Sashe 62
Idon Naira Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Haj Maryamah da umma kuwa Suma Dole tsit din sukayi Basu sake kowane yunqurin ba Amma dai Babu dare Babu safiyar da basa miqa adduarsu ga ubangiji Akan kada Amal din ta tare a gidan 'dan su.
Shi kansa AQEEL ASAD din gabaki daya ya daukewa kowannensu wuta Babu me ganin sauki a fuskarsa musamman Bilkees daya tattarata ya ajiye gefe daya
A gidan mufeeda ce kawai ke ganin fuskarsa
itama sbd laifin Bai shafeta bane.
Su umma tun suna daukan lamarin da sauki harsun fara girgiza da fushin nasa Dan kuwa bayan gaisuwa dayake shigowa ya musu basa ganinsa gabaki daya baya wani zama a gida.
Ta bangaren su Haj Zainab dinma sunsan an tabasa sbd Suma ya dauke kafa a waya yake kiranta yaji lafiyansu,
Ahmed kullum Yana zuwa yakai Amal school ya dawo da ita kokuma duk inda zataje daga school din,
Yana sane da duk inda take zuwa sbd Ahmed na fada Masa Kuma itama tasan Ahmed din Dole zai fada Masa tana zuwa duk inda taga Dama Amma Bata damuba ta watsar da zancensa
Shima shiru yayi Mata Yana sane sbd fahimtar Mata kusan dukansu hankalinsu baya aiki duka,
**Hankalinta yakwanta takoma rayuwarta hankalinta kwance sbd rashin zuwansa yasa ta manta da duka wata damuwa da aurensa Dan haka yanda take rayuwarta yanzu sai tafi samun nutsuwa.
Haj Zainab kuwa rashin zuwan nasa yasa tafara shiga Yar damuwa sbd gashi tafiyarsu tazo Amma har lokacin Bata samu tayi maganar dashiba,
Tasan aqidunsa zai iya Hana Tafiyar da Amal Amma Kuma gaskia ita tanason zuwa da ita din Dan gaskia yanayinta itama Yana Bata tsoro duk wata
Ta Dade tana wahala tinda tafara period duk wata Haka take fama da wannan wahalar.
Daurewa tayi ranar da daddare ta Kira wayarsa alokacin shima yanada tafiya ne washe gari.
Cikin nutsuwa ya daga wayar Yana zaune palonsa Yana kallon labarai hankali kwance.
Gaisawa sukayi tana sake tambayarsa lafiyarsa.
Am fine Alhmdllh" yace yana sauraronta.
Ahankali ta Koro Masa bayanin ciwon Amal din da tafiyar tasu tana dorawa da rokon yabar Amal sbd tana Shan wahala sosai.
Shiru yayi tsawon sakanni bayan yagama jinta batareda yace komaiba.
Numfashi Mai sanyi ya sauke daga baya kafin yabude Baki anatse yace,
"Mami kuje kufara ganin likatan akan Siddi ita daga baya sai a kaita din.
##MAMUH#
*_ZAFAFA BIYAR_*
*RUMBUN K'AYA*🔥
Hafsat Rano
*DAUDAR GORA*🔥
Billyn Abdul
*IDON NERA*🔥
Mamuhgee
*A RUBUCE TAKE*🔥
Safiya huguma
*KI KULANI*🔥
Miss xoxo
Littafi daya---400
Biyu---600
Uku----800
Hudu-----1k
Biyar din duka----1200
ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN
0022419171
Maryam sani
Access bank
Shedarka ta 09033181070
MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN
09166221261
🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪
*Ina yan uwa 'yan nijer?*
*Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta*
+22799643131
Littafi daya---450CFA
biyu---650CFA
uku----850CFA
hudu----1050 CFA
Biyar----1250CFA
*A DADE ANAYI SAI GASKIYA!*
*Thanks for choosing us*🔥*_Arewabook@Mamuhgee_*
48
Shiru itama Haj Zainab tayi Jin abinda ya fada din jikinta na sanyi
To Amma ba damuwa zataga yanda zatai idan sunje Koda ta wayane likitan suyi magana da Amal din Koda akwai abinda zai iya cewa akan matsalar.
Sallama sukayi itama tana sake Dan shiga sanyin jiki sbd har lokacin tasan Yana cikin quncin abinda yafaru dinne,
Shikadai yasan halinda suka kusa sakasa da zancensu na rashin tinani,
Sun girgiza fiyeda yanda Shi kansa yake tinani Dan Haka ya zabi bawa Kansa da zuciyarsa hutu Akan dukkaninsu kowa da kowa sai gashi hakan na azabtar da kowaccensu Banda Amal da hakan yayi Mata daidai yanda takeso wato fitarsa arayuwarta.
Lokacinda mommyn ta fada musu AQEEL Bai bar tafiyar da Amal ba shiru Amal din tayi batareda tace komaiba zuciyarta na nauyi duk da Daman tasan hakan zata iya faruwa Amma Kuma idan har yayi ne Dan ta rokesa da kanta to ta hakura da tafiyar itama.
Siddi datake mamaki da Jinjina lamarin da ita Bata Saba gani a rayuwar nata aurenba ta kalli Amal dataqi cewa komai kan maganar tace,
"Amal Zaki iya da AQEEL ASAD dinnan kuwa?
Kiga yanda fa yake magana Kai tsaye baya shakka ko tsayawa Dan inda inda,
Gaskia Amal ki kwantar da Kai Kawai ki rokesa yabarki sbd kina buqatan tafiyar Nan fa.
Girgiza Kai Amal tayi tana cigaba da duba wayarta tace,
"Nafasa tafiyar inada abubuwan Yi a school.
Haj Zainab dake jinsu kasa cewa komai tayi sbd damuwar rashin zuwa da Amal din dakuma taurin kanta dazai Hana ta rokesa yabarta duk da tasan koda Amal din ta roka tunda yace aa to bazai canjaba.
Dukkanin Shirin tafiyarsu angama
Su duka gidan zasuyi tafiyar harda uncle Lulu da Anty Fareedah hadda Fahat
Daga ita saisu Bilkisu zaa Bari,
Baqin ciki da bacin Rai ne a cikin zuciyarta Mai tsanani akan rashin tafiyar Amma tadanne ta barshi aranta Dan kadama tabawa zancensa mahummancinda zaayi tunanin ta nemesa.
Tanaji tana gani suka wuce Kuma ko a Daren ranar da zasu wuce din yazo gidan da daddare taqi fitowa Haka shima Bai tambayetaba bare ya nemeta, Maminsa ya bawa kudi masu yawan gaske da zasu buqata komai acan harsu dawo sbd dawowarsa rayuwarsu zuwa yanzu hatta abincin gidan yanzu shine yake kawo komai batareda ya tsaya tambayaba Haka ake kawo abinci duk wata a jera a gidan.
Ranar dasuka wuce a school ta wuni sai yamma sosai ta dawo,
Wanka tai ta fito taci abinci kadan ta koma bedroom dinta Bata sake fitowa ba sai washe gari.
Ranar batajin fita koina Dan Haka very late ta tashi ko wanka batayi ba brushi kawai tayi tafito sanyeda riqa da wandon bacci masu santsi gajeru sai slippers da wayarta a hannunta tana kokarin Kiran su mommyn taji isarsu.
Saukowa tayi palon qasa tacewa Bilkisu takawo Mata abincinta sama.
Juyowa tayi zata koma daidai shigowarsa palon sanye cikin black hoodie fendi Riga da wando masu fadi dasuka fidda hasken fatarsa sosai,
Da alama shima yau din ba fitarda zaiyi sbd kayan dake jikinsa suna nuni daga morning jugging yake.
Ba zato tagansa Dan Haka idanuwanta suka Shiga cikin nasa
Cikin basarwa ta dauke nata Idon tareda nufar hanyar saman zata wuce yakira sunanta kai tsaye fuskarsa a kame.
Daka tawa tayi batareda tasan tayi hakan ba.
Takowa yayi ya qaraso zaiyi magana saiga Bilkisu tafito daga kitchen daukeda breakfast din nata tana ganinsa tayi daurin dakatawa tareda gaidasa cikin girmamawa ta juya kitchen da abincin.
Fasa maganarsa yayi Ana ya Kama hannun Amal din Kai tsaye yajata zuwa sama suna Shiga tsakiyar palon ya saketa tareda kallonta zaiyi magana saiya fasa yayi mata kallo daya ya dauke Kai yace,
"Jeki ki sako wani kayan.
Sai alokacin ta dago itama ta kallesa batareda tayi abinda yace dinba sbd zafinsa datakeji akan rashin tafiyarta gashi kowane lokaci period dinta zai iya zuwa azabarta na hanya tasani.
Ganin taqo motsawa daga inda take yasashi zuba Mata idanuwansa cikin mamaki yasake maimaita abinda ya fada din.
Kujera ta nufa da niyar zaunawa akawo Mata abincinta
Bata qarasa zamaba akai ya riqota gabaki dayanta ya nufi bedroom dinta da ita.
Qwacewa take kokarin Yi daidai lokacinda ya bude dakin nata ya sakata aciki tareda rufe kofar ya tsayar da ita gabansa Yana kallon yanayin kayan nata,
A kirjinta da Babu bra ya tsayar da idanuwansa sbd Kai tsaye shima ya fahimci Babu bra a tareda ita.
Motsawa tai zata janye jikinta daga nasa ya matseta jikin kofar suna fuskantar juna,
Faduwa gabanta yayi Jin kirjinsa daya dafe nata kirjin jikin kofar dashi.
Lokaci daya suka dago suka kalli juna tana kokarin boye tsoronta da faduwar gabanta dake bayyanuwa.
Qamshinsa ya sauya numfashinta dake fita da sauri kirjinta na harbawa ahankali batasan lokacinda takai tafin hannuwanta zata tufesa daga jikintaba cikin rashin sani hannuwan nata suka sauka a fatar cikinsa da rigarsa ta Dan janye sbd hannuwansa dake sama gurin Mata runfa.
Sanyi da taushin hannuwanta suka sanyashi rintse idanuwansa tareda zura hannunsa daya ya sake matsewa da ita Yana bude idanuwansa akan fuskarta datai saurin janye hannunta..
Qamshin jikinta ya shiga hancinsa ya sake bude idanuwansa akanta Yana kallon yanda take kokarin turesa daga jikinta.
Fuskarsa ya goga Mata a cikin wuyanta ahankali
Take jikinta ya dauki rawa ta rintse Ido cikin sauri batasan lokacinda ta bude bakiba tace,
"Me kakeyi???
Bakinta da yayi maganar ya dago ya kalla kafin yakai bakinsa kan kunnenta ahankali yace,
"Kina magana Ashe??
Na dauka kurma nake aure.
Turesa tayi da karfi sbd takaicin maganarsa da wani irin shock da dumin numfashin maganarsa ta sakar Mata a kunnen.
Tana turesa da sauri ta qarasa toilet tashige tareda fincike kayan jikinta tana wurgi dasu sbd qamshinsa dasuka Kama ba Bata lokaci.
Bai kalli kofar toilet dinba shima ya fice dakin yabar gidan gabaki daya Yana Dan saita Kansa kamar Babu abinda ya faru.
Wanka tayo tafito ta shirya cikin doguwar Riga ta fito taci abinci ta Kira Ahmed duk da batayi niyar fitaba taji tanason fitar kawai.
Ahmed na zuwa suka fita zuwa makaranta Dama tanada lecture daya kawai dai batayi niyar zuwa bane sbd Bai cika zuwaba lecturer din.
Bata baro school dinba sai yamma bayan sun biya ta siyo maganinta sbd ciwon mararta daya fara zuwa kadan kadan
Daman tasani lokacin yayi.
Koda ta dawo gida a sanyaye tadawo sbd jikin nata Dan Haka ko abinci bataciba wanka kawai tayi ya Dan sha magani ta kwanta tana Jin ciwon na fara qaruwa kadan kadan.
Tea Mara shuga Bilkisu ta dafo Mata takawo Mata daqyar ta iya Shan kadan ta ajiye Takoma ta kwanta.
Da daddare ma sake dafo mata tea din Bilkisu tayi takawo shima kadan Tasha cikin azaba ta jiye takoma ta kwanta.
Ahankali ahankali yafara yawa tanata Dan daurewa har tasamu gari ya waye suka Kira Dr saidai Bata gari.
Sake Shan magani tayi tayi wanka da qyar tana fitowa takasa shiryawa ta kwanta a qasan dakin nata tana juye juye tareda kuka sosai sbd tsananin azaban ciwon da Marar keyi Mata.
Sanye cikin navy blue plain luxury yadi yashigo palon dayayi tsit Babu kowa,
Ahmed ya sanar Masa da Bata fitaba tana gidan Dan Haka Kai tsaye ya wuce saman Yana shigowa Bilkisu na fitowa daga dakinta daukeda tray din abincinda Amal din takasaci..
Tana ganinsa tayi qasa da Kai cikin damuwa da tsoron rashin abinyi da Amal din.
Shi kansa AQEEL ASAD din gabaki daya ya daukewa kowannensu wuta Babu me ganin sauki a fuskarsa musamman Bilkees daya tattarata ya ajiye gefe daya
A gidan mufeeda ce kawai ke ganin fuskarsa
itama sbd laifin Bai shafeta bane.
Su umma tun suna daukan lamarin da sauki harsun fara girgiza da fushin nasa Dan kuwa bayan gaisuwa dayake shigowa ya musu basa ganinsa gabaki daya baya wani zama a gida.
Ta bangaren su Haj Zainab dinma sunsan an tabasa sbd Suma ya dauke kafa a waya yake kiranta yaji lafiyansu,
Ahmed kullum Yana zuwa yakai Amal school ya dawo da ita kokuma duk inda zataje daga school din,
Yana sane da duk inda take zuwa sbd Ahmed na fada Masa Kuma itama tasan Ahmed din Dole zai fada Masa tana zuwa duk inda taga Dama Amma Bata damuba ta watsar da zancensa
Shima shiru yayi Mata Yana sane sbd fahimtar Mata kusan dukansu hankalinsu baya aiki duka,
**Hankalinta yakwanta takoma rayuwarta hankalinta kwance sbd rashin zuwansa yasa ta manta da duka wata damuwa da aurensa Dan haka yanda take rayuwarta yanzu sai tafi samun nutsuwa.
Haj Zainab kuwa rashin zuwan nasa yasa tafara shiga Yar damuwa sbd gashi tafiyarsu tazo Amma har lokacin Bata samu tayi maganar dashiba,
Tasan aqidunsa zai iya Hana Tafiyar da Amal Amma Kuma gaskia ita tanason zuwa da ita din Dan gaskia yanayinta itama Yana Bata tsoro duk wata
Ta Dade tana wahala tinda tafara period duk wata Haka take fama da wannan wahalar.
Daurewa tayi ranar da daddare ta Kira wayarsa alokacin shima yanada tafiya ne washe gari.
Cikin nutsuwa ya daga wayar Yana zaune palonsa Yana kallon labarai hankali kwance.
Gaisawa sukayi tana sake tambayarsa lafiyarsa.
Am fine Alhmdllh" yace yana sauraronta.
Ahankali ta Koro Masa bayanin ciwon Amal din da tafiyar tasu tana dorawa da rokon yabar Amal sbd tana Shan wahala sosai.
Shiru yayi tsawon sakanni bayan yagama jinta batareda yace komaiba.
Numfashi Mai sanyi ya sauke daga baya kafin yabude Baki anatse yace,
"Mami kuje kufara ganin likatan akan Siddi ita daga baya sai a kaita din.
##MAMUH#
*_ZAFAFA BIYAR_*
*RUMBUN K'AYA*🔥
Hafsat Rano
*DAUDAR GORA*🔥
Billyn Abdul
*IDON NERA*🔥
Mamuhgee
*A RUBUCE TAKE*🔥
Safiya huguma
*KI KULANI*🔥
Miss xoxo
Littafi daya---400
Biyu---600
Uku----800
Hudu-----1k
Biyar din duka----1200
ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN
0022419171
Maryam sani
Access bank
Shedarka ta 09033181070
MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN
09166221261
🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪
*Ina yan uwa 'yan nijer?*
*Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta*
+22799643131
Littafi daya---450CFA
biyu---650CFA
uku----850CFA
hudu----1050 CFA
Biyar----1250CFA
*A DADE ANAYI SAI GASKIYA!*
*Thanks for choosing us*🔥*_Arewabook@Mamuhgee_*
48
Shiru itama Haj Zainab tayi Jin abinda ya fada din jikinta na sanyi
To Amma ba damuwa zataga yanda zatai idan sunje Koda ta wayane likitan suyi magana da Amal din Koda akwai abinda zai iya cewa akan matsalar.
Sallama sukayi itama tana sake Dan shiga sanyin jiki sbd har lokacin tasan Yana cikin quncin abinda yafaru dinne,
Shikadai yasan halinda suka kusa sakasa da zancensu na rashin tinani,
Sun girgiza fiyeda yanda Shi kansa yake tinani Dan Haka ya zabi bawa Kansa da zuciyarsa hutu Akan dukkaninsu kowa da kowa sai gashi hakan na azabtar da kowaccensu Banda Amal da hakan yayi Mata daidai yanda takeso wato fitarsa arayuwarta.
Lokacinda mommyn ta fada musu AQEEL Bai bar tafiyar da Amal ba shiru Amal din tayi batareda tace komaiba zuciyarta na nauyi duk da Daman tasan hakan zata iya faruwa Amma Kuma idan har yayi ne Dan ta rokesa da kanta to ta hakura da tafiyar itama.
Siddi datake mamaki da Jinjina lamarin da ita Bata Saba gani a rayuwar nata aurenba ta kalli Amal dataqi cewa komai kan maganar tace,
"Amal Zaki iya da AQEEL ASAD dinnan kuwa?
Kiga yanda fa yake magana Kai tsaye baya shakka ko tsayawa Dan inda inda,
Gaskia Amal ki kwantar da Kai Kawai ki rokesa yabarki sbd kina buqatan tafiyar Nan fa.
Girgiza Kai Amal tayi tana cigaba da duba wayarta tace,
"Nafasa tafiyar inada abubuwan Yi a school.
Haj Zainab dake jinsu kasa cewa komai tayi sbd damuwar rashin zuwa da Amal din dakuma taurin kanta dazai Hana ta rokesa yabarta duk da tasan koda Amal din ta roka tunda yace aa to bazai canjaba.
Dukkanin Shirin tafiyarsu angama
Su duka gidan zasuyi tafiyar harda uncle Lulu da Anty Fareedah hadda Fahat
Daga ita saisu Bilkisu zaa Bari,
Baqin ciki da bacin Rai ne a cikin zuciyarta Mai tsanani akan rashin tafiyar Amma tadanne ta barshi aranta Dan kadama tabawa zancensa mahummancinda zaayi tunanin ta nemesa.
Tanaji tana gani suka wuce Kuma ko a Daren ranar da zasu wuce din yazo gidan da daddare taqi fitowa Haka shima Bai tambayetaba bare ya nemeta, Maminsa ya bawa kudi masu yawan gaske da zasu buqata komai acan harsu dawo sbd dawowarsa rayuwarsu zuwa yanzu hatta abincin gidan yanzu shine yake kawo komai batareda ya tsaya tambayaba Haka ake kawo abinci duk wata a jera a gidan.
Ranar dasuka wuce a school ta wuni sai yamma sosai ta dawo,
Wanka tai ta fito taci abinci kadan ta koma bedroom dinta Bata sake fitowa ba sai washe gari.
Ranar batajin fita koina Dan Haka very late ta tashi ko wanka batayi ba brushi kawai tayi tafito sanyeda riqa da wandon bacci masu santsi gajeru sai slippers da wayarta a hannunta tana kokarin Kiran su mommyn taji isarsu.
Saukowa tayi palon qasa tacewa Bilkisu takawo Mata abincinta sama.
Juyowa tayi zata koma daidai shigowarsa palon sanye cikin black hoodie fendi Riga da wando masu fadi dasuka fidda hasken fatarsa sosai,
Da alama shima yau din ba fitarda zaiyi sbd kayan dake jikinsa suna nuni daga morning jugging yake.
Ba zato tagansa Dan Haka idanuwanta suka Shiga cikin nasa
Cikin basarwa ta dauke nata Idon tareda nufar hanyar saman zata wuce yakira sunanta kai tsaye fuskarsa a kame.
Daka tawa tayi batareda tasan tayi hakan ba.
Takowa yayi ya qaraso zaiyi magana saiga Bilkisu tafito daga kitchen daukeda breakfast din nata tana ganinsa tayi daurin dakatawa tareda gaidasa cikin girmamawa ta juya kitchen da abincin.
Fasa maganarsa yayi Ana ya Kama hannun Amal din Kai tsaye yajata zuwa sama suna Shiga tsakiyar palon ya saketa tareda kallonta zaiyi magana saiya fasa yayi mata kallo daya ya dauke Kai yace,
"Jeki ki sako wani kayan.
Sai alokacin ta dago itama ta kallesa batareda tayi abinda yace dinba sbd zafinsa datakeji akan rashin tafiyarta gashi kowane lokaci period dinta zai iya zuwa azabarta na hanya tasani.
Ganin taqo motsawa daga inda take yasashi zuba Mata idanuwansa cikin mamaki yasake maimaita abinda ya fada din.
Kujera ta nufa da niyar zaunawa akawo Mata abincinta
Bata qarasa zamaba akai ya riqota gabaki dayanta ya nufi bedroom dinta da ita.
Qwacewa take kokarin Yi daidai lokacinda ya bude dakin nata ya sakata aciki tareda rufe kofar ya tsayar da ita gabansa Yana kallon yanayin kayan nata,
A kirjinta da Babu bra ya tsayar da idanuwansa sbd Kai tsaye shima ya fahimci Babu bra a tareda ita.
Motsawa tai zata janye jikinta daga nasa ya matseta jikin kofar suna fuskantar juna,
Faduwa gabanta yayi Jin kirjinsa daya dafe nata kirjin jikin kofar dashi.
Lokaci daya suka dago suka kalli juna tana kokarin boye tsoronta da faduwar gabanta dake bayyanuwa.
Qamshinsa ya sauya numfashinta dake fita da sauri kirjinta na harbawa ahankali batasan lokacinda takai tafin hannuwanta zata tufesa daga jikintaba cikin rashin sani hannuwan nata suka sauka a fatar cikinsa da rigarsa ta Dan janye sbd hannuwansa dake sama gurin Mata runfa.
Sanyi da taushin hannuwanta suka sanyashi rintse idanuwansa tareda zura hannunsa daya ya sake matsewa da ita Yana bude idanuwansa akan fuskarta datai saurin janye hannunta..
Qamshin jikinta ya shiga hancinsa ya sake bude idanuwansa akanta Yana kallon yanda take kokarin turesa daga jikinta.
Fuskarsa ya goga Mata a cikin wuyanta ahankali
Take jikinta ya dauki rawa ta rintse Ido cikin sauri batasan lokacinda ta bude bakiba tace,
"Me kakeyi???
Bakinta da yayi maganar ya dago ya kalla kafin yakai bakinsa kan kunnenta ahankali yace,
"Kina magana Ashe??
Na dauka kurma nake aure.
Turesa tayi da karfi sbd takaicin maganarsa da wani irin shock da dumin numfashin maganarsa ta sakar Mata a kunnen.
Tana turesa da sauri ta qarasa toilet tashige tareda fincike kayan jikinta tana wurgi dasu sbd qamshinsa dasuka Kama ba Bata lokaci.
Bai kalli kofar toilet dinba shima ya fice dakin yabar gidan gabaki daya Yana Dan saita Kansa kamar Babu abinda ya faru.
Wanka tayo tafito ta shirya cikin doguwar Riga ta fito taci abinci ta Kira Ahmed duk da batayi niyar fitaba taji tanason fitar kawai.
Ahmed na zuwa suka fita zuwa makaranta Dama tanada lecture daya kawai dai batayi niyar zuwa bane sbd Bai cika zuwaba lecturer din.
Bata baro school dinba sai yamma bayan sun biya ta siyo maganinta sbd ciwon mararta daya fara zuwa kadan kadan
Daman tasani lokacin yayi.
Koda ta dawo gida a sanyaye tadawo sbd jikin nata Dan Haka ko abinci bataciba wanka kawai tayi ya Dan sha magani ta kwanta tana Jin ciwon na fara qaruwa kadan kadan.
Tea Mara shuga Bilkisu ta dafo Mata takawo Mata daqyar ta iya Shan kadan ta ajiye Takoma ta kwanta.
Da daddare ma sake dafo mata tea din Bilkisu tayi takawo shima kadan Tasha cikin azaba ta jiye takoma ta kwanta.
Ahankali ahankali yafara yawa tanata Dan daurewa har tasamu gari ya waye suka Kira Dr saidai Bata gari.
Sake Shan magani tayi tayi wanka da qyar tana fitowa takasa shiryawa ta kwanta a qasan dakin nata tana juye juye tareda kuka sosai sbd tsananin azaban ciwon da Marar keyi Mata.
Sanye cikin navy blue plain luxury yadi yashigo palon dayayi tsit Babu kowa,
Ahmed ya sanar Masa da Bata fitaba tana gidan Dan Haka Kai tsaye ya wuce saman Yana shigowa Bilkisu na fitowa daga dakinta daukeda tray din abincinda Amal din takasaci..
Tana ganinsa tayi qasa da Kai cikin damuwa da tsoron rashin abinyi da Amal din.