Sashe 44
Idon Naira Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kafin tayi magana Hameeda ce tashigo palon itama hankalinta atashe riqeda jaridar ko gabanta bata gani sosai itama tana cewa"
Umme B menene yake faruwa zaa lalatawa daddyna suna?
Wannan IDON NERA fa ake magana akai,
Meya hada sunan daddyna da suna hamshaqan karuwai dasuke lalata zaman lafiyar gidaje?
Meya hadata da daddynah?
Meya hada sunansu guri daya?
Wace tambayace suka rubuta anan din????
Wurgi tayi da jaridar tana sakin hawaye itama Dan wlh bazata iya muguwar tsanar datayiwa AMAL IDON NERA ba,
Ta tsaneta Haka kawai tsana Mai tsanani sbd ta lalata rayuwar gidan uncle SSG.
Haj Maryamah kuwa da aduk duniya idan akwai kalmar datafi tsana a fada gabanta to itace kalmar karuwanci,
Ta tsani kalmar sunan tsana mafi muni da qyama Wanda kusan kowa yasan hakan shiyasa shima Dr shaykh Aqeel ya tsani kalmar sunan a baya batareda yasan dalilinta na tsananta tsana da tsananta qyamar sunanba,
Ajiye wayarta tayi agefe tareda kallonsu daya bayan daya gabanta na Dan nauyi ganin yanda hankalinsu yayi masifar tashi gashi suna ambatar wannan munanniyar kalmar hadeda sunan AQEEL dinta.
Hannu takai a sanyaye ta dauki jairidar ta saukar da idonta akai tana kokarin nutsar da kanta ta karanta.
Jimmm tayi tana sake maimaita karanta kalmomin daya bayan daya bugun kirjinta na Dan sauyawa ahankali.
Sake kallon hotonsa dake kan jaridar tayi ta tabbatarda AQEEL ASAD dinne 'danta qwalli daya ake magana,
Komawa yayi tasake karanto zancen dalla dallah kusan so hudu...
Ahankali ta saukar da idonta akan lafiyayyan hoton Zainab dake gefe da 'yarta inda aka rubutasu da sunansu da manyan baqi.
Innalillahi wainna ilayhi rajiun
Innalillahi wainna ilayhi rajiun
Balkees na ganin haka tasake shiga mummunan tashin hankali tafara nanata sunan IDON NERA a bakinta cikin rikicewa tana cewa"
Wayyo Ni Allah wace ranace wannan??
Innalillahi wainna ilayhi rajiun..
Miqewa Haj Maryamah tayi zata bar gurin sbd zuciyarta dake bugawa ba daidaiba Amma tana tsayuwa qafafunta suka kasa riqeta ta sulale zuciyarta na daukan wani irin nauyi da harbawa take BP dinta ya haye sama.
Kanta sukayo cikin tashin hankali da tsoro suna Kiran sunanta hankali tashe.
A office duk yanda yaso samun damar fitowa hakan Bai samuba saima wani babban abin daya taso Masa Dole zai tafi Abuja da yamman tareda baqin nasa.
Dole ya hakura da zuwa gidan Maminsa Amma gabaki daya hankalinsa nakan AMAL dayake buqatan gani Ido rufe sbd ya tabbatarda itace little MARYAMAH.
Labarin jaridar tuni ya yadu kamar wutar daji da kuwa tunda ya fito koina labaran akeyi,
Wayoyinsa Dole ya kashe sbd masu kiransa danjin idan bacin sunane a dauki mataki,
Baida abinda zai fadawa kowa ayanzu Dan Haka ya zabi yin shiru bazaice komaiba yanzu din.
Gida Kai tsaye ya wuce Dan daukan abubuwan dazai buqatan a kwana biyun dazaiyi Abujan ya dawo.
Yana Isa Kai tsaye Saida yaje ya hada karamar Louis Vuitton luggage ya miqawa malam Rabiu yasaka mota kafin ya nufi bangaren ummansa sbd yasan Bilkees na can.
Yana shiga yagansu hankalinsu kamar baa jikinsuba su dukan,
Qarasowa yayi cikin takun nutsuwa Yana kallon haj maryamah dake kallonsa cikin tashin hankali,tsoro,fargaba da babban tunanin Ina ya hadu Zainab,Kuma tun yaushe.
Kenan bayan tsawon shekaru yagano zainab din shine ya boye Mata?
Wace qaddarar ce wannan?
Zainab tazama masifar rayuwarta.
Innalillahi wainna ilayhirrajiuni
Tayaya zaace itace?
Rintse idanuwanta tayi tana cewa"
Ya Allah kada ka dawo da Zainab rayuwar tsaftataccen 'dana AQEEL,
Ya Allah ka hanasu sake haduwa sbd rayuwarsu ta bambamta,
Shi Mai tsaftane ya Allah,
Kowa yaje yayi rayuwarsa da abinda Allah yabasa
'dana mai tsarki itakuma 'yaya Masu daudar najazar uwa karuwa Wanda itama tanada tabbacin 'yar karuwace a yanzu...
IDON NERA??
Meya kawo sunan da ko tsarki da dadin ji da fada babu acikin rayuwarsu??
Da gaske
Shin Zainab dince ma idon nera kokuwa 'yarta data bar gida da ita kokuwa 'yar data haifa a karuwancin??
Mezaisa AQEEL ASAD dinta ya yarda ma ya kalli inda IDON NERA's din suke sbd tsananin taka tsantsan dinsa da kiyayewarsa ga kusantar qazanta??
Yasan Zainab itace idon neran shiyasa yaje kokuwa wata qaddarar ce takaisa har aka samu damar lalata mutuncinsa da sunansa..
Maganganunta dashine kadai yasan maanarsu yankar zuciyarsa sukeyi,
Bayason tayarda duk wani zancen ayanzu sbd bazaiso Jin mummunan sunan akan Maminsa ba daga bakin kowaba a gida.
Yanayinta dayake tsanani yasashi kasa cewa komai suka dauketa zuwa asibiti sbd numfashin nata neman tsayawa yakeyi.
Bilkees ma neman sumewar takeyi sbd numfashinta dayake neman toshewa Dan Haka da taimakon mufeeda itama ta Dan samun riqe numfashin suka Isa asibitin da umma.
##MAMUH#
#SISTERS#BLACK AND WHITE LOVE#
LOVE/ROMANCE
#HOTLOVE/MARRIAGE
*_ZAFAFA BIYAR_*
*RUMBUN K'AYA*🔥
Hafsat Rano
*DAUDAR GORA*🔥
Billyn Abdul
*IDON NERA*🔥
Mamuhgee
*A RUBUCE TAKE*🔥
Safiya huguma
*KI KULANI*🔥
Miss xoxo
Littafi daya---400
Biyu---600
Uku----800
Hudu-----1k
Biyar din duka----1200
ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN
0022419171
Maryam sani
Access bank
Shedarka ta 09033181070
MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN
09166221261
🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪
*Ina yan uwa 'yan nijer?*
*Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta*
+22799643131
Littafi daya---450CFA
biyu---650CFA
uku----850CFA
hudu----1050 CFA
Biyar----1250CFA
*A DADE ANAYI SAI GASKIYA!*
*Thanks for choosing us*🔥*_ArewabooksMamuhgee_*
33
Suna Isa asibiti aka karbeta kasancewar tareda shine akazo asibitin take aka karbeta cikin gaggawa da kulawa..
Bp ne yayi sama sosai Dan Haka take suka fara Mata allurai da wasu daga cikin magunan dazai sauko dashi zuwa normal cikin gaggawa.
Zama yayi akan tattausan sofa kushin dake lafiyayyan Amenity room din tareda Dan rufe idanuwansa ya bude Yana sakin numfashi a ahankali.
Bilkees ce ta dawo gefensa ta tsaya idanuwanta gabaki daya sun canja
Masifa da tashin hankali ne kawai ke Mata tsalle da rumfa tako Ina,
Dr menene abinda yake faruwa Ni kwata kwata bana gane komai
A gurinka kawai zanji dalla dallah nagane me ake nufi??
Me Kuma yake faruwa??
Ni wlh halinda umma tashiga Wasa ne,
Zan iya haukacewa Dr idan kacemun Dagaske kaje IDON NERA's,
Gawurtattun kar.....
Cikin wani mummunan kallon dayasata rikicewa ya dago ya kalleta gabaki daya annurin fuskarsa ya tashi daga damuwan halinda umma take ciki zuwa mummunan bacin Rai da fushi..
Ahankali ya bude Baki tareda dauke idonsa akanta yace,
"Sunan Idon Nera ma karki sake ambata a bakinki bare wani sunan daban"
Dokace hade da umarnin..
Wani jiri ne ya dibeta sbd buguwar da zuciyarta tayi da karfi,
Muryarta na rawa ta qara matsowa gabansa sosai Wanda ya sashi sake kame fuskarsa batareda ya dago ya kalleta ba.,
"Banganeba,
Na Dena fadan sunan sbd qazantars......
Miqewa yayi tareda rabata ya wuce sbd akwai mutane tako Ina asibitin da ake tsakanin ganin girmansa da mutuncinsa tareda girmamasa bazaiso Ransa ya baci ba a irin gurin.
Bin bayansa tayi da kallo tana qarasa firgicewa,
"Menene yake faruwa Wai ma tukuna??
Wlh Bata yardaba ,
Takasa yarda da Mijinta AQEEL ASAD guda zai iya ko kallon gidan Wainnan karuwan bare ya iya kusantarsu ya shiga,
Neman auren Hayat yaje kokuwa?
Rawa qafafunta suka farayi da sauri mufeeda ta qaraso itama a rude take da abinda keta Shirin faruwa su sunkasa gane komai.
Abu daya suka sani shine Daga Idon Nera din har 'yarta sunyi kadan su lalata musu farin ciki,
Idanma da gaske angansa dasu suka lalata auren SSG da Idon Nera din bare nata Mijin.
Motarsa ya Isa aka bude Masa yana shiga wayarsa tafara vibrating na baqin dake jiransa,
Dauka yayi yacewa Al-Amin baqin su wuce zai biyo flight din safiya da wuri insha Allah.
***Amal na Isa office din mommynta datake gudanar da harkokin businesses dinta apart from harkanta ta Daban da ake kira da karuwancin.
Ajiye jaridar tayi Kai tsaye gaban mommyn tana kallonta cikin Bata rai tace,
Mommy kina ganin alaqarki da wannan AQEEL ASAD din bazai kawo baci Rai da ninkin bacin sunaba akanki?
Mommy koma menene alaqarki dashi gabaki daya hakan Bai kwantamunba,
Shi kansa Bai kwantamunba,
Meyasa Zaki ringa tattala duk wani zancenza saikace shi din yafi sauran abokanan kasuwancinki,
Mommy idan akwai wani alaqar daba business ba a tsakaninku inason sani sbd Shi kansa dabiarsa akanki tayi hannun Riga kwata kwata da sauran kowace dabiar.
Mommy......
Katse Haj Zainab tayi cikin kulawa da kwantar Mata da hankali tace,
"Amal breath please,
Wannan rumours da bacin sunan ba yanzu aka fara ba,mun Saba,.ba komai bane,
Banajin komai akan hakan,
Damuwata dayace akaro nafarko akan irin wannan iskancin na Yan jarida shine sunan AQEEL ASAD dayake ciki,
Bantaba musantawa ko tankawa akan ire iren hakan sbd bana buqatan yiwa kowa bayanin halinda rayuwata take ciki Amma bazan iya Bari su Bata sunan AQEEL ba,
AQEEL ASAD shine Wanda raina zaiyi matukar baci idan suka lalata sunansa akan nawa sunan...
Mamakine ya sake shigar AMAL tana kallonta tace,
"Mommy?kinji abinda kike fada kuwa?
Mutuncinsa yafi naki ne?
Idanma sunansa ya baci shine ya kawo Kansa idan na tina,
Mommy please ki Dena fadan hakan kina sake sakamun zafinsa araina,
Tayaya shi din yasamu wannan mahummancin a gurinki?
Yanda ran Amal din yake a cakude yasa mommyn kokarin danne nata bacin ran akan lamarin Amma bawai Dan nata sunanba sai Dan mutuncin AQEEL dinta dakuma uwa uba babbar rigimar da hakan zata bullo sbd wanan jaridar zata tabbatarwa da duk inda uwarsa da kakarsa suke cewan itada AQEEL sun dawo rayuwar juna kenan,
Abinda Kuma ta guda din kenan sbd riqo da alqawarinta na cewan ta yanke duka wata alaqa dake tsakaninta dasu har abada Kuma tana Nan akan bakanta,
Idan Kuma suna Nan a yanda ta sansu to tabbas aduk inda suke zasu nemeta su sameta sbd isarda sakon zuciyarsu kaman Yanda suka Saba...
Hakan na na nufin Amal da siddi zasusan su din su wanene,.abinda Basu taba tambaya daga garetaba bakuma su damu da tambayarba Koda su din shegu ne Basu damuba tunda uwar data haifesu din tana taredasu kamar yayan sunna.
Shirunta tareda zurfi cikin tinani yasa Amal zuba Mata fararen idanuwanta tana kallonta cikin mamaki,
Amma koma menene batajin zata dauki cin fuska da sabon bacin suna ga mahaifiyarta sbd itace duniyarta gabaki daya.
Umme B menene yake faruwa zaa lalatawa daddyna suna?
Wannan IDON NERA fa ake magana akai,
Meya hada sunan daddyna da suna hamshaqan karuwai dasuke lalata zaman lafiyar gidaje?
Meya hadata da daddynah?
Meya hada sunansu guri daya?
Wace tambayace suka rubuta anan din????
Wurgi tayi da jaridar tana sakin hawaye itama Dan wlh bazata iya muguwar tsanar datayiwa AMAL IDON NERA ba,
Ta tsaneta Haka kawai tsana Mai tsanani sbd ta lalata rayuwar gidan uncle SSG.
Haj Maryamah kuwa da aduk duniya idan akwai kalmar datafi tsana a fada gabanta to itace kalmar karuwanci,
Ta tsani kalmar sunan tsana mafi muni da qyama Wanda kusan kowa yasan hakan shiyasa shima Dr shaykh Aqeel ya tsani kalmar sunan a baya batareda yasan dalilinta na tsananta tsana da tsananta qyamar sunanba,
Ajiye wayarta tayi agefe tareda kallonsu daya bayan daya gabanta na Dan nauyi ganin yanda hankalinsu yayi masifar tashi gashi suna ambatar wannan munanniyar kalmar hadeda sunan AQEEL dinta.
Hannu takai a sanyaye ta dauki jairidar ta saukar da idonta akai tana kokarin nutsar da kanta ta karanta.
Jimmm tayi tana sake maimaita karanta kalmomin daya bayan daya bugun kirjinta na Dan sauyawa ahankali.
Sake kallon hotonsa dake kan jaridar tayi ta tabbatarda AQEEL ASAD dinne 'danta qwalli daya ake magana,
Komawa yayi tasake karanto zancen dalla dallah kusan so hudu...
Ahankali ta saukar da idonta akan lafiyayyan hoton Zainab dake gefe da 'yarta inda aka rubutasu da sunansu da manyan baqi.
Innalillahi wainna ilayhi rajiun
Innalillahi wainna ilayhi rajiun
Balkees na ganin haka tasake shiga mummunan tashin hankali tafara nanata sunan IDON NERA a bakinta cikin rikicewa tana cewa"
Wayyo Ni Allah wace ranace wannan??
Innalillahi wainna ilayhi rajiun..
Miqewa Haj Maryamah tayi zata bar gurin sbd zuciyarta dake bugawa ba daidaiba Amma tana tsayuwa qafafunta suka kasa riqeta ta sulale zuciyarta na daukan wani irin nauyi da harbawa take BP dinta ya haye sama.
Kanta sukayo cikin tashin hankali da tsoro suna Kiran sunanta hankali tashe.
A office duk yanda yaso samun damar fitowa hakan Bai samuba saima wani babban abin daya taso Masa Dole zai tafi Abuja da yamman tareda baqin nasa.
Dole ya hakura da zuwa gidan Maminsa Amma gabaki daya hankalinsa nakan AMAL dayake buqatan gani Ido rufe sbd ya tabbatarda itace little MARYAMAH.
Labarin jaridar tuni ya yadu kamar wutar daji da kuwa tunda ya fito koina labaran akeyi,
Wayoyinsa Dole ya kashe sbd masu kiransa danjin idan bacin sunane a dauki mataki,
Baida abinda zai fadawa kowa ayanzu Dan Haka ya zabi yin shiru bazaice komaiba yanzu din.
Gida Kai tsaye ya wuce Dan daukan abubuwan dazai buqatan a kwana biyun dazaiyi Abujan ya dawo.
Yana Isa Kai tsaye Saida yaje ya hada karamar Louis Vuitton luggage ya miqawa malam Rabiu yasaka mota kafin ya nufi bangaren ummansa sbd yasan Bilkees na can.
Yana shiga yagansu hankalinsu kamar baa jikinsuba su dukan,
Qarasowa yayi cikin takun nutsuwa Yana kallon haj maryamah dake kallonsa cikin tashin hankali,tsoro,fargaba da babban tunanin Ina ya hadu Zainab,Kuma tun yaushe.
Kenan bayan tsawon shekaru yagano zainab din shine ya boye Mata?
Wace qaddarar ce wannan?
Zainab tazama masifar rayuwarta.
Innalillahi wainna ilayhirrajiuni
Tayaya zaace itace?
Rintse idanuwanta tayi tana cewa"
Ya Allah kada ka dawo da Zainab rayuwar tsaftataccen 'dana AQEEL,
Ya Allah ka hanasu sake haduwa sbd rayuwarsu ta bambamta,
Shi Mai tsaftane ya Allah,
Kowa yaje yayi rayuwarsa da abinda Allah yabasa
'dana mai tsarki itakuma 'yaya Masu daudar najazar uwa karuwa Wanda itama tanada tabbacin 'yar karuwace a yanzu...
IDON NERA??
Meya kawo sunan da ko tsarki da dadin ji da fada babu acikin rayuwarsu??
Da gaske
Shin Zainab dince ma idon nera kokuwa 'yarta data bar gida da ita kokuwa 'yar data haifa a karuwancin??
Mezaisa AQEEL ASAD dinta ya yarda ma ya kalli inda IDON NERA's din suke sbd tsananin taka tsantsan dinsa da kiyayewarsa ga kusantar qazanta??
Yasan Zainab itace idon neran shiyasa yaje kokuwa wata qaddarar ce takaisa har aka samu damar lalata mutuncinsa da sunansa..
Maganganunta dashine kadai yasan maanarsu yankar zuciyarsa sukeyi,
Bayason tayarda duk wani zancen ayanzu sbd bazaiso Jin mummunan sunan akan Maminsa ba daga bakin kowaba a gida.
Yanayinta dayake tsanani yasashi kasa cewa komai suka dauketa zuwa asibiti sbd numfashin nata neman tsayawa yakeyi.
Bilkees ma neman sumewar takeyi sbd numfashinta dayake neman toshewa Dan Haka da taimakon mufeeda itama ta Dan samun riqe numfashin suka Isa asibitin da umma.
##MAMUH#
#SISTERS#BLACK AND WHITE LOVE#
LOVE/ROMANCE
#HOTLOVE/MARRIAGE
*_ZAFAFA BIYAR_*
*RUMBUN K'AYA*🔥
Hafsat Rano
*DAUDAR GORA*🔥
Billyn Abdul
*IDON NERA*🔥
Mamuhgee
*A RUBUCE TAKE*🔥
Safiya huguma
*KI KULANI*🔥
Miss xoxo
Littafi daya---400
Biyu---600
Uku----800
Hudu-----1k
Biyar din duka----1200
ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN
0022419171
Maryam sani
Access bank
Shedarka ta 09033181070
MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN
09166221261
🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪
*Ina yan uwa 'yan nijer?*
*Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta*
+22799643131
Littafi daya---450CFA
biyu---650CFA
uku----850CFA
hudu----1050 CFA
Biyar----1250CFA
*A DADE ANAYI SAI GASKIYA!*
*Thanks for choosing us*🔥*_ArewabooksMamuhgee_*
33
Suna Isa asibiti aka karbeta kasancewar tareda shine akazo asibitin take aka karbeta cikin gaggawa da kulawa..
Bp ne yayi sama sosai Dan Haka take suka fara Mata allurai da wasu daga cikin magunan dazai sauko dashi zuwa normal cikin gaggawa.
Zama yayi akan tattausan sofa kushin dake lafiyayyan Amenity room din tareda Dan rufe idanuwansa ya bude Yana sakin numfashi a ahankali.
Bilkees ce ta dawo gefensa ta tsaya idanuwanta gabaki daya sun canja
Masifa da tashin hankali ne kawai ke Mata tsalle da rumfa tako Ina,
Dr menene abinda yake faruwa Ni kwata kwata bana gane komai
A gurinka kawai zanji dalla dallah nagane me ake nufi??
Me Kuma yake faruwa??
Ni wlh halinda umma tashiga Wasa ne,
Zan iya haukacewa Dr idan kacemun Dagaske kaje IDON NERA's,
Gawurtattun kar.....
Cikin wani mummunan kallon dayasata rikicewa ya dago ya kalleta gabaki daya annurin fuskarsa ya tashi daga damuwan halinda umma take ciki zuwa mummunan bacin Rai da fushi..
Ahankali ya bude Baki tareda dauke idonsa akanta yace,
"Sunan Idon Nera ma karki sake ambata a bakinki bare wani sunan daban"
Dokace hade da umarnin..
Wani jiri ne ya dibeta sbd buguwar da zuciyarta tayi da karfi,
Muryarta na rawa ta qara matsowa gabansa sosai Wanda ya sashi sake kame fuskarsa batareda ya dago ya kalleta ba.,
"Banganeba,
Na Dena fadan sunan sbd qazantars......
Miqewa yayi tareda rabata ya wuce sbd akwai mutane tako Ina asibitin da ake tsakanin ganin girmansa da mutuncinsa tareda girmamasa bazaiso Ransa ya baci ba a irin gurin.
Bin bayansa tayi da kallo tana qarasa firgicewa,
"Menene yake faruwa Wai ma tukuna??
Wlh Bata yardaba ,
Takasa yarda da Mijinta AQEEL ASAD guda zai iya ko kallon gidan Wainnan karuwan bare ya iya kusantarsu ya shiga,
Neman auren Hayat yaje kokuwa?
Rawa qafafunta suka farayi da sauri mufeeda ta qaraso itama a rude take da abinda keta Shirin faruwa su sunkasa gane komai.
Abu daya suka sani shine Daga Idon Nera din har 'yarta sunyi kadan su lalata musu farin ciki,
Idanma da gaske angansa dasu suka lalata auren SSG da Idon Nera din bare nata Mijin.
Motarsa ya Isa aka bude Masa yana shiga wayarsa tafara vibrating na baqin dake jiransa,
Dauka yayi yacewa Al-Amin baqin su wuce zai biyo flight din safiya da wuri insha Allah.
***Amal na Isa office din mommynta datake gudanar da harkokin businesses dinta apart from harkanta ta Daban da ake kira da karuwancin.
Ajiye jaridar tayi Kai tsaye gaban mommyn tana kallonta cikin Bata rai tace,
Mommy kina ganin alaqarki da wannan AQEEL ASAD din bazai kawo baci Rai da ninkin bacin sunaba akanki?
Mommy koma menene alaqarki dashi gabaki daya hakan Bai kwantamunba,
Shi kansa Bai kwantamunba,
Meyasa Zaki ringa tattala duk wani zancenza saikace shi din yafi sauran abokanan kasuwancinki,
Mommy idan akwai wani alaqar daba business ba a tsakaninku inason sani sbd Shi kansa dabiarsa akanki tayi hannun Riga kwata kwata da sauran kowace dabiar.
Mommy......
Katse Haj Zainab tayi cikin kulawa da kwantar Mata da hankali tace,
"Amal breath please,
Wannan rumours da bacin sunan ba yanzu aka fara ba,mun Saba,.ba komai bane,
Banajin komai akan hakan,
Damuwata dayace akaro nafarko akan irin wannan iskancin na Yan jarida shine sunan AQEEL ASAD dayake ciki,
Bantaba musantawa ko tankawa akan ire iren hakan sbd bana buqatan yiwa kowa bayanin halinda rayuwata take ciki Amma bazan iya Bari su Bata sunan AQEEL ba,
AQEEL ASAD shine Wanda raina zaiyi matukar baci idan suka lalata sunansa akan nawa sunan...
Mamakine ya sake shigar AMAL tana kallonta tace,
"Mommy?kinji abinda kike fada kuwa?
Mutuncinsa yafi naki ne?
Idanma sunansa ya baci shine ya kawo Kansa idan na tina,
Mommy please ki Dena fadan hakan kina sake sakamun zafinsa araina,
Tayaya shi din yasamu wannan mahummancin a gurinki?
Yanda ran Amal din yake a cakude yasa mommyn kokarin danne nata bacin ran akan lamarin Amma bawai Dan nata sunanba sai Dan mutuncin AQEEL dinta dakuma uwa uba babbar rigimar da hakan zata bullo sbd wanan jaridar zata tabbatarwa da duk inda uwarsa da kakarsa suke cewan itada AQEEL sun dawo rayuwar juna kenan,
Abinda Kuma ta guda din kenan sbd riqo da alqawarinta na cewan ta yanke duka wata alaqa dake tsakaninta dasu har abada Kuma tana Nan akan bakanta,
Idan Kuma suna Nan a yanda ta sansu to tabbas aduk inda suke zasu nemeta su sameta sbd isarda sakon zuciyarsu kaman Yanda suka Saba...
Hakan na na nufin Amal da siddi zasusan su din su wanene,.abinda Basu taba tambaya daga garetaba bakuma su damu da tambayarba Koda su din shegu ne Basu damuba tunda uwar data haifesu din tana taredasu kamar yayan sunna.
Shirunta tareda zurfi cikin tinani yasa Amal zuba Mata fararen idanuwanta tana kallonta cikin mamaki,
Amma koma menene batajin zata dauki cin fuska da sabon bacin suna ga mahaifiyarta sbd itace duniyarta gabaki daya.