sosai ba laifi hakan ma Allah ya shirya masa su gashi dama Sam umma Bata taba yimata horon yunwaba abinci ake Bata yanda ya isheta tunda ubanta ke kawowa.
Maryamah tagama karatunta tuni harta gama service dinta aiki takeson farawa Amma abban nasu yaqi amincewa sbd shekarunta sun qanqanta da fara wannan rayuwar Dan hakan yabawa manemin aurenta damar fitowa ayi aurensu saita fara aikin nata acan.
Barr Asadullah Muhammed Ismail shine Wanda yake neman maraymah din da aure tun Bata gama karatu ba,
Shima tuzuru ne sosai Dan ya jima Yana aiki batareda yayi aureba harya fita cikin layin samari,
Babban lauya ne me zaman kansa hakama Dan kasuwar gaske Wanda ya Tara abin duniya maana arziki sbd gadon arziki da kamfanona dayayi daga mahaifinsa tsohon minister kafin ya rasu haka su din asalin ya kogi state ne aiki da kasuwanci ya dawo dasu arewa.
An sanya ranar auren Maryamah da Asadullah watanni uku masu zuwa Dan haka umma da abban nasu suketa Yan shirye shiryensu sbd su din bawai masu kudi bane rufin asiri ne kawai gashi gidan arzki Maryam din zatai aure sbd sosai dangin Asad suka fara hidima suna barin dukiya a harkar auren.
Zainab tafi kowa shedan son da Maryamah kewa Asad sbd Bata taba ganin abinda yake saka Maryamah farin ciki da walwala harma da bayyanuwar hakorantaba gurin bayyanarda farin ciki irin a ambata sunan Asad wanda suka jima tare Dan haka har cikin ranta sai itama take farin ciki da bikin auren.
Haka Umma kullum ta zauna Batada zance me dadi saina irin daula da arzikin da Maryamah zata shiga a gidan auren,
Alfahari takeyi sosai akan auren me kudin da 'yarta zatayi abun har Yana sirkawa da kaman gori ga Zainab wadda batama San bambamcin rayuwar aure gidan me kudi da me rufin asiriba Dan haka ita Sam batasan da ita akeba sai aikin hidimar wahala datake fama dashi kullum.
A ranar alhamis Babu makarantar Islamiyya wankin kayan umma tayi da nata harma dana Abbansu
Tana gamawa tayi wanka ta shiga dakinsu ta shafa Vaseline ta saka atamparta doguwar riga tana cikin saka hijib zata fito taje Aiken umma taji sallamar maza a tsakar gidansu Dan haka ta qarasa sakawa da Dan sauri Dan fitowa taga masu sallamar sbd Dama itace me fitowa tarban baqi Koda yaushe...
Jin sallamar maza yasa yau har umma da Maryamah dake dakinta suna magana tasowa suka fito dukkaninsu kusan a tare..
Idanuwansu ne suka sauka akan Malam Adamu da ake shinfiɗewa kan tabarman da Zainab ta shimfida tun kafin tayi wanki,
Umma ce tayi saurin ƙarisowa wajen tana duban mutanen da ke gyara masa kwanciya akan tabarman cikin matsanancin firgici da tashin hankali ta ce,
"Lafiya me yafaru da shi ne haka?"
Me nake gani haka kamar jini a tufafinsa?
Innalillahi.
Cikin wainda suka shigo dashi dinne makabtansu ya dago ya duba umman a sanyaye da mutuwar jikin tausayin malam din yace,
"Wallahi hatsari ya samu akan hanyar dawowarsa acan bakin junction na layin Nan wani me mota ya kaɗesa akan mashin ɗinsa sosai
kuma shi me motar ya gudu abinsa shi ne muka ɗakko sa zuwa gida kafin akawo motar da isyaka da akaje Kira..
Umma da su Maryamah cikin matsanancin tashin hankali da tsoro suke kallonsa
Zainab tuni hawaye suka fara gangaro mata cikin matsanancin tsoro da tashin hankali da tausayinsa,
Umma da Maryamah jikinsu rawa kawai yake dauka
Umman ta buɗe baki kenan za ta yi magana wani matashi ya shigo da sallama yana cewa,
"Ku fito da shi ga motar isyaku nan za mu kaisa asibiti"
Sake daukansa sukai suka fita akai asibiti dashi umma da Maryamah suka rufa musu baya cikin adaidaita aka bar Zainab din ita kadai a gida tana neman fashewa da kukan firgici da tsoron kada wani abu yasamu abban nasu.
Har aka kira sallar magriba su Umma basu dawo ba bare taji a wani hali Abban ke ciki,
Ga tsoronta sai qaruwa yakeyi musammam ganin har aka fita da abban hancinsa da kunnuwansa jini sukeyi Kuma iya ko magana ba bare budu ido ya kallesu.
Sai ana kiran sallar Isha'i su Umma suka shigo gidan Umma na kuka sosai kaman mayafinta a hannu
Maryamah kuwa ko ganin gabanta batayi sosai sbd tashin hankali tafiyar kawai takeyi kaman me koya.
hakan ya sake ɗaga hankalin Zainab da ke zaune har lokacin a tsakar gida tana zare ido cikin rashin sanin abin yi,
Murya na rawa tace"
"Umma ya jikin Abbah?
ya yi motsi ya farfaɗo kuwa?"
kamar Umma ba za ta ce komi ba sai kuma ta tuna yadda Abbah ke ta kiran sunan Zainab ɗin lokacin da ya farfaɗo
sai ta juyo murya na rawa itama tace,
"Da sauki ya farfaɗo amma yana jin jiki, ga idanuwansa ance daya ya fashe"
Hawayen Zainab ne suka qara gudu jikinta yaqara daukar rawa a tsorace tace"
Umma dan Allah akaini can na kwana gurinsa inason ganinsa Dan Allah umma...
Kasa tankata umman tayi suka wuce sukabarta tsaye tanajin tashin hankali da tsoro na shigarta,
Abbansu kawai takeson gani itadai ko hankalinta zai kwanta,
Ita ko a kwancen ne tanason tagansa.
Ganin duk sun shige bamai kulata Dole ya hakura ta shige itama
Haka gidan yayi tsit kaman gidan ba kowa sbd damuwa
Su umma Kuma sunacan suna rankon sallolin da basuyiba a asibiti.
Misalin ƙarfe takwas na safe Umma na tsaye a kitchen tana ƙarisa zuba farin kokon data Dama Dan zuwa asibitin duk da malam Kam yai nisan da ba iya Shan kunun zaiyiba Dan harsuka baro bai farfadoba Amma Kuma gwara takai din Koda Allah zaisa asamu sauki ya iya farfadowar,
Zainab ce ta shigo kitchen ɗin ta gaida Umman tana tattara kayan wanke wanke zata fitar tayi batareda umma takalletaba tace"
A hankali Zainab tafara girma tare da samun kulawa daga wajen Abbansu Malam Adamu wanda duk wata hidimi na Zainab shi ke yi tun dawowarta gidan Dan Zamanta a hannun Umma Hadeeza ya zama sunane kawai sbd bata san duk wata wahalar kulawa da ita ba sai idan Malam ɗin ya fita kasuwa ne kaɗai ta ke yi mata abinda ta ga za ta iya, amma daga wankan safe zuwa shiryata da bata abinci da duk wata hidimarta Malam ɗin ke yi da safe kafin ya fita sauran Kuma zatayi abinda taji zata iya Wanda bazata iyaba Maryamah tayi iya Wanda taji zata iya itama,
Idan ya dawo zai tadda tana buƙatar wani sabon gyaran haka zai zage ya sake mata wanka ya sauya mata shiga sannan su haɗu aci abinci yana bata abaki sbd bazata iya ci da kantaba.
Maryamah bata taɓa janyota a jikinta ko sau ɗaya ba bare ta hidimta mata,bata taɓa nuna so ko qi akan Zainab dinba yanda ta yi treating mahaifiyar Zainab lokacin tana raye haka take treating Zainab ɗin
Hasalima ko sakin fuska daga gareta Zainab bata gani sai ya kasance ma tsoron Maryamah ya shigi Zainab ɗin ta yadda ko kusa da Maryamah bata son zuwa Dan gwara mahaifiyar Zainab din da batada irin kamewar fuskar Maryamah sosai.
Ummar ma sam bata janyota a jikiba saidaj Bata kame mata fuskarta sbd ganin bazatama iya wahalarda kanta da daure dauren fuska da damuwaba akan jinjirar yarinya hakama ba wani boyo ta fifita soyayyar ƴarta akan Zainab sosai da sosai Shiyasa Zainab din tun shekarun nata Basu wani tasaba gane batada uwa kuma ta taso da tsoransu da rashin sakin jiki da su har tayi girman fara zuwa makaranta saidai Abbansu na dawowa tana walwalarta da farin cikinta sosai kaman kowanne yaro.
Rashin kulawar umman Maryamah akan Zainab baya damun Malam kaman rashin kulawar Maryamah akanta da rashin shaquwa ko kaunar junansu..
Abin Yana tsananin damunsa da basa tsoro sbd Maryamah ita kadaice Yar uwarta dasuke jini daya yake Kuma fatar ta zamewa Zainab din gata idan sun hade kansu a gaba har zuriarsu,
Fatansa burinsa su zama tsintsiya madaurinsu daya har tsufa da zuriarsu,
shiyasa yake jin damuwa akan halin ko inkula da rashin kulawar Maryamah din akan Zainab.
yayi faɗa yayi nasiha har ya gaji ba wani sauyin arziki ya hakura ya zuba musu ido tare da cigaba da inganta rayuwar tasu da adduar hadin kansu su dukan.
Karshe dai kasa hakuri yayi ya dauko tsarin zaunawa dasu biyun idan har Yana gida to Yana tareda Maryamah din da Zainab Yana fira dasu tareda jansu a jikinsa sosai ko hakan zaisa kauna da shaquwar dayake fata su shiga tsakaninsu.
Umma Kuma tana ganin Zainab tafara girman da zata iya wasu ayyukan saita raba musu aiki wanda kusan ayyukan Zainab din sunfi na Maryamah yawa a cewar Maryamah karatunta yafi wahala tunda har yamma take kaiwa ita Kuma Zainab yanxu nema take Shirin shiga secondary.
Kafin ta tafi makaranta da safe sai tayi aikin shara da wanke wanke kafin ta tafi hakama tana dawowa sallah da kawai takeyi saita Kuma shara da wanke wanke da wasu Yan ayyukan ta wanke uniform dinta kafin taci abinci ta wuce islamiyya.
Tana qara girma kuwa hatta wankin umman da Maryamah ce keyi ya dawo kanta
Maryamah ma umman tayi tayi tabarwa Zainab wankinta taringa yi Amma tace Sam Bata buqata sbd ita irin mutanen ne da idan basa son abu ko kaunarsa to ko wahalardashi basa iyayi sbd kadama komai ya hadaka dasu shiyasa ko aikin wahala Bata damu data bawa Zainab din tai mata ba saida idan batanan umma tabawa Zainab wankinta Amma indai tana Nan Bata so itace takeyin abinta.
Rashin sabo da haniya da rashin abokin hira a gida da bata da shi sai ya kasance Zainab din ta taso a miskili batada surutu ko rawar Kai ko makamancin hakan shiyasa ko a makarantar boko da islamiyya batada qawa ko daya Kuma daidai gwargwado tanada qwaqwalwar daukar karatu hakan ya qarawa malam qarfin zuciya akanta da sake dauke ido akan rayuwar dasukeyiwa Zainab din tunda Basu cutatar da itaba Kuma Basu fito sun furta mata qiyayyaba Kuma lurada qaunarta dayake bayyanarwa da tausayinta shike sake neman dagula Yar qaramar zaman lafiyar da akeyi a tsakaninsu sai kawai yaringa binsu da adduar shiriya su dukan har umman
Kuma tunda dai Zainab din na fira dashi harda dariya sosai ba laifi hakan ma Allah ya shirya masa su gashi dama Sam umma Bata taba yimata horon yunwaba abinci ake Bata yanda ya isheta tunda ubanta ke kawowa.
Maryamah tagama karatunta tuni harta gama service dinta aiki takeson farawa Amma abban nasu yaqi amincewa sbd shekarunta sun qanqanta da fara wannan rayuwar Dan hakan yabawa manemin aurenta damar fitowa ayi aurensu saita fara aikin nata acan.
Barr Asadullah Muhammed Ismail shine Wanda yake neman maraymah din da aure tun Bata gama karatu ba,
Shima tuzuru ne sosai Dan ya jima Yana aiki batareda yayi aureba harya fita cikin layin samari,
Babban lauya ne me zaman kansa hakama Dan kasuwar gaske Wanda ya Tara abin duniya maana arziki sbd gadon arziki da kamfanona dayayi daga mahaifinsa tsohon minister kafin ya rasu haka su din asalin ya kogi state ne aiki da kasuwanci ya dawo dasu arewa.
An sanya ranar auren Maryamah da Asadullah watanni uku masu zuwa Dan haka umma da abban nasu suketa Yan shirye shiryensu sbd su din bawai masu kudi bane rufin asiri ne kawai gashi gidan arzki Maryam din zatai aure sbd sosai dangin Asad suka fara hidima suna barin dukiya a harkar auren.
Zainab tafi kowa shedan son da Maryamah kewa Asad sbd Bata taba ganin abinda yake saka Maryamah farin ciki da walwala harma da bayyanuwar hakorantaba gurin bayyanarda farin ciki irin a ambata sunan Asad wanda suka jima tare Dan haka har cikin ranta sai itama take farin ciki da bikin auren.
Haka Umma kullum ta zauna Batada zance me dadi saina irin daula da arzikin da Maryamah zata shiga a gidan auren,
Alfahari takeyi sosai akan auren me kudin da 'yarta zatayi abun har Yana sirkawa da kaman gori ga Zainab wadda batama San bambamcin rayuwar aure gidan me kudi da me rufin asiriba Dan haka ita Sam batasan da ita akeba sai aikin hidimar wahala datake fama dashi kullum.
A ranar alhamis Babu makarantar Islamiyya wankin kayan umma tayi da nata harma dana Abbansu
Tana gamawa tayi wanka ta shiga dakinsu ta shafa Vaseline ta saka atamparta doguwar riga tana cikin saka hijib zata fito taje Aiken umma taji sallamar maza a tsakar gidansu Dan haka ta qarasa sakawa da Dan sauri Dan fitowa taga masu sallamar sbd Dama itace me fitowa tarban baqi Koda yaushe...
Jin sallamar maza yasa yau har umma da Maryamah dake dakinta suna magana tasowa suka fito dukkaninsu kusan a tare..
Idanuwansu ne suka sauka akan Malam Adamu da ake shinfiɗewa kan tabarman da Zainab ta shimfida tun kafin tayi wanki,
Umma ce tayi saurin ƙarisowa wajen tana duban mutanen da ke gyara masa kwanciya akan tabarman cikin matsanancin firgici da tashin hankali ta ce,
"Lafiya me yafaru da shi ne haka?"
Me nake gani haka kamar jini a tufafinsa?
Innalillahi.
Cikin wainda suka shigo dashi dinne makabtansu ya dago ya duba umman a sanyaye da mutuwar jikin tausayin malam din yace,
"Wallahi hatsari ya samu akan hanyar dawowarsa acan bakin junction na layin Nan wani me mota ya kaɗesa akan mashin ɗinsa sosai
kuma shi me motar ya gudu abinsa shi ne muka ɗakko sa zuwa gida kafin akawo motar da isyaka da akaje Kira..
Umma da su Maryamah cikin matsanancin tashin hankali da tsoro suke kallonsa
Zainab tuni hawaye suka fara gangaro mata cikin matsanancin tsoro da tashin hankali da tausayinsa,
Umma da Maryamah jikinsu rawa kawai yake dauka
Umman ta buɗe baki kenan za ta yi magana wani matashi ya shigo da sallama yana cewa,
"Ku fito da shi ga motar isyaku nan za mu kaisa asibiti"
Sake daukansa sukai suka fita akai asibiti dashi umma da Maryamah suka rufa musu baya cikin adaidaita aka bar Zainab din ita kadai a gida tana neman fashewa da kukan firgici da tsoron kada wani abu yasamu abban nasu.
Har aka kira sallar magriba su Umma basu dawo ba bare taji a wani hali Abban ke ciki,
Ga tsoronta sai qaruwa yakeyi musammam ganin har aka fita da abban hancinsa da kunnuwansa jini sukeyi Kuma iya ko magana ba bare budu ido ya kallesu.
Sai ana kiran sallar Isha'i su Umma suka shigo gidan Umma na kuka sosai kaman mayafinta a hannu
Maryamah kuwa ko ganin gabanta batayi sosai sbd tashin hankali tafiyar kawai takeyi kaman me koya.
hakan ya sake ɗaga hankalin Zainab da ke zaune har lokacin a tsakar gida tana zare ido cikin rashin sanin abin yi,
Murya na rawa tace"
"Umma ya jikin Abbah?
ya yi motsi ya farfaɗo kuwa?"
kamar Umma ba za ta ce komi ba sai kuma ta tuna yadda Abbah ke ta kiran sunan Zainab ɗin lokacin da ya farfaɗo
sai ta juyo murya na rawa itama tace,
"Da sauki ya farfaɗo amma yana jin jiki, ga idanuwansa ance daya ya fashe"
Hawayen Zainab ne suka qara gudu jikinta yaqara daukar rawa a tsorace tace"
Umma dan Allah akaini can na kwana gurinsa inason ganinsa Dan Allah umma...
Kasa tankata umman tayi suka wuce sukabarta tsaye tanajin tashin hankali da tsoro na shigarta,
Abbansu kawai takeson gani itadai ko hankalinta zai kwanta,
Ita ko a kwancen ne tanason tagansa.
Ganin duk sun shige bamai kulata Dole ya hakura ta shige itama
Haka gidan yayi tsit kaman gidan ba kowa sbd damuwa
Su umma Kuma sunacan suna rankon sallolin da basuyiba a asibiti.
Misalin ƙarfe takwas na safe Umma na tsaye a kitchen tana ƙarisa zuba farin kokon data Dama Dan zuwa asibitin duk da malam Kam yai nisan da ba iya Shan kunun zaiyiba Dan harsuka baro bai farfadoba Amma Kuma gwara takai din Koda Allah zaisa asamu sauki ya iya farfadowar,
Zainab ce ta shigo kitchen ɗin ta gaida Umman tana tattara kayan wanke wanke zata fitar tayi batareda umma takalletaba tace"