Sashe 51
Idon Naira Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Wane AQEEL ASAD din zaa daura aurensa da gidan IDON NERA??
Wace Kuma karfe goman safen???
Haj Maryamah dake kokarin hadiye ruwan datake Sha dawo Mata sukai suna sarketa tareda shigar Mata kai.
A haukace ta kalli umman tana kallon agogo ta karbe wayar tana miqewa tsaye.
Bayanin da akaiwa umman Shi akai Mata.
Kashe Wayar tayi kafafunta na wata irin rawa Kamar Mai rawar disco ta Nemo lambar Al-Amin ta saka kiransa.
Umma ma miqewa tayi qafafun nata na rawar mazari makoshinsu su dukan Yana bushewa suna jiran daga wayar Al-Amin.
Yana daga wayar atare suka jefa Masa tambayar data sakashi Basu amsa atake sbd manyan baqin da akewa iso.
Baya Haj Maryamah tayi zata zube tayi saurin dafa bango tana neman tasa numfashinta.
Umma kuwa a rude cikin masifaffen tashin hankali da zafin zuciya Mai qarfi ta kwadawa ramatu Kira tace maza kice a fidda mota fita zanyi.
Hanyar waje ta nufa ko gani sosai batayi sbd matsanancin tashin hankali da wutar datake cin zuciyoyarta.
Data Bari a daura wannan auren yau gwara ciwon zuciya ya Kama AQEEL din suyi jinyarsa Amma badai ayi wannan aurenba da gwara asarar duniya dashi.
Haj Maryamah ma fizgo numfashinta dake riqewa da karfi tayi tana Jin bazata taba yarda ko a mugun mafarki ba wannan mugun labarin ya tabbata,
Da 'danta ya auri Yar Zainab gwara tayi ciwon sashe.
Umma takarminta daya Dana ramatu daya ta saka batareda tasan Ina kanta yakeba hakama rigar Haj Maryamah ta yafo akanta batareda shima tasan Meye akantaba,
Haj Maryamah kuwa gilashinta na medical upside down ta fito dashin da takarmin umma a kafarta dasukai Mata mugun kadan Amma Bata tasa takeba a rikice suka fada mota driver yajasu cikin mugun gudu suka nufi gidan karatunsa suna duba agogon dayake nuna karfe goma harda mintina Biyar zuciyoyinsu ma wani irin tsalle da rawar tashin hankalin da basu taba ba.
****Acikin barci Haj Zainab ta farka a firgici cikin wani mummunan yanayi na tashin hankali.
Agogo tafara kalla dukkanin jikinta na wata irin rawa.
Goma saura mintina qalilan.
Fitowa Tai daga gado tana istigfar da tashin hankali..
Sallah tayi qafafunwanta na rawa tana idarwa kasa tsayawa addua Tai sai istigfar data sake yi na tsautsayin rashin sallah akan lokacin daya Kamata.
Wayarta take kunnawa hannuwanta na wata irin rawa..
Uncle Lulu take Kira Amma sam baya dauka.,
Batareda ta sauya Kaya baccin dake jikintaba ta fito da jallabiyar data Dora akai da slippers din toilet ta fito da gudu da keys a hannunta tana sake saka Kiran uncle Lulu Amma Amma no answer.
Wayar AQEEL datai blocking ta fara sakawa Kira Amma shima baya dauka.
Innalillahi wainna ilayhi rajiun
Innalillahi wainna ilayhi rajiun""take maimaitawa hankali tashe Babu inda baya rawa jikinta ta fita ko gabanta Bata gani ta nufi motarta.
Anty Fareedah ce data fito zuwa sashen taganta tayi saurin tareta cikin tsoron ganin halinda take ciki.
Haj Zainab din Bata iya mgn ba sai key data miqewa Fareedah din tana cewa,
"Just drive.
Fadawa sukai motar tana cewa,
" A ASADULLAH MOSQUE to sauri Fareedah kafin balain da bazai taru ba ya afku.
Agogo take kalla Wanda ya nuna karfe goma harda mintina ashirin saura.
Wani mugun gudu Fareedah ta qarawa motar suna qara Hawa titi.
***Qarfe goma da rabi da mintina Tara motarsu Haj Maryamah ta Isa kofar babba gate din gidan karatunsa wadda suka tadda Babu mutane sai daidaiku wainda ke neman wucewa Suma.
A rikice suka fito motar daidai isowar Haj Zainab da Fareedah dasuma suka fito motar a rikice
Babu Wanda ya tsaya bi takan Dan uwansa acikinsu sbd Babu Wanda hankinsa da nutsuwarsa suke ajikinsa
Rige rigen shiga gate din sukai Kai tsaye suka tinkari inda suka hangosa Yana tsaye tareda uncle Lulu da Al-Amin.
Wani irin kwarjininsa da kyansa dake cika idanuwan mutane haskawa duk da fuskarsa a Dan kame take magana zaiyi da uncle Lulu Amma saiya Gama sauraron Al-Amin dayake bayanin manyan Baqinsu dasuke Gama wucew...
Babu tsammani dukkaninsu sukaga su haj Maryamah din da Haj Zainab a gabansu Babu wadda ke hayyacinta sbd tsabar tashin hankali..
Bakin umma ne dayafi kowa qaiqayi da rawa a rikice tace,
"AQEELU kaida ubanwa aka daura maka auren?????
Haj Maryamah ce ta katsesu cikin matsanancin tashin hankali da cewa,
"An daura???
Al-Amin ne ya bude Baki yace,
"AN DAURA AUREN UMMA.
Wani Abu ne ya soki zuciyar haj Maryamah da Haj Zainab harma da umman take dukkaninsu suka yanke jiki suka Fadi a gurin.
##MAMUH#
#HOTLOVE#ROMANCE#AQEEL ASAD
SANARWA! SANARWA!! SANARWA!!!
Makarantar Lafiya dake garin Kazaure (Kazaure school of health technology) tana farincikin sanardaku cewa ta Kawo wani sabon tsarin karatu a saukake na part-time Degree da Diploma a wasu kwasakwasai domin ma'aikata masuson karin karatu da 'yan Kasuwa wanda basu da isasshen lokaci.
Kwasakwasan kamar haka:
DIPLOMA
1.Dental surgery Technician
2.Medical X-ray Technician
3.Health Information Technician
4.National Diploma in Biomedical Engineering
5.Public Health Technician
6. Community Health Extension Worker (Re-trainee)
7.Junior community Health Extension Worker (JCHEW)
DEGREE
1. Health Information Management
2.Public Health
3.English Language
4.Public Administration
5.Business Administration
6. Economics
7. Accounting
8.Computer Science
9.Mass Communication
10.Agricultural Economics
Domin karin bayani a tuntubi wannan Lambobin:08035298851, 07066542055 ko Azo haraban makaranta dake No 3 Emir's Palace road off Kano-Daura road Kazaure a jihar Jigawan Nijeriya
*_ZAFAFA BIYAR_*
*RUMBUN K'AYA*🔥
Hafsat Rano
*DAUDAR GORA*🔥
Billyn Abdul
*IDON NERA*🔥
Mamuhgee
*A RUBUCE TAKE*🔥
Safiya huguma
*KI KULANI*🔥
Miss xoxo
Littafi daya---400
Biyu---600
Uku----800
Hudu-----1k
Biyar din duka----1200
ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN
0022419171
Maryam sani
Access bank
Shedarka ta 09033181070
MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN
09166221261
🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪
*Ina yan uwa 'yan nijer?*
*Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta*
+22799643131
Littafi daya---450CFA
biyu---650CFA
uku----850CFA
hudu----1050 CFA
Biyar----1250CFA
*A DADE ANAYI SAI GASKIYA!*
*Thanks for choosing us*🔥*_Arewabooks@Mamuhgee_*
39
Al-Amin da Uncle Lulu ne sukai saurin Yi kansu cikin mamaki da tashin hankali suna ambatar sunayensu a rikice,
Uncle Lulu da Anty Fareedah Haj Zainab suka Kama suna Kiran sunanta cikin matsanancin tashin hankali,
Al-Amin kuwa Haj Maryamah da umma ya nufa Yana rasa wadda zai kama.
AQEEL ASAD daya rasa me zaiyi musu rintse idanuwansa yayi Yana budewa Akan Al-Amin da duk ya rude sbd baisan meyake faruwaba.
Securities yasa suka rufe gate da sauri sbd Yan Media dasuka fara dauka.
Uncle Lulu ya kalla yace,
"Ku dauko Mamin muje asibiti,
Qarasowa yayi Bai tsaya komaiba ya sunkuya ya dauko ummansa gabaki dayanta ya nufi motarsa da malam Rabiu yayi gaggawar budewa.
Al-Amin Dole shine ya dauki umma uncle Lulu da Fareedah suka dauki Haj Zainab zuwa motarsu shikuma Al-Amin motarda su haj Maryamah din suka zo da ita ya nufa da umman suka jero motocin a guje suka fito harabar babban gidan sbd kada ma Yan Media dake neman Jin zancen su samu daukan hotunansu.
Kai private hospital dinda familynsa ke zuwa ya nufa dasu.
Su Uncle Lulu ma can din suka nufa Dan Haka suna Isa aka karbesu duka Yana mamakin wannan jeran kumbo da akayo dasu a some ris.
Ana Shiga dasu uncle Lulu ya kalli Anty Fareedah yace,
"Amal kada tasan abinda yake faruwa Dan idan tasani tazo asibitin zata iya sanin maganar aurenta anan din Wanda abin bazaiyi dadiba gwara tasani a gida....
Kiran Amal dinne ya shigo wayarsa ya katse Masa zancen nasa.
Ajiyar zuciya ya sauke tareda bayyannan numfashi kafin ya dauki wayar.
Hello Uncle mommy ta fitane?
Nazo naduba ban gantaba ga wayarta Yana ringing Bata daukaba..
Wani numfashin Yakuma saukewa kafin yace,
"Eh ta fito tazo wani Dan aikin gaggawa ne damukeson kashewa
Amma ba wani babban Abu bane
Zamu dawo anjima kadan.
Ok"tace ahankali tareda kashe wayar.
Wayar Anty Fareedah ta saka Kira sbd motarta na Nan gashi Bilkisu tace ta fita,
A saninta Anty Fareedah Bata fita da motar kowa sai nata Dan Haka take mamakin ina ta tafi itama.
Anty ena dauka first abinda yafara shiga kunnen Amal shine muryar Uncle dayake waya a kusa da ita Yana fadawa Barr Salahudeen Wanda ya sallami nasu bakin dasuka samu halartar daurin auren suna asibiti da IDON NERA.
Shiru Amal tayi Dan kuwa kunnenta yaji dakyau Babu maganar batawa Kai lokacin sake tambaya da Haka Kai tsaye tace,
"Anty Fareedah wane asibitin ne??
Meya samu mommy?
Kallon uncle Lulu Anty Fareedah tayi da Ido ta nuna Masa Amal ta jisa Kuma tana tambayar wane asibitin ne..
Rintse idanuwansa yayi yana dafa Kansa dake sarawa Dan shima tun jiya yake cikin wannan pressure da tashin hankalin na wannan masifar dayayi gudun faruwa.
Karban wayar yayi yana kokarin kashewa Anty Fareedah ta girgiza Masa Kai tana cewa,
"Hankalinta zai matuqar tashi fa idan ba zuwa tayiba tinda kasan yanda mommyn take Acikin ranta.
Still hanata fadawa Amal din yayi Dole suka kashe wayar saiga shigowar sakon Amal a wayarta tata.
Satar kallon uncle Lulu Anty Fareedah tayi tayiwa Amal reply da sunan asibitin.
AMAL dake tsaye text din na shigowa tayi saurin zuwa dakinta da sauri ta dauko key din motarta ko kayan jikinta Bata sauyaba ta fito ta wuce Kai tsaye.
Mintina qalilan ne suka kawota asibitin tanayin parking ta fito Kai tsaye ta nufi inda Anty Fareedah tace suke.
Tun daga nesa Al-Amin dake tsaye gefen AQEEL ASAD dake zaune office din Dr Abdul ya hangota.
Kallonta yakeyi dakyau Dan tabbatarda idan ita dince da suka daura aurenta a yau din da Mai gidansa..
Riga da wandon Fendi ne ajikinta farare gabaki daya sai silk scarf dake kanta da slippers,
Duk da kayan bamasu Kama jiki bane kyan jikinta yafito sosai acikinsu musamman dayake fresh fuskarta ta safiya ce batada komai sai asalin ita dinta.
Dan sunkuyar da Kai yai ya saci kallon AQEEL ASAD da gabaki daya iyayen nasa suka Gama shallake mamakinsa dan Bai dauka qiyayyar tasu takai su iya somewa lokaci daya akan hada sabuwar alaqarba.
Sake kallonsa kofa Al-Amin yayi Yana mamakin kodai ba itace AMAL Idon Nera daya saniba Dan Koba igiyar auren AQEEL ASAD ta hau kantaba koma wani ne daban da baiyi sunaba bazata fito ahakanba ranarda aka daura Mata auren.
Kasa rike tinaninsa yayi Dan bazai iya shiruba ahankali yai Dan gyaran murya yace,
"Sir ga Ms Amal Idon Nera ta qaraso inaga.
Wace Kuma karfe goman safen???
Haj Maryamah dake kokarin hadiye ruwan datake Sha dawo Mata sukai suna sarketa tareda shigar Mata kai.
A haukace ta kalli umman tana kallon agogo ta karbe wayar tana miqewa tsaye.
Bayanin da akaiwa umman Shi akai Mata.
Kashe Wayar tayi kafafunta na wata irin rawa Kamar Mai rawar disco ta Nemo lambar Al-Amin ta saka kiransa.
Umma ma miqewa tayi qafafun nata na rawar mazari makoshinsu su dukan Yana bushewa suna jiran daga wayar Al-Amin.
Yana daga wayar atare suka jefa Masa tambayar data sakashi Basu amsa atake sbd manyan baqin da akewa iso.
Baya Haj Maryamah tayi zata zube tayi saurin dafa bango tana neman tasa numfashinta.
Umma kuwa a rude cikin masifaffen tashin hankali da zafin zuciya Mai qarfi ta kwadawa ramatu Kira tace maza kice a fidda mota fita zanyi.
Hanyar waje ta nufa ko gani sosai batayi sbd matsanancin tashin hankali da wutar datake cin zuciyoyarta.
Data Bari a daura wannan auren yau gwara ciwon zuciya ya Kama AQEEL din suyi jinyarsa Amma badai ayi wannan aurenba da gwara asarar duniya dashi.
Haj Maryamah ma fizgo numfashinta dake riqewa da karfi tayi tana Jin bazata taba yarda ko a mugun mafarki ba wannan mugun labarin ya tabbata,
Da 'danta ya auri Yar Zainab gwara tayi ciwon sashe.
Umma takarminta daya Dana ramatu daya ta saka batareda tasan Ina kanta yakeba hakama rigar Haj Maryamah ta yafo akanta batareda shima tasan Meye akantaba,
Haj Maryamah kuwa gilashinta na medical upside down ta fito dashin da takarmin umma a kafarta dasukai Mata mugun kadan Amma Bata tasa takeba a rikice suka fada mota driver yajasu cikin mugun gudu suka nufi gidan karatunsa suna duba agogon dayake nuna karfe goma harda mintina Biyar zuciyoyinsu ma wani irin tsalle da rawar tashin hankalin da basu taba ba.
****Acikin barci Haj Zainab ta farka a firgici cikin wani mummunan yanayi na tashin hankali.
Agogo tafara kalla dukkanin jikinta na wata irin rawa.
Goma saura mintina qalilan.
Fitowa Tai daga gado tana istigfar da tashin hankali..
Sallah tayi qafafunwanta na rawa tana idarwa kasa tsayawa addua Tai sai istigfar data sake yi na tsautsayin rashin sallah akan lokacin daya Kamata.
Wayarta take kunnawa hannuwanta na wata irin rawa..
Uncle Lulu take Kira Amma sam baya dauka.,
Batareda ta sauya Kaya baccin dake jikintaba ta fito da jallabiyar data Dora akai da slippers din toilet ta fito da gudu da keys a hannunta tana sake saka Kiran uncle Lulu Amma Amma no answer.
Wayar AQEEL datai blocking ta fara sakawa Kira Amma shima baya dauka.
Innalillahi wainna ilayhi rajiun
Innalillahi wainna ilayhi rajiun""take maimaitawa hankali tashe Babu inda baya rawa jikinta ta fita ko gabanta Bata gani ta nufi motarta.
Anty Fareedah ce data fito zuwa sashen taganta tayi saurin tareta cikin tsoron ganin halinda take ciki.
Haj Zainab din Bata iya mgn ba sai key data miqewa Fareedah din tana cewa,
"Just drive.
Fadawa sukai motar tana cewa,
" A ASADULLAH MOSQUE to sauri Fareedah kafin balain da bazai taru ba ya afku.
Agogo take kalla Wanda ya nuna karfe goma harda mintina ashirin saura.
Wani mugun gudu Fareedah ta qarawa motar suna qara Hawa titi.
***Qarfe goma da rabi da mintina Tara motarsu Haj Maryamah ta Isa kofar babba gate din gidan karatunsa wadda suka tadda Babu mutane sai daidaiku wainda ke neman wucewa Suma.
A rikice suka fito motar daidai isowar Haj Zainab da Fareedah dasuma suka fito motar a rikice
Babu Wanda ya tsaya bi takan Dan uwansa acikinsu sbd Babu Wanda hankinsa da nutsuwarsa suke ajikinsa
Rige rigen shiga gate din sukai Kai tsaye suka tinkari inda suka hangosa Yana tsaye tareda uncle Lulu da Al-Amin.
Wani irin kwarjininsa da kyansa dake cika idanuwan mutane haskawa duk da fuskarsa a Dan kame take magana zaiyi da uncle Lulu Amma saiya Gama sauraron Al-Amin dayake bayanin manyan Baqinsu dasuke Gama wucew...
Babu tsammani dukkaninsu sukaga su haj Maryamah din da Haj Zainab a gabansu Babu wadda ke hayyacinta sbd tsabar tashin hankali..
Bakin umma ne dayafi kowa qaiqayi da rawa a rikice tace,
"AQEELU kaida ubanwa aka daura maka auren?????
Haj Maryamah ce ta katsesu cikin matsanancin tashin hankali da cewa,
"An daura???
Al-Amin ne ya bude Baki yace,
"AN DAURA AUREN UMMA.
Wani Abu ne ya soki zuciyar haj Maryamah da Haj Zainab harma da umman take dukkaninsu suka yanke jiki suka Fadi a gurin.
##MAMUH#
#HOTLOVE#ROMANCE#AQEEL ASAD
SANARWA! SANARWA!! SANARWA!!!
Makarantar Lafiya dake garin Kazaure (Kazaure school of health technology) tana farincikin sanardaku cewa ta Kawo wani sabon tsarin karatu a saukake na part-time Degree da Diploma a wasu kwasakwasai domin ma'aikata masuson karin karatu da 'yan Kasuwa wanda basu da isasshen lokaci.
Kwasakwasan kamar haka:
DIPLOMA
1.Dental surgery Technician
2.Medical X-ray Technician
3.Health Information Technician
4.National Diploma in Biomedical Engineering
5.Public Health Technician
6. Community Health Extension Worker (Re-trainee)
7.Junior community Health Extension Worker (JCHEW)
DEGREE
1. Health Information Management
2.Public Health
3.English Language
4.Public Administration
5.Business Administration
6. Economics
7. Accounting
8.Computer Science
9.Mass Communication
10.Agricultural Economics
Domin karin bayani a tuntubi wannan Lambobin:08035298851, 07066542055 ko Azo haraban makaranta dake No 3 Emir's Palace road off Kano-Daura road Kazaure a jihar Jigawan Nijeriya
*_ZAFAFA BIYAR_*
*RUMBUN K'AYA*🔥
Hafsat Rano
*DAUDAR GORA*🔥
Billyn Abdul
*IDON NERA*🔥
Mamuhgee
*A RUBUCE TAKE*🔥
Safiya huguma
*KI KULANI*🔥
Miss xoxo
Littafi daya---400
Biyu---600
Uku----800
Hudu-----1k
Biyar din duka----1200
ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN
0022419171
Maryam sani
Access bank
Shedarka ta 09033181070
MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN
09166221261
🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪
*Ina yan uwa 'yan nijer?*
*Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta*
+22799643131
Littafi daya---450CFA
biyu---650CFA
uku----850CFA
hudu----1050 CFA
Biyar----1250CFA
*A DADE ANAYI SAI GASKIYA!*
*Thanks for choosing us*🔥*_Arewabooks@Mamuhgee_*
39
Al-Amin da Uncle Lulu ne sukai saurin Yi kansu cikin mamaki da tashin hankali suna ambatar sunayensu a rikice,
Uncle Lulu da Anty Fareedah Haj Zainab suka Kama suna Kiran sunanta cikin matsanancin tashin hankali,
Al-Amin kuwa Haj Maryamah da umma ya nufa Yana rasa wadda zai kama.
AQEEL ASAD daya rasa me zaiyi musu rintse idanuwansa yayi Yana budewa Akan Al-Amin da duk ya rude sbd baisan meyake faruwaba.
Securities yasa suka rufe gate da sauri sbd Yan Media dasuka fara dauka.
Uncle Lulu ya kalla yace,
"Ku dauko Mamin muje asibiti,
Qarasowa yayi Bai tsaya komaiba ya sunkuya ya dauko ummansa gabaki dayanta ya nufi motarsa da malam Rabiu yayi gaggawar budewa.
Al-Amin Dole shine ya dauki umma uncle Lulu da Fareedah suka dauki Haj Zainab zuwa motarsu shikuma Al-Amin motarda su haj Maryamah din suka zo da ita ya nufa da umman suka jero motocin a guje suka fito harabar babban gidan sbd kada ma Yan Media dake neman Jin zancen su samu daukan hotunansu.
Kai private hospital dinda familynsa ke zuwa ya nufa dasu.
Su Uncle Lulu ma can din suka nufa Dan Haka suna Isa aka karbesu duka Yana mamakin wannan jeran kumbo da akayo dasu a some ris.
Ana Shiga dasu uncle Lulu ya kalli Anty Fareedah yace,
"Amal kada tasan abinda yake faruwa Dan idan tasani tazo asibitin zata iya sanin maganar aurenta anan din Wanda abin bazaiyi dadiba gwara tasani a gida....
Kiran Amal dinne ya shigo wayarsa ya katse Masa zancen nasa.
Ajiyar zuciya ya sauke tareda bayyannan numfashi kafin ya dauki wayar.
Hello Uncle mommy ta fitane?
Nazo naduba ban gantaba ga wayarta Yana ringing Bata daukaba..
Wani numfashin Yakuma saukewa kafin yace,
"Eh ta fito tazo wani Dan aikin gaggawa ne damukeson kashewa
Amma ba wani babban Abu bane
Zamu dawo anjima kadan.
Ok"tace ahankali tareda kashe wayar.
Wayar Anty Fareedah ta saka Kira sbd motarta na Nan gashi Bilkisu tace ta fita,
A saninta Anty Fareedah Bata fita da motar kowa sai nata Dan Haka take mamakin ina ta tafi itama.
Anty ena dauka first abinda yafara shiga kunnen Amal shine muryar Uncle dayake waya a kusa da ita Yana fadawa Barr Salahudeen Wanda ya sallami nasu bakin dasuka samu halartar daurin auren suna asibiti da IDON NERA.
Shiru Amal tayi Dan kuwa kunnenta yaji dakyau Babu maganar batawa Kai lokacin sake tambaya da Haka Kai tsaye tace,
"Anty Fareedah wane asibitin ne??
Meya samu mommy?
Kallon uncle Lulu Anty Fareedah tayi da Ido ta nuna Masa Amal ta jisa Kuma tana tambayar wane asibitin ne..
Rintse idanuwansa yayi yana dafa Kansa dake sarawa Dan shima tun jiya yake cikin wannan pressure da tashin hankalin na wannan masifar dayayi gudun faruwa.
Karban wayar yayi yana kokarin kashewa Anty Fareedah ta girgiza Masa Kai tana cewa,
"Hankalinta zai matuqar tashi fa idan ba zuwa tayiba tinda kasan yanda mommyn take Acikin ranta.
Still hanata fadawa Amal din yayi Dole suka kashe wayar saiga shigowar sakon Amal a wayarta tata.
Satar kallon uncle Lulu Anty Fareedah tayi tayiwa Amal reply da sunan asibitin.
AMAL dake tsaye text din na shigowa tayi saurin zuwa dakinta da sauri ta dauko key din motarta ko kayan jikinta Bata sauyaba ta fito ta wuce Kai tsaye.
Mintina qalilan ne suka kawota asibitin tanayin parking ta fito Kai tsaye ta nufi inda Anty Fareedah tace suke.
Tun daga nesa Al-Amin dake tsaye gefen AQEEL ASAD dake zaune office din Dr Abdul ya hangota.
Kallonta yakeyi dakyau Dan tabbatarda idan ita dince da suka daura aurenta a yau din da Mai gidansa..
Riga da wandon Fendi ne ajikinta farare gabaki daya sai silk scarf dake kanta da slippers,
Duk da kayan bamasu Kama jiki bane kyan jikinta yafito sosai acikinsu musamman dayake fresh fuskarta ta safiya ce batada komai sai asalin ita dinta.
Dan sunkuyar da Kai yai ya saci kallon AQEEL ASAD da gabaki daya iyayen nasa suka Gama shallake mamakinsa dan Bai dauka qiyayyar tasu takai su iya somewa lokaci daya akan hada sabuwar alaqarba.
Sake kallonsa kofa Al-Amin yayi Yana mamakin kodai ba itace AMAL Idon Nera daya saniba Dan Koba igiyar auren AQEEL ASAD ta hau kantaba koma wani ne daban da baiyi sunaba bazata fito ahakanba ranarda aka daura Mata auren.
Kasa rike tinaninsa yayi Dan bazai iya shiruba ahankali yai Dan gyaran murya yace,
"Sir ga Ms Amal Idon Nera ta qaraso inaga.