Sashe 29
Idon Naira Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kallonta Haj Zainab tayi tace,
Sweetie ko zamu tafi dake ne kema kiga likita sbd wannan ciwon matar taki yayi yawa gashi yawanci sai anyi aure ake denawa ke Kuma kince aure ba yanxu ba,inaga gwara kiga likita may be da abinda zai iyayi akan hakan.
Kallon siddi tayi tana cewa,
"Baby fada Mata auren baida duk wani damuwar datake tunanin akwai ko takura ga karatunta.
Mommy tasani ai tunda gashinan tana gani nida nayi babu damuwar danake ciki..
Bare ita yanda SSG ya gama mutuwa akanta babu abinda zata takura dashi a aurensa bayan matarsa wadda itama zata gaji da haukanta ne ta Dena tunda dai aure kam ba fashi.
Wani kallo Amal din ta jefa Siddi dashi tana cewa,
"Kece Zaki auramun Hayat din kenan?
Nice Zan aura Miki shi,
Aure fa nakeson kiyi AMAL tayaya zan zauna Ina kallonki damammakin auren nata wuceki???
Kinfi kowa sanin ba karatunki kawaiba babu abinda zai sauya ko takura a rayuwarki Dan kinyi auren saima sake samun kwanciyar hankali da nutsuwa zakiyi a gidanki....
Mommy please""AMAL ta katse mommyn batason zancen kwata kwata musamman idan Ana maganar SSG Hayat Wanda tasan shine zaa aura Mata Koda cewa Tai auren zatayi sbd yagama samarwa kansa guri a zuciyar kaf ahalin nata Dan Haka kowa a gida shi yakeyi duk da akwai masu son auren nata dake sakarwa Haj Zainab da Lulu Nera Kamar Basu San zafinta suma Amma dai SSG Hayat yafi shiga ransu sbd shine matashin babba Bai Kai shekarun sauranba.
Amal kuwa babban abinda yasa Bata kaunar auren babban mutum shine ta tsani zaman kishi,
Batada hakuri, Bata daukan reni, Bata iya qyalewa Dan Haka ta tsani auren duk Wanda yakeda Mata Dan tasan Koda ba guri daya sukeba Mijin ko waya yayi da matar a gabanta sai sunyi rigima ba Qarama ba uwa uba ta tsani auren mijinda wata ta Gama dashi shekara da shekaru ta bar mata Dan Haka ta zabi raayin auren saurayi Wanda Koda auren yayi a gaba itace dai tagama morarsa kafin wata din ta mora.
Daga mommy har siddi damunta sukai da zancen SSG Hayat duk sukaita korantasa tana saurarensu kawai saiga Anty Fareedah wadda itama takeyi SSG din take ta shiga suka ringa fadar qualities dinsa Amma Sam takasa jinsa cikin ranta.
Kamar jikinta ya lafa sai gashi da daddare ya dawo Mata sosai Wanda yasa Dole ko bayan zuwan Dr tayo Saida suka nufa asibiti da ita Acikin daren..
Acan suka kwana Ana qara Mata ruwa tareda allurai tasamu tayi bacci Mai nauyi Bata farka ba sai guraren 10 na safe.
Wanka tayi da ruwan dumi a toilet din dake Amenity room din dasuke ta saka free Riga da wando Tasha tea Mara sugar tana gamawa kenan saiga shigowar SSG Hayat dakin tareda uncle Lulu sai PA din Hayat din..
Qamshin tsadadden turarensa ne ya Dan gauraya dakin
Mayun idanuwansa gabaki daya akan AMAL din wadda tayi fresh da ita komai nata da class din dayake kashe maza takeyinsa batareda tasan illar da hakan ke musu ba.
Haj Zainab ce ta shigo dakin itama tareda Fahat da sbd Siddi da Fareedah ne suka kwana da AMAL din ita kanta Haj Zainab din sai tsakar dare sosai ta koma itada uncle Lulu.
Ganin Haj Zainab yasa SSG takaita kallonsa akan AMAL da itama kallo daya tayi Masa duk yabi Yana neman rasa nutsuwarsa.
Gashi batason doguwar magana Dole dasu Siddi da Fareedah da uncle suke fira cikin sakewa da wayeba babu ruwansu.
Shogowar Haj Zainab yagaidata cikin girmama a sake babu wani noke noken kunya sbd akwai sabo da wayewa so a sake suke dukkaninsu sunata fira Amma idanuwansa akai akai suna kan Classy Amal dinsa Dan kayan jikinta sun qara Mata kyau da aji harma da bayyanuwar sabon jini ce ita.
Ya Jima sosai a asibitin kafin ya baro tareda driver dinsa da securities dinsa da PA dinsa,
Koda ya Isa office dinsa kusan duka meetings dinsa na ranar kansilesu akayi sbd baida lokaci ko nutsuwar yinsu
Yau Amal da rashin lafiyarta ce kawai a Ransa
Ko gida daya dawo gabaki daya Hana kowa zuwa gurinsa yayi bayason damuwa Kansa na ciwo..
Da daddare a gidan IDON NERA Res yayi dinner sbd an sallamo AMAL din sun dawo gida Kuma sun saba sosai Dama Kuma duk ranar da SSG yazo gidan Nera ce zayi kuka Dan sake musu yake.
Ko aranar wasu irin siyayyar dimauta akayo aka kawosu Kaya guda na dukkanin abinda AMAL keso da buqata ne.
A main palour na gidan sukai dinner a makeken dining dinsu Anata fira cikin sakewa da kulawa har aka Gama suka koma palon Baqinsu na musamman shida AMAL din wadda taketa fizgar nutsuwarsa da Basarwarta da komai nata dayake sanyi.
Duk da Bata jinsa cikin ranta Bata wulaqanta sa saidai Kuma baya samun surunta sosai soyayyar sanyi da basarwa take Dan Yi Masa.
Sai after 10 yabar Gidan ya tafi bayan yayi musu abinda ya Saba wato barin Nera.
Bayan tafiyarsa Kai tsaye Bata tsaya komaiba tayi Shirin bacci ta kwanta.
Bayan isarsa gida Saida ya kirata yasake Jin jikin nata tareda Dan jimawa Yana tarairayarta a wayar tana basarwa sbd bacci datake ji.
Washe gari tafara samun sauki Amma SSG Bai samu nutsuwa ba Haka ya ringa yawon gidan duk da tarin schedules dinsa Amma Haka yake watsi dasu idan lokacin zuwa dubo AMAL dinsa yayi.
Ganin yanda SSG din duk yaqara mutuwa akan AMAL yasa familynta suka sake nacewa akan aurenta dashi duk da Bata sonsa Amma tanason abinda familynta ke so Dan Haka ta da fara saukowa akan maganar auren nasa Amma da sharadin duk abinda zaisa ta hadu da matarsa yayansa zai kiyaye bataso.
Familynta tsayawa sukai akan raayinta Suma sbd basuda niya ko nufin takurata tako Ina..
Shima SSG din babu musu ya amince sbd Daman yariga yasan raayi da halin Amal din Kuma shima matarsa yasan bazataso haduwa ko ganin Amal din ba.
****Maganar aurensa da Amal ta Amince Yana Isa kunnen matarsa hankalinta yayi mummunan tashi sbd Mijinta na auren AMAL tasan tagama yawo ita Dan Haka wlh bazata taba yardaba.
##MAMUH#
#HOTLOVE/AMAL/MARRIAGE
#IDON NERA
*_ZAFAFA BIYAR_*
*RUMBUN K'AYA*🔥
Hafsat Rano
*DAUDAR GORA*🔥
Billyn Abdul
*IDON NERA*🔥
Mamuhgee
*A RUBUCE TAKE*🔥
Safiya huguma
*KI KULANI*🔥
Miss xoxo
Littafi daya---400
Biyu---600
Uku----800
Hudu-----1k
Biyar din duka----1200
ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN
0022419171
Maryam sani
Access bank
Shedarka ta 09033181070
MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN
09166221261
🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪
*Ina yan uwa 'yan nijer?*
*Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta*
+22799643131
Littafi daya---450CFA
biyu---650CFA
uku----850CFA
hudu----1050 CFA
Biyar----1250CFA
*A DADE ANAYI SAI GASKIYA!*
*Thanks for choosing us*🔥*_Arewabooks@Mamuhgee_*
23
Babbar 'yar SSG Yar kimanin shekaru goma Sha bakwai ce tashigo bedroom din mahaifiyarta riqeda wayarta a hannunta da alama kome nene yakawota dakin mahaifiyarta a Acikin wayar yake sbd yanda ranta yake bace.
Nafeesat dake zaune tana waya da babbar aminyarta Kuma Yar uwarta Bilkees wadda duka duka batafi wata ukuba zuwa hudu da dawowa kasar da Mijinta da yarta sai uwar Mijinta...
Dagowa tayi tana kallon 'Yar tata batareda ta Gama wayar datakeyiba tace,
"Amrah lafiya?
Menene ranki yake a bace haka?
Miqa Mata wayar hannunta dake daukeda kyakkyawan hoton AMAL da kyanta ke bayyanuwa sosai kamar wadda ta hada jini Arab.,tace,
Mummy duba kigani maganar auren daddy da wannan karuwar dangin karuwai da Yan daudu ya tabbata sai yadawa akeyi a social media
School ma kusan koina zancen suke tunda ansan AMAL din da zafin Kai da ajin banza tana familyn karuwai.
Zubawa screen din wayar idanuwanta tayi zuciyrta na bugawa da qarfi,
Kyakkyawar fuskar Amal ta zubawa idanuwanta dake Neman qanqancewa da tashin hankali da baqin ciki tareda tafasar zuciya.
Ko tana so ko bataso kamai Hassada da baqin cikinta Akan Amal tasan kyakkyawace Wanda hakan yake qara mata baqin ciki da tsanarta harma da tashin hankali tunda tasan yanda mijinta ya gama Mutuwa akan kyan bayako duba da qazantar karuwanci dake tattareda zuriarsu
Jin shirun nafeesat din yasa bilkes da itama taji abinda Amrah ta fada ta cikin wayar,
A dan hasale tace,
“Nafee meyesa wai kinaji kina gani da ranki da lafiyarki zaki bar Mijinki ya auri karuwa? Karuwar ma wadda tayi Gadon abinta ta uwa da uba da dangin uwa Dana uba tunda kince yayan uwarta ma Dan daudu ne na musamman mai zaman Kansa.,
Wace masifa ce wannan Zaki zauna kina kallo ta shiga rayuwarki?
Kinkuwa San babbar masifar dakika shiga wasa ce idan har wannan Idon Nera da ake fada tashigo gidanki??
Gaskia nafee kinada sake a komai,
Ni Aminyarki karkiji yanda zuciyata ke shiga tashin hankali da tisishi tareda daukan zafi idan na kwantanta halinda kike ciki ma kawai,
Gaskia Nafee banbaki shawarar barin SSG ya auro Yar IDON NERA ba kamar yanda naji sunan koina aka fadesa dai shedar daya ce.
Cikin Jin zafi da qunci Mai tsuma nafee tace,
"Inda ma ace irin karuwan Nan ne qanana marasa galihu da suka tuba zaa rufa musu asiri a aura sai suzo suyita yimaka biyayya......
A qule Aminiyar tata ta katseta da cewa,
"Ba tubabbiyar karuwa ba ko Tubabbiyar malama ce Karki yadda a auro Miki Dan babu gwara fa a kishiya,
Nafee kinji abinda nakeji kuwa ko sunan kishiya aka ambatarwa wani bare ke da kike Taredani,
Nidai gaskia banaji Miki alkhairi a wannan lamarin gwara musan abinyi tunda har barazanar rabuwa dashi kinyi ko gwada yaqi fasawa.
Hawayen baqin ciki da radadin zuciya me suka gangarowa Nafee tana kasa riqesu tace,
"Bilkees Hayat fa ya Gama shallake duk wani tunanina,
Yariga yayi Nisan da sai Allah Amma na tabbatarda Idon Nera Basu barsa Haka ba Dole akwai abinda sukai Masa,
Qarin abin baqin cikin da takaici basa zaman auren fa,
Tana shigowa zata mallaki fiyeda Rabin arzikinsa ta rabu da auren taje ta auri wani Wanda ya fisa a kudi takuma aura,
Auren uwarta Dana 'yar uwarta baya kirguwa fa, yanzu gashi zaa hada da nawa Mijin gurin qirgan auren muguwar zuriar tasu.
Wani zazzafan numfashi Bilkees ta sauke tana sake jinjina lamarin,
Sweetie ko zamu tafi dake ne kema kiga likita sbd wannan ciwon matar taki yayi yawa gashi yawanci sai anyi aure ake denawa ke Kuma kince aure ba yanxu ba,inaga gwara kiga likita may be da abinda zai iyayi akan hakan.
Kallon siddi tayi tana cewa,
"Baby fada Mata auren baida duk wani damuwar datake tunanin akwai ko takura ga karatunta.
Mommy tasani ai tunda gashinan tana gani nida nayi babu damuwar danake ciki..
Bare ita yanda SSG ya gama mutuwa akanta babu abinda zata takura dashi a aurensa bayan matarsa wadda itama zata gaji da haukanta ne ta Dena tunda dai aure kam ba fashi.
Wani kallo Amal din ta jefa Siddi dashi tana cewa,
"Kece Zaki auramun Hayat din kenan?
Nice Zan aura Miki shi,
Aure fa nakeson kiyi AMAL tayaya zan zauna Ina kallonki damammakin auren nata wuceki???
Kinfi kowa sanin ba karatunki kawaiba babu abinda zai sauya ko takura a rayuwarki Dan kinyi auren saima sake samun kwanciyar hankali da nutsuwa zakiyi a gidanki....
Mommy please""AMAL ta katse mommyn batason zancen kwata kwata musamman idan Ana maganar SSG Hayat Wanda tasan shine zaa aura Mata Koda cewa Tai auren zatayi sbd yagama samarwa kansa guri a zuciyar kaf ahalin nata Dan Haka kowa a gida shi yakeyi duk da akwai masu son auren nata dake sakarwa Haj Zainab da Lulu Nera Kamar Basu San zafinta suma Amma dai SSG Hayat yafi shiga ransu sbd shine matashin babba Bai Kai shekarun sauranba.
Amal kuwa babban abinda yasa Bata kaunar auren babban mutum shine ta tsani zaman kishi,
Batada hakuri, Bata daukan reni, Bata iya qyalewa Dan Haka ta tsani auren duk Wanda yakeda Mata Dan tasan Koda ba guri daya sukeba Mijin ko waya yayi da matar a gabanta sai sunyi rigima ba Qarama ba uwa uba ta tsani auren mijinda wata ta Gama dashi shekara da shekaru ta bar mata Dan Haka ta zabi raayin auren saurayi Wanda Koda auren yayi a gaba itace dai tagama morarsa kafin wata din ta mora.
Daga mommy har siddi damunta sukai da zancen SSG Hayat duk sukaita korantasa tana saurarensu kawai saiga Anty Fareedah wadda itama takeyi SSG din take ta shiga suka ringa fadar qualities dinsa Amma Sam takasa jinsa cikin ranta.
Kamar jikinta ya lafa sai gashi da daddare ya dawo Mata sosai Wanda yasa Dole ko bayan zuwan Dr tayo Saida suka nufa asibiti da ita Acikin daren..
Acan suka kwana Ana qara Mata ruwa tareda allurai tasamu tayi bacci Mai nauyi Bata farka ba sai guraren 10 na safe.
Wanka tayi da ruwan dumi a toilet din dake Amenity room din dasuke ta saka free Riga da wando Tasha tea Mara sugar tana gamawa kenan saiga shigowar SSG Hayat dakin tareda uncle Lulu sai PA din Hayat din..
Qamshin tsadadden turarensa ne ya Dan gauraya dakin
Mayun idanuwansa gabaki daya akan AMAL din wadda tayi fresh da ita komai nata da class din dayake kashe maza takeyinsa batareda tasan illar da hakan ke musu ba.
Haj Zainab ce ta shigo dakin itama tareda Fahat da sbd Siddi da Fareedah ne suka kwana da AMAL din ita kanta Haj Zainab din sai tsakar dare sosai ta koma itada uncle Lulu.
Ganin Haj Zainab yasa SSG takaita kallonsa akan AMAL da itama kallo daya tayi Masa duk yabi Yana neman rasa nutsuwarsa.
Gashi batason doguwar magana Dole dasu Siddi da Fareedah da uncle suke fira cikin sakewa da wayeba babu ruwansu.
Shogowar Haj Zainab yagaidata cikin girmama a sake babu wani noke noken kunya sbd akwai sabo da wayewa so a sake suke dukkaninsu sunata fira Amma idanuwansa akai akai suna kan Classy Amal dinsa Dan kayan jikinta sun qara Mata kyau da aji harma da bayyanuwar sabon jini ce ita.
Ya Jima sosai a asibitin kafin ya baro tareda driver dinsa da securities dinsa da PA dinsa,
Koda ya Isa office dinsa kusan duka meetings dinsa na ranar kansilesu akayi sbd baida lokaci ko nutsuwar yinsu
Yau Amal da rashin lafiyarta ce kawai a Ransa
Ko gida daya dawo gabaki daya Hana kowa zuwa gurinsa yayi bayason damuwa Kansa na ciwo..
Da daddare a gidan IDON NERA Res yayi dinner sbd an sallamo AMAL din sun dawo gida Kuma sun saba sosai Dama Kuma duk ranar da SSG yazo gidan Nera ce zayi kuka Dan sake musu yake.
Ko aranar wasu irin siyayyar dimauta akayo aka kawosu Kaya guda na dukkanin abinda AMAL keso da buqata ne.
A main palour na gidan sukai dinner a makeken dining dinsu Anata fira cikin sakewa da kulawa har aka Gama suka koma palon Baqinsu na musamman shida AMAL din wadda taketa fizgar nutsuwarsa da Basarwarta da komai nata dayake sanyi.
Duk da Bata jinsa cikin ranta Bata wulaqanta sa saidai Kuma baya samun surunta sosai soyayyar sanyi da basarwa take Dan Yi Masa.
Sai after 10 yabar Gidan ya tafi bayan yayi musu abinda ya Saba wato barin Nera.
Bayan tafiyarsa Kai tsaye Bata tsaya komaiba tayi Shirin bacci ta kwanta.
Bayan isarsa gida Saida ya kirata yasake Jin jikin nata tareda Dan jimawa Yana tarairayarta a wayar tana basarwa sbd bacci datake ji.
Washe gari tafara samun sauki Amma SSG Bai samu nutsuwa ba Haka ya ringa yawon gidan duk da tarin schedules dinsa Amma Haka yake watsi dasu idan lokacin zuwa dubo AMAL dinsa yayi.
Ganin yanda SSG din duk yaqara mutuwa akan AMAL yasa familynta suka sake nacewa akan aurenta dashi duk da Bata sonsa Amma tanason abinda familynta ke so Dan Haka ta da fara saukowa akan maganar auren nasa Amma da sharadin duk abinda zaisa ta hadu da matarsa yayansa zai kiyaye bataso.
Familynta tsayawa sukai akan raayinta Suma sbd basuda niya ko nufin takurata tako Ina..
Shima SSG din babu musu ya amince sbd Daman yariga yasan raayi da halin Amal din Kuma shima matarsa yasan bazataso haduwa ko ganin Amal din ba.
****Maganar aurensa da Amal ta Amince Yana Isa kunnen matarsa hankalinta yayi mummunan tashi sbd Mijinta na auren AMAL tasan tagama yawo ita Dan Haka wlh bazata taba yardaba.
##MAMUH#
#HOTLOVE/AMAL/MARRIAGE
#IDON NERA
*_ZAFAFA BIYAR_*
*RUMBUN K'AYA*🔥
Hafsat Rano
*DAUDAR GORA*🔥
Billyn Abdul
*IDON NERA*🔥
Mamuhgee
*A RUBUCE TAKE*🔥
Safiya huguma
*KI KULANI*🔥
Miss xoxo
Littafi daya---400
Biyu---600
Uku----800
Hudu-----1k
Biyar din duka----1200
ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN
0022419171
Maryam sani
Access bank
Shedarka ta 09033181070
MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN
09166221261
🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪
*Ina yan uwa 'yan nijer?*
*Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta*
+22799643131
Littafi daya---450CFA
biyu---650CFA
uku----850CFA
hudu----1050 CFA
Biyar----1250CFA
*A DADE ANAYI SAI GASKIYA!*
*Thanks for choosing us*🔥*_Arewabooks@Mamuhgee_*
23
Babbar 'yar SSG Yar kimanin shekaru goma Sha bakwai ce tashigo bedroom din mahaifiyarta riqeda wayarta a hannunta da alama kome nene yakawota dakin mahaifiyarta a Acikin wayar yake sbd yanda ranta yake bace.
Nafeesat dake zaune tana waya da babbar aminyarta Kuma Yar uwarta Bilkees wadda duka duka batafi wata ukuba zuwa hudu da dawowa kasar da Mijinta da yarta sai uwar Mijinta...
Dagowa tayi tana kallon 'Yar tata batareda ta Gama wayar datakeyiba tace,
"Amrah lafiya?
Menene ranki yake a bace haka?
Miqa Mata wayar hannunta dake daukeda kyakkyawan hoton AMAL da kyanta ke bayyanuwa sosai kamar wadda ta hada jini Arab.,tace,
Mummy duba kigani maganar auren daddy da wannan karuwar dangin karuwai da Yan daudu ya tabbata sai yadawa akeyi a social media
School ma kusan koina zancen suke tunda ansan AMAL din da zafin Kai da ajin banza tana familyn karuwai.
Zubawa screen din wayar idanuwanta tayi zuciyrta na bugawa da qarfi,
Kyakkyawar fuskar Amal ta zubawa idanuwanta dake Neman qanqancewa da tashin hankali da baqin ciki tareda tafasar zuciya.
Ko tana so ko bataso kamai Hassada da baqin cikinta Akan Amal tasan kyakkyawace Wanda hakan yake qara mata baqin ciki da tsanarta harma da tashin hankali tunda tasan yanda mijinta ya gama Mutuwa akan kyan bayako duba da qazantar karuwanci dake tattareda zuriarsu
Jin shirun nafeesat din yasa bilkes da itama taji abinda Amrah ta fada ta cikin wayar,
A dan hasale tace,
“Nafee meyesa wai kinaji kina gani da ranki da lafiyarki zaki bar Mijinki ya auri karuwa? Karuwar ma wadda tayi Gadon abinta ta uwa da uba da dangin uwa Dana uba tunda kince yayan uwarta ma Dan daudu ne na musamman mai zaman Kansa.,
Wace masifa ce wannan Zaki zauna kina kallo ta shiga rayuwarki?
Kinkuwa San babbar masifar dakika shiga wasa ce idan har wannan Idon Nera da ake fada tashigo gidanki??
Gaskia nafee kinada sake a komai,
Ni Aminyarki karkiji yanda zuciyata ke shiga tashin hankali da tisishi tareda daukan zafi idan na kwantanta halinda kike ciki ma kawai,
Gaskia Nafee banbaki shawarar barin SSG ya auro Yar IDON NERA ba kamar yanda naji sunan koina aka fadesa dai shedar daya ce.
Cikin Jin zafi da qunci Mai tsuma nafee tace,
"Inda ma ace irin karuwan Nan ne qanana marasa galihu da suka tuba zaa rufa musu asiri a aura sai suzo suyita yimaka biyayya......
A qule Aminiyar tata ta katseta da cewa,
"Ba tubabbiyar karuwa ba ko Tubabbiyar malama ce Karki yadda a auro Miki Dan babu gwara fa a kishiya,
Nafee kinji abinda nakeji kuwa ko sunan kishiya aka ambatarwa wani bare ke da kike Taredani,
Nidai gaskia banaji Miki alkhairi a wannan lamarin gwara musan abinyi tunda har barazanar rabuwa dashi kinyi ko gwada yaqi fasawa.
Hawayen baqin ciki da radadin zuciya me suka gangarowa Nafee tana kasa riqesu tace,
"Bilkees Hayat fa ya Gama shallake duk wani tunanina,
Yariga yayi Nisan da sai Allah Amma na tabbatarda Idon Nera Basu barsa Haka ba Dole akwai abinda sukai Masa,
Qarin abin baqin cikin da takaici basa zaman auren fa,
Tana shigowa zata mallaki fiyeda Rabin arzikinsa ta rabu da auren taje ta auri wani Wanda ya fisa a kudi takuma aura,
Auren uwarta Dana 'yar uwarta baya kirguwa fa, yanzu gashi zaa hada da nawa Mijin gurin qirgan auren muguwar zuriar tasu.
Wani zazzafan numfashi Bilkees ta sauke tana sake jinjina lamarin,