Sashe 8
Idon Naira Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Itace tsaftar gidan,
Itace girkin gidan,
Itace Reno dakuma wankinta Dana Aqeel harma da wasu daga cikin kayan Anty Maryamah din.
Masu Aiki kuwa saidai can can a dauki daya idan aka kwana biyu sukaga bazasu iyaba su tafiyarsu ko suyi sata su gudu Dan babu Wanda zai iya aikin gidan me shegiyar wahala idan ba itaba Dan haka Tama Dena tsayawa adduar aringa samo masu aikin sbd ganin zuwan nasu baida amfani Dan haka saita share ta maida hankali gurin bautar data saba.
Yanda take tsananin so da kaunar Aqeel ahaka yake tsananin kaunarta Dan kuwa Sam yanda yake jinta Tunda baigama wayoba yasan son mahaifiya dabam yake shi Kai tsaye yafi jin Zainab din cikin ransa.
Sbd gurinta dayake barci yasa Dole aka siyawa Zainab din lafiyayyan gado aka sanya Mata a dakinta dan kada sanyi ya kamasa da kwanciyar qasa datakeyi ko kwanciyar katifa.
Albarkacinsa ta samu taci suke kwanciya abinsu akan lafiyayyan gado da beddings masu taushi da tsada.,
Ahankali ahankali sai gashi dakin nata an sauya komai an saka Mata AC harma dasu bedside fridge qarami da center carpet masu taushi da tsada duk akan sbd Aqeel dayake wuni gurinta tasamu albarkacinsa tanaci.
Kasancewar kusan daga Kansa Bata Kuma samun cikiba yasa kowa dangin dasu iyayen Aqeel din sonsa yake
Komai na wasa siya Masa ake shiyasa dakinta Dama daki na musamman din da aka cika da jeran tsadaddun furnitures da kayan yara koina kayan wasansa ne da abubuwan koyan karatunsa sbd yafara iya magana sai aketa siya Masa abubuwan koyan karatu Dan bakin nasa yafara qwarewa akan karatu maimakon surutun banza duk da shi din Sam ba yaro bane Mai surutu da rawar Kai Sam ko surutun ma bayayi idan kaji surutunsa to Yana tareda Zainab dinne a daki Tana Masa wasa haka.
Rayuwarta da Aqeel yashigo yasa takejin sassaucin kadaicin rayuwa da damuwar batada kowa da zata Kira nata,
Yaron qaunarta yakeyi sosai kaman itace ta haifesa,
Shaquwarsu tasa Sam baya neman mahaifiyarsa sbd kusan itama Bata zama ta zama maaikaciya sosai Dan haka gabaki daya komai na dawainiyarsa da rayuwarsa Takoma kacokan akan Zainab.
Alokacinda maganarsa ta fita ras Yana iya fadan komai daidai sunan Mami shine abinda yafi qwarewa a ambata Kuma shine Karan Kansa yake Kiran Zainab da hakan sbd Dadynsa da lokuta da Dama yake kiranta da Mamin Aqeel cikin 'yar raha haka sai Kuma idan yacewa Aqeel din
"jeka gurn mamynka"
Hakan yasa Aqeel din yakama sunan tun bai Gama tantance waye mahaifiyarsa a tsakanin Zainab din da Asalin mahaifiyarsaba sbd duk wata shaquwarsa da Zainab da tsananin kulawa da kaunar datake Masa ya wuce Wanda uwarsa ke Masa Dan haka Zainab ta shiga zuciyarsa sosai ta zauna.
A bangaren Zainab dinma Yana sake girma dawainiyarsa Tana sake Mata yawa sbd hatta nonuwanta dasuke tsaye qyam a girke duk sun fara Dan ranqwafawa sbd goyonsa
Gashi yayi nauyi da girma yanzu Amma haka yake hayewa bayanta sai anan yake bacci,
Haka take goyasa ta ringa ayyukanta dashi
Kafin tagama duk ta Gama fita hayyacinta Amma haka take daurewa.,
Haka Kuma Aqeel din yarone Mai matuqar qyanqyamin zabar abinda yake ci Dan kuwa ba komai yake ciba
Wani abin yanaci zai fara ciwon ciki da amai Dan haka ko anan bangaren saida Tasha wuya kafin ta fahimci da kyau abubuwan da cikinsa bayaso Dan haka kusan koyaushe abincin datasan yafi basa lafiya take Masa dabam Dana gidan.
Haka zalika Sam jikinsa bayaso sanyi sosai shiyasa kamar mace kullum qafafuwansa cikin safa masu taushi suke
haka dai ya zamar Mata kaman wani qwai Koda yaushe komai nasa lallabasa akeyi.
Wani sabon Al'amari daya sauya a rayuwarta sanadin renon Aqeel zatace ko riqonsa shine komai na rayuwarta ya sauya yanzu Dan kuwa Alh Asad sosai yake kokarin daidaita matsayinta data Aqeel a gidan sbd ya lura irin kaunar da Aqeel kewa Zainab din matuqar Basu inganta rayuwarta ba ya girma zai iya qullatarsu akan hakan sbd lokuta da Dama ko Aiki takeyi wani time din yakan Bata fuska akan bayaso tanayi din,
Gashi qarfi da yaji baya iya zama taredasu a bangarensu suyi Wasa da dariya irin ta iyaye da 'da
Har gwara shi akwai shaquwa da kauna tsakaninsa da Dan nasa Amma Maryamah Sam Babu irin wannan shaquwar kaman yanda yake da Zainab.
Tunda Alh Asad ya dauki damarar inganta rayuwarta abin yaso kawo matsala tsakaninsa da Maryamah Amma bai Wani samuba sbd idan sun inganta rayuwar Zainab to rayuwar Dan su suka inganta Dan kamar itace malamar tarbiyarsa.
Malam Sanda shine makusancin malaminsa dayake koyar dashi karatun addini sosai duk da bawasu shekaru ne dashiba Dan bazai wuce shekarunsaba Amma suna tsananin girmamasa kasancewar yanada ilimin addini sosai kusan duk masu kudin anguwar manyan mutane dake shaawar karatun addini Bayan magriba zuwa ishai shine yake zaunawa dasu anan harabar gidan alh Asad suna karantar manyan litattafan addini.
Aqeel yayi girma da wayan dazai fara zuwa makaranta Dan haka dana addini suka fara sai Tunda yaqara wayo dashi Dadynsa yake fitowa karatun Daren kafin daga baya Malam Sanda din da Kansa yake koyarda Zainab da Aqeel din.
##MAMUH#
*_ZAFAFA BIYAR_*
*RUMBUN K'AYA*🔥
Hafsat Rano
*DAUDAR GORA*🔥
Billyn Abdul
*IDON NERA*🔥
Mamuhgee
*A RUBUCE TAKE*🔥
Safiya huguma
*KI KULANI*🔥
Miss xoxo
Littafi daya---400
Biyu---600
Uku----800
Hudu-----1k
Biyar din duka----1200
ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN
0022419171
Maryam sani
Access bank
Shedarka ta 09033181070
MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN
09166221261
🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪
*Ina yan uwa 'yan nijer?*
*Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta*
+22799643131
Littafi daya---450CFA
biyu---650CFA
uku----850CFA
hudu----1050 CFA
Biyar----1250CFA
*A DADE ANAYI SAI GASKIYA!*
*Thanks for choosing us*🔥*_IDON NAIRA_*
_Arewabooks@Mamuhgee_
_ZAFAFA BIYAR 2023_
6
_ASSALAMU ALAIKUM JAMA’AR KWARAI.. JAMA’AR AMANA… JAMA’AR ZAFAFA… MASOYA KUMA MABIYA MASU ALHERIN SAYAN ZAFAFA A KODA YAUSHE BA GAJIYAWA…GODIA MAI TARIN DIMBIN ALBARKA DA FATAN ALKHAIRI AGARE KU.._
_KUNSAN DUK INDA ABUBUWAN ARZUKA SUKE MUNA SHIGA MU KURDA MU NEMO MUKU SU DOMIN JIN DADIN KU..🥰💕SABODA KU DIN NA GABAN GOSHINAN MU NE._
_TAMKAR KO DA YAUSHE.. YAU MA MUNZO MUKU DA WATA TSARABAR.. TSARABAR DUNIYAR KAYAN KITCHEN, DECORATIONS DA SAURAN SU… KU MARMATSO KU JI…_
*_MAAB LUXURY HOME_*
*_MAAB LUXURY HOME_*
*_MAAB LUXURY HOME_*
_KUN GANI KO? TO INA AMAREN? INA UWAYEN GIDAH INA YAMMATAN DA KE SHIRYE SHIRYEN SHIGA DAGA CIKI? INDA ZAKU JE KU KANKARO MUTUNCI KU DANDALO ARZIKI NA KECE RAINI.. INDA ZAKU WUCE RENI DA GANIN KASKANCI..INA MAZAN DA KE BURIN FARANTAWA MATAN SU DA ‘YAYAN SU DA KANNEN SU? _
_MAAB LUXURY HOME: RIGIJI GABJIN KENAN! WOHOHO WANI KAYA SAI AMALE KAN DAUKA.. MAAB LUXURY HOME : ALJANNAR KAYAN KITCHEN KENAN, INDE AKACE KAT TOH KARSHEN MAGANA TA KARE KENAN.. MAAB LUXURY HOME ; A NUMBER ONE STOP SHOP FOR HEAVENLY KITCHEN UTENSILS, HOME DECORATIONS AND MUCH MORE_
_ADIRESHIN MU: MUNA KAN TITIN AHMADU BELLO WAY, KANO STATE. ZAKUGA TAMBARIN DA MAAB LUXURY HOME.._
_DAN SAUKAKA MAKU FITA ZUWA SHAGON MU. ZAKU IYA ORDER AKAWO MUKU DUKKANIN INDA KUKE A FADIN NIJERIYA DA KETARE. _
_INSTAGRAM: @maabluxuryhome._
_FACEBOOK: @maabluxuryhome._
_KO KU NEME MU TA LAMBAR TARHON MU: 08034631010_
_KYAU! INGANCI! RAHUSA! ADADE ANA AMFANI DA SHI SAI KAYAN: MAAB LUXURY HOME_
_100% TESTED AND TRUSTED😍☑️_
______
*********
Kokarin janta ajikinsu Alh Asad yafara sbd tasake dasu kaman Yan uwanta Kuma kamar iyayenta musamman Haj maryamah din wadda ita kadaice tata hakama matuqar Basu fara sabuwa da junaba har kauna tashigo ciki tabbas duk ranarda Zainab din tayi aure zumunci da alaqar yankewa zaiyi kwata kwata har gwara yanzu da akwai Aqeel a tsakiya Wanda ya tabbatarda ko sunyi rabuwar aqalar bazata taba rabuwa Dan kuwa Shi agurinsa su biyun iyayensa Babu abinda zaisa ya zaba daya yabar daya idan ya girma.
Duk yanda Alh Asad din yaso ganin sun fara rabar Hadi da Yar sabo da juna hakan bai samuba saima shi data Dan fara sabuwa dashi Tana qara ganin tsananin girmansa Tunda shike janta ajiki da kulawa da kokarin kyautatawa.
Maryamah na lure Amma tayi kaman Bata San meyake faruwaba sbd tasan abinda Alh Asad din yeke tunani bamai yiyuwa bane lokaci daya
Idanma zai yiyu din kenan Dan kuwa sun riga sunyiwa juna wata nisa da tazara Mai girma da bazasu taba sabawa ko shakuwa da kaunar junaba lokaci
Dan haka ta tattara ta sake maida hankali kan aikinta tareda kokarin mantar da shi zancen kwata kwata ta hayar kulawa da tarairayarsa,...ta manta da tarairayar 'dan data Haifa Wanda takasa tsayawa ta tarairaya.
Babban mummanan lamarin daya samesu shine rasuwar Alh Asad kwatsam ba tsammani.
Tafiyar kwanaki biyar ce ta kamasa zuwa daya daga cikin manyan kamfunins na shinkafa dake Lagos,
Ranar dazai tafi har Rana Yana tareda Dansa Aqeel a palonsa Yana jansa da fira cikin tsananin kauna da kulawa har saida Zainab takawo Masa abincin Rana ta jera a kan dining yaci tareda Aqeel din kafin ya kirata tazo ta tafi da Aqeel din shikuma ya wuce tareda Maryamah data dawo Dan kaisa airport din da kanta.
Bayan tafiyarsa Hakanan daga ita har Aqeel suka koma sanyi sanyi dasu karshe dai shi Aqeel din harsaida ya kwanta zazzabi Mai karfi na kwana biyu kafin yasamu sauki a ranarda Alh Asad din yacika kwanaki biyar cif da tafiya ya dawo Amma saiya sauka Maiduguri sukai wani daurin aure daga can motacin Sauran Aminansa dasuke tareda securities ya biyo zuwa dawowa gida a hanya suka samu mummanan accident din daya dauki rayuwarsa.
Zainab da ke riƙe da AQEEL sun iso cikin falon ne daidai da lokacin da Maryamah ta zube a ƙasa da waya a hannunta batareda tagama sauraron bayaninda Alh Yusuf qanin Mahaifiyaru Alh Asad yake Mata ba Dan kuwa zancensa na farko tuni ya nauke numfashinta daga fitowa ta zube qasa a some.
Da wani irin gudu Zainab ta isa gareta tana jijjigata da hannu ɗaya, ɗaya hannun Kuma ta kasa sakin Aqeel dayake kallon mahaifiyarsa jikinsa a matuqar mace Dan kuwa har lokacin lafiyar Bata Gama dawo masaba.
Zainab ganin lamarin ya girmama yasata tashi da gudu ta dauko ruwa a fridge tadawo Tana tsoro da shakkar zubawa Antyn tata Amma Kuma batada zabi sbd Maryamah din kamar bama wani sauran Rai a jikinta Dan haka jiki na rawa ta zuba Mata ruwan.
Itace girkin gidan,
Itace Reno dakuma wankinta Dana Aqeel harma da wasu daga cikin kayan Anty Maryamah din.
Masu Aiki kuwa saidai can can a dauki daya idan aka kwana biyu sukaga bazasu iyaba su tafiyarsu ko suyi sata su gudu Dan babu Wanda zai iya aikin gidan me shegiyar wahala idan ba itaba Dan haka Tama Dena tsayawa adduar aringa samo masu aikin sbd ganin zuwan nasu baida amfani Dan haka saita share ta maida hankali gurin bautar data saba.
Yanda take tsananin so da kaunar Aqeel ahaka yake tsananin kaunarta Dan kuwa Sam yanda yake jinta Tunda baigama wayoba yasan son mahaifiya dabam yake shi Kai tsaye yafi jin Zainab din cikin ransa.
Sbd gurinta dayake barci yasa Dole aka siyawa Zainab din lafiyayyan gado aka sanya Mata a dakinta dan kada sanyi ya kamasa da kwanciyar qasa datakeyi ko kwanciyar katifa.
Albarkacinsa ta samu taci suke kwanciya abinsu akan lafiyayyan gado da beddings masu taushi da tsada.,
Ahankali ahankali sai gashi dakin nata an sauya komai an saka Mata AC harma dasu bedside fridge qarami da center carpet masu taushi da tsada duk akan sbd Aqeel dayake wuni gurinta tasamu albarkacinsa tanaci.
Kasancewar kusan daga Kansa Bata Kuma samun cikiba yasa kowa dangin dasu iyayen Aqeel din sonsa yake
Komai na wasa siya Masa ake shiyasa dakinta Dama daki na musamman din da aka cika da jeran tsadaddun furnitures da kayan yara koina kayan wasansa ne da abubuwan koyan karatunsa sbd yafara iya magana sai aketa siya Masa abubuwan koyan karatu Dan bakin nasa yafara qwarewa akan karatu maimakon surutun banza duk da shi din Sam ba yaro bane Mai surutu da rawar Kai Sam ko surutun ma bayayi idan kaji surutunsa to Yana tareda Zainab dinne a daki Tana Masa wasa haka.
Rayuwarta da Aqeel yashigo yasa takejin sassaucin kadaicin rayuwa da damuwar batada kowa da zata Kira nata,
Yaron qaunarta yakeyi sosai kaman itace ta haifesa,
Shaquwarsu tasa Sam baya neman mahaifiyarsa sbd kusan itama Bata zama ta zama maaikaciya sosai Dan haka gabaki daya komai na dawainiyarsa da rayuwarsa Takoma kacokan akan Zainab.
Alokacinda maganarsa ta fita ras Yana iya fadan komai daidai sunan Mami shine abinda yafi qwarewa a ambata Kuma shine Karan Kansa yake Kiran Zainab da hakan sbd Dadynsa da lokuta da Dama yake kiranta da Mamin Aqeel cikin 'yar raha haka sai Kuma idan yacewa Aqeel din
"jeka gurn mamynka"
Hakan yasa Aqeel din yakama sunan tun bai Gama tantance waye mahaifiyarsa a tsakanin Zainab din da Asalin mahaifiyarsaba sbd duk wata shaquwarsa da Zainab da tsananin kulawa da kaunar datake Masa ya wuce Wanda uwarsa ke Masa Dan haka Zainab ta shiga zuciyarsa sosai ta zauna.
A bangaren Zainab dinma Yana sake girma dawainiyarsa Tana sake Mata yawa sbd hatta nonuwanta dasuke tsaye qyam a girke duk sun fara Dan ranqwafawa sbd goyonsa
Gashi yayi nauyi da girma yanzu Amma haka yake hayewa bayanta sai anan yake bacci,
Haka take goyasa ta ringa ayyukanta dashi
Kafin tagama duk ta Gama fita hayyacinta Amma haka take daurewa.,
Haka Kuma Aqeel din yarone Mai matuqar qyanqyamin zabar abinda yake ci Dan kuwa ba komai yake ciba
Wani abin yanaci zai fara ciwon ciki da amai Dan haka ko anan bangaren saida Tasha wuya kafin ta fahimci da kyau abubuwan da cikinsa bayaso Dan haka kusan koyaushe abincin datasan yafi basa lafiya take Masa dabam Dana gidan.
Haka zalika Sam jikinsa bayaso sanyi sosai shiyasa kamar mace kullum qafafuwansa cikin safa masu taushi suke
haka dai ya zamar Mata kaman wani qwai Koda yaushe komai nasa lallabasa akeyi.
Wani sabon Al'amari daya sauya a rayuwarta sanadin renon Aqeel zatace ko riqonsa shine komai na rayuwarta ya sauya yanzu Dan kuwa Alh Asad sosai yake kokarin daidaita matsayinta data Aqeel a gidan sbd ya lura irin kaunar da Aqeel kewa Zainab din matuqar Basu inganta rayuwarta ba ya girma zai iya qullatarsu akan hakan sbd lokuta da Dama ko Aiki takeyi wani time din yakan Bata fuska akan bayaso tanayi din,
Gashi qarfi da yaji baya iya zama taredasu a bangarensu suyi Wasa da dariya irin ta iyaye da 'da
Har gwara shi akwai shaquwa da kauna tsakaninsa da Dan nasa Amma Maryamah Sam Babu irin wannan shaquwar kaman yanda yake da Zainab.
Tunda Alh Asad ya dauki damarar inganta rayuwarta abin yaso kawo matsala tsakaninsa da Maryamah Amma bai Wani samuba sbd idan sun inganta rayuwar Zainab to rayuwar Dan su suka inganta Dan kamar itace malamar tarbiyarsa.
Malam Sanda shine makusancin malaminsa dayake koyar dashi karatun addini sosai duk da bawasu shekaru ne dashiba Dan bazai wuce shekarunsaba Amma suna tsananin girmamasa kasancewar yanada ilimin addini sosai kusan duk masu kudin anguwar manyan mutane dake shaawar karatun addini Bayan magriba zuwa ishai shine yake zaunawa dasu anan harabar gidan alh Asad suna karantar manyan litattafan addini.
Aqeel yayi girma da wayan dazai fara zuwa makaranta Dan haka dana addini suka fara sai Tunda yaqara wayo dashi Dadynsa yake fitowa karatun Daren kafin daga baya Malam Sanda din da Kansa yake koyarda Zainab da Aqeel din.
##MAMUH#
*_ZAFAFA BIYAR_*
*RUMBUN K'AYA*🔥
Hafsat Rano
*DAUDAR GORA*🔥
Billyn Abdul
*IDON NERA*🔥
Mamuhgee
*A RUBUCE TAKE*🔥
Safiya huguma
*KI KULANI*🔥
Miss xoxo
Littafi daya---400
Biyu---600
Uku----800
Hudu-----1k
Biyar din duka----1200
ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN
0022419171
Maryam sani
Access bank
Shedarka ta 09033181070
MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN
09166221261
🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪
*Ina yan uwa 'yan nijer?*
*Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta*
+22799643131
Littafi daya---450CFA
biyu---650CFA
uku----850CFA
hudu----1050 CFA
Biyar----1250CFA
*A DADE ANAYI SAI GASKIYA!*
*Thanks for choosing us*🔥*_IDON NAIRA_*
_Arewabooks@Mamuhgee_
_ZAFAFA BIYAR 2023_
6
_ASSALAMU ALAIKUM JAMA’AR KWARAI.. JAMA’AR AMANA… JAMA’AR ZAFAFA… MASOYA KUMA MABIYA MASU ALHERIN SAYAN ZAFAFA A KODA YAUSHE BA GAJIYAWA…GODIA MAI TARIN DIMBIN ALBARKA DA FATAN ALKHAIRI AGARE KU.._
_KUNSAN DUK INDA ABUBUWAN ARZUKA SUKE MUNA SHIGA MU KURDA MU NEMO MUKU SU DOMIN JIN DADIN KU..🥰💕SABODA KU DIN NA GABAN GOSHINAN MU NE._
_TAMKAR KO DA YAUSHE.. YAU MA MUNZO MUKU DA WATA TSARABAR.. TSARABAR DUNIYAR KAYAN KITCHEN, DECORATIONS DA SAURAN SU… KU MARMATSO KU JI…_
*_MAAB LUXURY HOME_*
*_MAAB LUXURY HOME_*
*_MAAB LUXURY HOME_*
_KUN GANI KO? TO INA AMAREN? INA UWAYEN GIDAH INA YAMMATAN DA KE SHIRYE SHIRYEN SHIGA DAGA CIKI? INDA ZAKU JE KU KANKARO MUTUNCI KU DANDALO ARZIKI NA KECE RAINI.. INDA ZAKU WUCE RENI DA GANIN KASKANCI..INA MAZAN DA KE BURIN FARANTAWA MATAN SU DA ‘YAYAN SU DA KANNEN SU? _
_MAAB LUXURY HOME: RIGIJI GABJIN KENAN! WOHOHO WANI KAYA SAI AMALE KAN DAUKA.. MAAB LUXURY HOME : ALJANNAR KAYAN KITCHEN KENAN, INDE AKACE KAT TOH KARSHEN MAGANA TA KARE KENAN.. MAAB LUXURY HOME ; A NUMBER ONE STOP SHOP FOR HEAVENLY KITCHEN UTENSILS, HOME DECORATIONS AND MUCH MORE_
_ADIRESHIN MU: MUNA KAN TITIN AHMADU BELLO WAY, KANO STATE. ZAKUGA TAMBARIN DA MAAB LUXURY HOME.._
_DAN SAUKAKA MAKU FITA ZUWA SHAGON MU. ZAKU IYA ORDER AKAWO MUKU DUKKANIN INDA KUKE A FADIN NIJERIYA DA KETARE. _
_INSTAGRAM: @maabluxuryhome._
_FACEBOOK: @maabluxuryhome._
_KO KU NEME MU TA LAMBAR TARHON MU: 08034631010_
_KYAU! INGANCI! RAHUSA! ADADE ANA AMFANI DA SHI SAI KAYAN: MAAB LUXURY HOME_
_100% TESTED AND TRUSTED😍☑️_
______
*********
Kokarin janta ajikinsu Alh Asad yafara sbd tasake dasu kaman Yan uwanta Kuma kamar iyayenta musamman Haj maryamah din wadda ita kadaice tata hakama matuqar Basu fara sabuwa da junaba har kauna tashigo ciki tabbas duk ranarda Zainab din tayi aure zumunci da alaqar yankewa zaiyi kwata kwata har gwara yanzu da akwai Aqeel a tsakiya Wanda ya tabbatarda ko sunyi rabuwar aqalar bazata taba rabuwa Dan kuwa Shi agurinsa su biyun iyayensa Babu abinda zaisa ya zaba daya yabar daya idan ya girma.
Duk yanda Alh Asad din yaso ganin sun fara rabar Hadi da Yar sabo da juna hakan bai samuba saima shi data Dan fara sabuwa dashi Tana qara ganin tsananin girmansa Tunda shike janta ajiki da kulawa da kokarin kyautatawa.
Maryamah na lure Amma tayi kaman Bata San meyake faruwaba sbd tasan abinda Alh Asad din yeke tunani bamai yiyuwa bane lokaci daya
Idanma zai yiyu din kenan Dan kuwa sun riga sunyiwa juna wata nisa da tazara Mai girma da bazasu taba sabawa ko shakuwa da kaunar junaba lokaci
Dan haka ta tattara ta sake maida hankali kan aikinta tareda kokarin mantar da shi zancen kwata kwata ta hayar kulawa da tarairayarsa,...ta manta da tarairayar 'dan data Haifa Wanda takasa tsayawa ta tarairaya.
Babban mummanan lamarin daya samesu shine rasuwar Alh Asad kwatsam ba tsammani.
Tafiyar kwanaki biyar ce ta kamasa zuwa daya daga cikin manyan kamfunins na shinkafa dake Lagos,
Ranar dazai tafi har Rana Yana tareda Dansa Aqeel a palonsa Yana jansa da fira cikin tsananin kauna da kulawa har saida Zainab takawo Masa abincin Rana ta jera a kan dining yaci tareda Aqeel din kafin ya kirata tazo ta tafi da Aqeel din shikuma ya wuce tareda Maryamah data dawo Dan kaisa airport din da kanta.
Bayan tafiyarsa Hakanan daga ita har Aqeel suka koma sanyi sanyi dasu karshe dai shi Aqeel din harsaida ya kwanta zazzabi Mai karfi na kwana biyu kafin yasamu sauki a ranarda Alh Asad din yacika kwanaki biyar cif da tafiya ya dawo Amma saiya sauka Maiduguri sukai wani daurin aure daga can motacin Sauran Aminansa dasuke tareda securities ya biyo zuwa dawowa gida a hanya suka samu mummanan accident din daya dauki rayuwarsa.
Zainab da ke riƙe da AQEEL sun iso cikin falon ne daidai da lokacin da Maryamah ta zube a ƙasa da waya a hannunta batareda tagama sauraron bayaninda Alh Yusuf qanin Mahaifiyaru Alh Asad yake Mata ba Dan kuwa zancensa na farko tuni ya nauke numfashinta daga fitowa ta zube qasa a some.
Da wani irin gudu Zainab ta isa gareta tana jijjigata da hannu ɗaya, ɗaya hannun Kuma ta kasa sakin Aqeel dayake kallon mahaifiyarsa jikinsa a matuqar mace Dan kuwa har lokacin lafiyar Bata Gama dawo masaba.
Zainab ganin lamarin ya girmama yasata tashi da gudu ta dauko ruwa a fridge tadawo Tana tsoro da shakkar zubawa Antyn tata Amma Kuma batada zabi sbd Maryamah din kamar bama wani sauran Rai a jikinta Dan haka jiki na rawa ta zuba Mata ruwan.