Sashe 73
Idon Naira Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Rungume yake da ita cikin jikinsa yanajin zafin jikinta na Shiga jikinsa
Kaman ya dawo da ciwon jikinsa yakeji,
Kansa ya dauki zafin ganinta a yanayin dakuma rashin zuwan likatan.
***Bilkees dataga Bai dawo gida ba ya kwana Kuma Bai fada cewan yayi tafiyaba sai ta Dan Shiga damuwa Kuma tayita Kiran wayarsa Bata shiga Dan Haka tunda uwar safiyar ta nufi sashen ummansa ko fitowa Babu Wanda yayi sai gata.
Tambayana umman tayi ko sunyi waya dashi Dan dai ba a gidan ya kwanaba Kuma wayarsa kashe take jinta.
Daga umma har Haj Maryamah shiru sukayi suna Shiga wani nazari Mai hade da shakka da fargaba.
Kallon haj Maryamah umma tayi tareda hanata fadan komai ta kalli Bilkees din tace,
"Eh inaga kaman tafiyan yayi Amma kije karki damu ai zuwa anjima idan baidawobama zai Kira.
Kallon mamaki tayi musu Amma Kuma sanin maganarsa da Idon Nera an kasheta gabaki daya yasa bata kawo kowane tunanin daya dangancesuba ta juya takomawarta sashenta tana yarda da tafiyar da akace fun yayi Amma kuka Bai taba tafiyaba Bai sanar mataba.
Bayan fitarta shiru Haj Maryamah tayi tanajin zuciyarta na wani irin nauyi da tsoro biyu,
AQEEL din Bai taba tafiya Bai sanar dasuba,
Hakama Bai taba kwana inda ba gidansaba idan har Yana gari,
Wani sanyi da faduwa gabanta yayi idan har Wani abin ya samesa ne kokuma yana gidan Zainab..
Miqewa tayi tareda komawa bedroom dinta tana kallon agogo lokacin 7 ma Bata qarasa yiba Dan Haka cikin tashin hankali ta sako jallabiya babba da babban mayafi ta fito da wayarta da key din motarta dan yau ma da kanta zata ja motar bazata iya jiran driver ba gwara tasan halinda Dan ta yake ciki idan ma wani abin ne yafaru gashi itama tanata Kiran wayarsa Baya dauka Kuma zuciyarta ta hanata jira har zuwa anjima yadawo kokuma yakirasu tafi aminta da zuwa ta dubosa din.
Umma data kasa barin Maryamah din ta fita ita kadai da siririn safiyar Haka ta duqufo ta biyota dayake sunsan abinda suke nanatawa aransu maimakon su nufi gidan IDON NERA din sai Suka nufi gidan nasa daya.
Suna shigowa kwanar gidan motar Dr tayo data Al-Amin suna shigowa ta dayan layin da Haka a jere motocinsu suka shiga,
Ta Al-Amin ce farko kafin ta Dr tayo sai tasu.
Al-Amin Jin yanda ran maigidansa yake tsananin bace a waya yasa ko gaidasu Bai tsayaba ya wuce ciki da Dr tayo da sauri.
Su Haj Maryamah cikin mamaki da fargaban ganin likitan da tsoron AQEEL dinne ba lafiya shiyasa ya kasa zuwa gida hankali tashe suka Mara musu baya.
Al-Amin a Palo ya tsaya Dr tayo Kuma tayi ciki inda AQEEL din yace tabiyosa zuwa gurin Amal din wadda ta qarasa rikicewa ciwon kwankwaso Dana koina ga hannunta Kuma.
Haj Maryamah ganin likita tayi ciki da bataga AQEEL ba yariga ya shige a rikice tana cewa,
"Innalillahi meya samu AQEEL din?
Ta marawa Dr tayo baya itada umma dake rikicewan itama Dan Haka kusa atare suka Isa dakin suda Dr tayo wadda ta tsaya tana kallon jinin dake gefen gadon bangare daya daya manta Bai rufeba da abin rufa sbd jikin Amal din daya daga hankalinsa gabaki daya.
Maganar Haj Maryamah maqalewa tayi sakamakon idanuwansu dasuka sauka kan gadon dakuma Amal dake kwance ajikinsa tana fidda nishi ahankali.
Daga ita har umma rudewa sukai zasu juya hankali tashe da wannan mugun gani.. Dr tayo tayi saurin dakatar dasu tana cewa,
Haj kuyi hkr ku dawo ku taimakamun
Sir AQEEL please kabamu guri zanji da komai kawai su Dan taimakamun.
Jin yayi duniyarsa ta tsaya gabaki daya sbd mamakin ganinsu da takaicin shigowarsu har Nan din.
Bai iya cewa komaiba sbd baimasan a lokacin mezai fada ba sai kawai ya juya ya fice daga dakin.
Umma ma bayansa tabi sbd tunda take tun kuruciya Bata taba kunya Dana sanin aikataba Abu ba kamar yau din gashi sunzo sunyiwa kansu mugun gani
Ga AQEEL Kuma da alama Ransa ya baci da zuwan nasu.
Haj Maryamah Dr tayo ta tana fitowa ta tsaya tace Dole saitayi hakuri ta tayata fara gyara Amal din tunda AQEEL ASAD ne yai wannan aikin.
Hannu Haj Maryamah take nema dorawa akai tayi ihu ko zataji Dadi Amma Kuma ko qafarta takasa dagawa bare hannun idanuwanta take suka ciko da hawaye.
Dr tayo ce tasake Kiran sunanta tana cewa,.
"Bismillah.
##MAMUH#
*_ZAFAFA BIYAR_*
*RUMBUN K'AYA*🔥
Hafsat Rano
*DAUDAR GORA*🔥
Billyn Abdul
*IDON NERA*🔥
Mamuhgee
*A RUBUCE TAKE*🔥
Safiya huguma
*KI KULANI*🔥
Miss xoxo
Littafi daya---400
Biyu---600
Uku----800
Hudu-----1k
Biyar din duka----1200
ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN
0022419171
Maryam sani
Access bank
Shedarka ta 09033181070
MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN
09166221261
🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪
*Ina yan uwa 'yan nijer?*
*Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta*
+22799643131
Littafi daya---450CFA
biyu---650CFA
uku----850CFA
hudu----1050 CFA
Biyar----1250CFA
*A DADE ANAYI SAI GASKIYA!*
*Thanks for choosing us*🔥*_Arewabooks@Mamuhgee_*
57
Kasa motsawa Haj Maryamah tayi daga inda take wasu zafafan hawayen baqin ciki da takaici da kunyar duniya suka gangaro daga idanuwanta sbd ko a mafarkinta Bata taba tunanin zata riski kanta ta riski danta takuma riski 'yar da Zainab data haifa a wannan yanayinba.
Me kenan?
Me tayiwa kanta?
Me zatayi?
Ya zata iya kallon kanta ta kalli danta da wannan tsautsayin daya samesu su duka?....
Taba ta Dr tayo tayi tana cewa,
"Haj please taimaka tana buqatan dubawa da gaggawa.
Bazata iyaba,
Bazata iyaba,bazata iya wannan mummunan aikin kaddarar ba,
Wayyo ita tashiga uku... innalillahi wainna ilayhi rajiun.
Ganin kaman bata hayyacinta yasa Dr tayo kallonta tana Dan mamaki da alhilin lamarin itama Dan a tinaninta tsoro da tausayin abinda AQEEL din yayiwa Amal ne Dan Haka cikin karfafa Mata gwiwa ta kamo hannunta ahankali ta janyota cikin nutsuwa har bakin gadon ta gefenda Amal din take kwance batasan waye da wayeba agurin tace,
"Karki damu Haj insha Allah zata samu warkewama Ras
Kawai dai da alama AQEEL din Bai je Mata da sauki bane gashi dukkanin alamun sun tabbatarda budurwace yau ne na farkonta Amma bataji da sauki ba.
Dago Amal din Dr tayo tayi ta nunawa Haj Maryamah ta zauna bakin gadon
Kaman wawuya Haka ta silale ta zauna tana rintse idanuwanta lokacinda Dr tayo ta jinginar da Amal jikinta tareda komawa qasanta ta bude qafafunta ta kunna qaramar fitilarta da likitoci ta haska gurin bayan ta saka gloves.
Wani salati Mai cikeda tausayin Amal Dr tayo ta saki tana dagowa ta kalli Haj Maryamah tace,
"Gaskia taci raunika sosai Amma basai anmata dinkina ruwan zafi da Yan magunguna zasu warkar da gurin Dama na zata saina Mata dinkine yasa na buqaci taimakonki.
Rufe idanu Haj Maryamah tayi wasu zafafan hawaye suka Kuma gangaro Mata zuciyarta na nauyi da duhu Mai tsanani.
Sake Kama Amal data fara kuka ahankali tayi saidai bazata iyaba ita kadai Dan Haka Dole Haj Maryamah na kuka wiwiwi ta Kama Mata ita har toilet suna sakata ruwan zafi ta sake sakin wani wahalallan kuka tana qanqame Haj Maryamah.
Azababban azaba takeji sbd gurzuwan da gurin yai
Dr tayo ma cikin tausayawa da bayyanarda mamakinta na samun wayayyar budurwa Mai freedom da tashen komai ace ansameta virgin bayan kusan yawanci irinsu rayuwarsu sukeyi ta Jin Dadi Basu zama karuwai ba Amma komai Yi sukeyi basu dauki sex a waje komaiba.
Yabawa Amal da AQEEL din daya sameta tayi tana sake Bata qwarin gwiwar daga wannan idan yasake Yi Koda so dayane bazata sake Jin zafi ko ciwon komaiba.
Amal na kuka sosai na azaba da kunyar Haj Maryamah da Bata taba sanin zatayiba,
Haj Maryamah Kuma ba kukan kunya da maganganun Dr tayo tareda baqin cikin kasancewarta gidan ayau.
Kuka sukeyi wiwi a tare Wanda yasa Dr tayo dawowa tana bawa Haj Maryamah hakurin bafa komai bane Amal din kaman ta warke ta Gama ne.
Saida tasamu gasuwa da kyau tukuna Suka fito da ita Dr tayo da kanta ta kalli gadon tasake kallon Haj Maryamah datayiwa gurin kallo daya taji zuciyarta na neman fadowa Dan Haka ta saketa ta fice dakin ko ganin gabanta batayi sbd tashin hankali da firgicewa,
Palon ma Bata tsayaba tana fitowa ta nufi kofar fita taja jefa qafafunta sbd Bata gani sosai sbd hawayen dasuka Kuma ciko idanuwanta tap.
Motarta ta nufa Kai tsaye umma na Mara Mata baya Babu me iya magana acikinsu.
Kallon Al-Amin AQEEL yayi da Ido ya nuna Masa hanyar dasuka fice a natse yace,
"Ka tuqasu zuwa gida saika dawo ka dauki naka motan.
Gyada Kai Al-Amin yayi tareda miqewa ya fice yabi bayansu.
Ita kanta tasan bazata iya tuqa motarba a lokacin Dan Haka Al-Amin na fitowa tun kafin yayi magana ta miqa Masa key tana cewa,
"Kaimu gida.
Karban key din yayi ya bude musu motar suka shiga ya rufe ya zagayo gaba ya Shiga ya tada suka fito gidan.
Suna fitowa numfashinta daya toshe Mata akirji yafara budewa tareda wani irin sabon kuka Mara sauti sai hawaye dake kwaranya a idanuwanta,
Umma ma data Gama Shigewa rikitaccen yanayi tun shigarsu dakin da fahimtar abinda yafaru Jin tayi kaman hawan jini na neman Kamata tun alokacin
Daqyar sukaga sun Isa gida a rikice bame cikakkiyar nutsuwa suka Isa sashensu kowacce ta Nemi dakinta tashige sbd bame nutsuwa da kwanciyar hankalin jajantawa juna a lokacin.
Haj Maryamah na Shigewa dakinta ta rufe ta qarasa kujerar dakinta a daddafe ta zauna tareda Dora hannu akai ta sake fashewa da kuka Mara sauti sbd kada a jiyota.
Umma kuwa datasan 'yarta na can na kuka zaunawa tayi tafara jerowa Zainab da zuriarta Allah ya Isa tana debe musu albarka.
***Bayan tafiyarsu Dr tayo tabawa Amal din magani da allura da kanta ta sauya musu wani lafiyayyan bedsheet Mai tsananin laushi da tsada Wanda tasa AQEEL din ya kawo musu daga dayan bedroom din inda bedsheets din suke.
Wanda ta cire shi ta miqawa kafin tagama gyara Amal din da Kansa ya wanke wanda ya baci din a Wmachine sauran yabarsu idan Abdulganiyu yazo ya hadasu yakai wanki inda ake kaiwa.
Riga da wandonsa da sukai Mata yawa sosai Dr tayo ta taimaka Mata ta saka sbd Dan sakewa da jikin yayi da gashin gaske da sukai Mata dakuma alluran da akai Mata.
Kaman ya dawo da ciwon jikinsa yakeji,
Kansa ya dauki zafin ganinta a yanayin dakuma rashin zuwan likatan.
***Bilkees dataga Bai dawo gida ba ya kwana Kuma Bai fada cewan yayi tafiyaba sai ta Dan Shiga damuwa Kuma tayita Kiran wayarsa Bata shiga Dan Haka tunda uwar safiyar ta nufi sashen ummansa ko fitowa Babu Wanda yayi sai gata.
Tambayana umman tayi ko sunyi waya dashi Dan dai ba a gidan ya kwanaba Kuma wayarsa kashe take jinta.
Daga umma har Haj Maryamah shiru sukayi suna Shiga wani nazari Mai hade da shakka da fargaba.
Kallon haj Maryamah umma tayi tareda hanata fadan komai ta kalli Bilkees din tace,
"Eh inaga kaman tafiyan yayi Amma kije karki damu ai zuwa anjima idan baidawobama zai Kira.
Kallon mamaki tayi musu Amma Kuma sanin maganarsa da Idon Nera an kasheta gabaki daya yasa bata kawo kowane tunanin daya dangancesuba ta juya takomawarta sashenta tana yarda da tafiyar da akace fun yayi Amma kuka Bai taba tafiyaba Bai sanar mataba.
Bayan fitarta shiru Haj Maryamah tayi tanajin zuciyarta na wani irin nauyi da tsoro biyu,
AQEEL din Bai taba tafiya Bai sanar dasuba,
Hakama Bai taba kwana inda ba gidansaba idan har Yana gari,
Wani sanyi da faduwa gabanta yayi idan har Wani abin ya samesa ne kokuma yana gidan Zainab..
Miqewa tayi tareda komawa bedroom dinta tana kallon agogo lokacin 7 ma Bata qarasa yiba Dan Haka cikin tashin hankali ta sako jallabiya babba da babban mayafi ta fito da wayarta da key din motarta dan yau ma da kanta zata ja motar bazata iya jiran driver ba gwara tasan halinda Dan ta yake ciki idan ma wani abin ne yafaru gashi itama tanata Kiran wayarsa Baya dauka Kuma zuciyarta ta hanata jira har zuwa anjima yadawo kokuma yakirasu tafi aminta da zuwa ta dubosa din.
Umma data kasa barin Maryamah din ta fita ita kadai da siririn safiyar Haka ta duqufo ta biyota dayake sunsan abinda suke nanatawa aransu maimakon su nufi gidan IDON NERA din sai Suka nufi gidan nasa daya.
Suna shigowa kwanar gidan motar Dr tayo data Al-Amin suna shigowa ta dayan layin da Haka a jere motocinsu suka shiga,
Ta Al-Amin ce farko kafin ta Dr tayo sai tasu.
Al-Amin Jin yanda ran maigidansa yake tsananin bace a waya yasa ko gaidasu Bai tsayaba ya wuce ciki da Dr tayo da sauri.
Su Haj Maryamah cikin mamaki da fargaban ganin likitan da tsoron AQEEL dinne ba lafiya shiyasa ya kasa zuwa gida hankali tashe suka Mara musu baya.
Al-Amin a Palo ya tsaya Dr tayo Kuma tayi ciki inda AQEEL din yace tabiyosa zuwa gurin Amal din wadda ta qarasa rikicewa ciwon kwankwaso Dana koina ga hannunta Kuma.
Haj Maryamah ganin likita tayi ciki da bataga AQEEL ba yariga ya shige a rikice tana cewa,
"Innalillahi meya samu AQEEL din?
Ta marawa Dr tayo baya itada umma dake rikicewan itama Dan Haka kusa atare suka Isa dakin suda Dr tayo wadda ta tsaya tana kallon jinin dake gefen gadon bangare daya daya manta Bai rufeba da abin rufa sbd jikin Amal din daya daga hankalinsa gabaki daya.
Maganar Haj Maryamah maqalewa tayi sakamakon idanuwansu dasuka sauka kan gadon dakuma Amal dake kwance ajikinsa tana fidda nishi ahankali.
Daga ita har umma rudewa sukai zasu juya hankali tashe da wannan mugun gani.. Dr tayo tayi saurin dakatar dasu tana cewa,
Haj kuyi hkr ku dawo ku taimakamun
Sir AQEEL please kabamu guri zanji da komai kawai su Dan taimakamun.
Jin yayi duniyarsa ta tsaya gabaki daya sbd mamakin ganinsu da takaicin shigowarsu har Nan din.
Bai iya cewa komaiba sbd baimasan a lokacin mezai fada ba sai kawai ya juya ya fice daga dakin.
Umma ma bayansa tabi sbd tunda take tun kuruciya Bata taba kunya Dana sanin aikataba Abu ba kamar yau din gashi sunzo sunyiwa kansu mugun gani
Ga AQEEL Kuma da alama Ransa ya baci da zuwan nasu.
Haj Maryamah Dr tayo ta tana fitowa ta tsaya tace Dole saitayi hakuri ta tayata fara gyara Amal din tunda AQEEL ASAD ne yai wannan aikin.
Hannu Haj Maryamah take nema dorawa akai tayi ihu ko zataji Dadi Amma Kuma ko qafarta takasa dagawa bare hannun idanuwanta take suka ciko da hawaye.
Dr tayo ce tasake Kiran sunanta tana cewa,.
"Bismillah.
##MAMUH#
*_ZAFAFA BIYAR_*
*RUMBUN K'AYA*🔥
Hafsat Rano
*DAUDAR GORA*🔥
Billyn Abdul
*IDON NERA*🔥
Mamuhgee
*A RUBUCE TAKE*🔥
Safiya huguma
*KI KULANI*🔥
Miss xoxo
Littafi daya---400
Biyu---600
Uku----800
Hudu-----1k
Biyar din duka----1200
ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN
0022419171
Maryam sani
Access bank
Shedarka ta 09033181070
MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN
09166221261
🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪
*Ina yan uwa 'yan nijer?*
*Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta*
+22799643131
Littafi daya---450CFA
biyu---650CFA
uku----850CFA
hudu----1050 CFA
Biyar----1250CFA
*A DADE ANAYI SAI GASKIYA!*
*Thanks for choosing us*🔥*_Arewabooks@Mamuhgee_*
57
Kasa motsawa Haj Maryamah tayi daga inda take wasu zafafan hawayen baqin ciki da takaici da kunyar duniya suka gangaro daga idanuwanta sbd ko a mafarkinta Bata taba tunanin zata riski kanta ta riski danta takuma riski 'yar da Zainab data haifa a wannan yanayinba.
Me kenan?
Me tayiwa kanta?
Me zatayi?
Ya zata iya kallon kanta ta kalli danta da wannan tsautsayin daya samesu su duka?....
Taba ta Dr tayo tayi tana cewa,
"Haj please taimaka tana buqatan dubawa da gaggawa.
Bazata iyaba,
Bazata iyaba,bazata iya wannan mummunan aikin kaddarar ba,
Wayyo ita tashiga uku... innalillahi wainna ilayhi rajiun.
Ganin kaman bata hayyacinta yasa Dr tayo kallonta tana Dan mamaki da alhilin lamarin itama Dan a tinaninta tsoro da tausayin abinda AQEEL din yayiwa Amal ne Dan Haka cikin karfafa Mata gwiwa ta kamo hannunta ahankali ta janyota cikin nutsuwa har bakin gadon ta gefenda Amal din take kwance batasan waye da wayeba agurin tace,
"Karki damu Haj insha Allah zata samu warkewama Ras
Kawai dai da alama AQEEL din Bai je Mata da sauki bane gashi dukkanin alamun sun tabbatarda budurwace yau ne na farkonta Amma bataji da sauki ba.
Dago Amal din Dr tayo tayi ta nunawa Haj Maryamah ta zauna bakin gadon
Kaman wawuya Haka ta silale ta zauna tana rintse idanuwanta lokacinda Dr tayo ta jinginar da Amal jikinta tareda komawa qasanta ta bude qafafunta ta kunna qaramar fitilarta da likitoci ta haska gurin bayan ta saka gloves.
Wani salati Mai cikeda tausayin Amal Dr tayo ta saki tana dagowa ta kalli Haj Maryamah tace,
"Gaskia taci raunika sosai Amma basai anmata dinkina ruwan zafi da Yan magunguna zasu warkar da gurin Dama na zata saina Mata dinkine yasa na buqaci taimakonki.
Rufe idanu Haj Maryamah tayi wasu zafafan hawaye suka Kuma gangaro Mata zuciyarta na nauyi da duhu Mai tsanani.
Sake Kama Amal data fara kuka ahankali tayi saidai bazata iyaba ita kadai Dan Haka Dole Haj Maryamah na kuka wiwiwi ta Kama Mata ita har toilet suna sakata ruwan zafi ta sake sakin wani wahalallan kuka tana qanqame Haj Maryamah.
Azababban azaba takeji sbd gurzuwan da gurin yai
Dr tayo ma cikin tausayawa da bayyanarda mamakinta na samun wayayyar budurwa Mai freedom da tashen komai ace ansameta virgin bayan kusan yawanci irinsu rayuwarsu sukeyi ta Jin Dadi Basu zama karuwai ba Amma komai Yi sukeyi basu dauki sex a waje komaiba.
Yabawa Amal da AQEEL din daya sameta tayi tana sake Bata qwarin gwiwar daga wannan idan yasake Yi Koda so dayane bazata sake Jin zafi ko ciwon komaiba.
Amal na kuka sosai na azaba da kunyar Haj Maryamah da Bata taba sanin zatayiba,
Haj Maryamah Kuma ba kukan kunya da maganganun Dr tayo tareda baqin cikin kasancewarta gidan ayau.
Kuka sukeyi wiwi a tare Wanda yasa Dr tayo dawowa tana bawa Haj Maryamah hakurin bafa komai bane Amal din kaman ta warke ta Gama ne.
Saida tasamu gasuwa da kyau tukuna Suka fito da ita Dr tayo da kanta ta kalli gadon tasake kallon Haj Maryamah datayiwa gurin kallo daya taji zuciyarta na neman fadowa Dan Haka ta saketa ta fice dakin ko ganin gabanta batayi sbd tashin hankali da firgicewa,
Palon ma Bata tsayaba tana fitowa ta nufi kofar fita taja jefa qafafunta sbd Bata gani sosai sbd hawayen dasuka Kuma ciko idanuwanta tap.
Motarta ta nufa Kai tsaye umma na Mara Mata baya Babu me iya magana acikinsu.
Kallon Al-Amin AQEEL yayi da Ido ya nuna Masa hanyar dasuka fice a natse yace,
"Ka tuqasu zuwa gida saika dawo ka dauki naka motan.
Gyada Kai Al-Amin yayi tareda miqewa ya fice yabi bayansu.
Ita kanta tasan bazata iya tuqa motarba a lokacin Dan Haka Al-Amin na fitowa tun kafin yayi magana ta miqa Masa key tana cewa,
"Kaimu gida.
Karban key din yayi ya bude musu motar suka shiga ya rufe ya zagayo gaba ya Shiga ya tada suka fito gidan.
Suna fitowa numfashinta daya toshe Mata akirji yafara budewa tareda wani irin sabon kuka Mara sauti sai hawaye dake kwaranya a idanuwanta,
Umma ma data Gama Shigewa rikitaccen yanayi tun shigarsu dakin da fahimtar abinda yafaru Jin tayi kaman hawan jini na neman Kamata tun alokacin
Daqyar sukaga sun Isa gida a rikice bame cikakkiyar nutsuwa suka Isa sashensu kowacce ta Nemi dakinta tashige sbd bame nutsuwa da kwanciyar hankalin jajantawa juna a lokacin.
Haj Maryamah na Shigewa dakinta ta rufe ta qarasa kujerar dakinta a daddafe ta zauna tareda Dora hannu akai ta sake fashewa da kuka Mara sauti sbd kada a jiyota.
Umma kuwa datasan 'yarta na can na kuka zaunawa tayi tafara jerowa Zainab da zuriarta Allah ya Isa tana debe musu albarka.
***Bayan tafiyarsu Dr tayo tabawa Amal din magani da allura da kanta ta sauya musu wani lafiyayyan bedsheet Mai tsananin laushi da tsada Wanda tasa AQEEL din ya kawo musu daga dayan bedroom din inda bedsheets din suke.
Wanda ta cire shi ta miqawa kafin tagama gyara Amal din da Kansa ya wanke wanda ya baci din a Wmachine sauran yabarsu idan Abdulganiyu yazo ya hadasu yakai wanki inda ake kaiwa.
Riga da wandonsa da sukai Mata yawa sosai Dr tayo ta taimaka Mata ta saka sbd Dan sakewa da jikin yayi da gashin gaske da sukai Mata dakuma alluran da akai Mata.