Sashe 48
Ban Saketa Ba Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Dr isma'il yaja iman falon bak'i, da mamaki take kallonsa, Doctor mikuma zamuyi anan?.
Baibata amsaba saida suka Shiga falon, yazauna saman doguwar kujera itakuma ya d'orata kan cinyarsa.
Itadai kallonsa takeyi, yahure idanunta, wai Dan ALLAH kwana biyunnan bakiyi kewatabama?.
Kewarmi zanyi taka bayan kullum muna tare?.
Ya harareta kwana kawai ke had'amu shima nesa da juna, jiya da shekaranji ba kina ganin musayeef yazo tsakkiyarmu ya kwantaba.
Dariya tayi Dan ganin yawani shagwa6e fuska, kai habibina shagwa6afa, kaikayi musayeef yayi tawa zan duba?.
Musayeef kuma dolece tasa yake kwana damu, d'akinsa k'awayen deexerh ne aciki kaima kasani, d'akina kuma su Raihan suke kwana.
yarungumeta sosai to yanzu yaza'ayi nikam nakai k'arshe gsky.
Tad'an marairaice fuska, tareda shafa ciki, doctor ya ce, " fa na huta.
Shima hannunsa yad'ora saman cikin nata, to aii nine doctor d'in yanzu kuma nace na Shana.
Iman ta tuntsure da dariya, kai habibi wayonkafa yayi yawa wlhy, juyo da ita yayi sosai suna fuskantar juna, kallon juna suke ido cikin ido cikeda shauk'in so, ya sakarmata tattusan murmushi.
Sanan ya kauda kai yana fad'i. Kinga kwanta ki huta muyi wata magana.
Babu musu ta kwanta tayi filo da cinyarsa, rankwafowa yayi yana kallon fuskarta.
Ta ce, "INA jinka to.
Baiyi maganaba saidai tallafo fuskarta yayi da hannu d'aya, d'ayan kuma yana rik'e da hannunta sun d'ora saman cikinta, bata ankaraba taji bakinsa cikin nata.
Wata Sumba yake mata maicike da kashe jiki, itama maida masa take da murtani cikeda k'auna, sun shagala sosai da faranta ran juna aka turo k'ofar.
Raihan ce da aunty da mamansu, takirasu nanne danta kwantar musu da hankali akan suk'ara hak'uri da mutane, dolene aita kallonsu da abinda suka aikata abaya, amma idan sun danne sun hak'ura komaiba zai wuce sucigaba daneman gafarar ubangiji.
Turus sukayi suna kallon su, Maman su Raihan takoma da baya, amma aunty da Raihan sun kasa ko motsi bare d'aga k'afa.
Dr kam basu San da shigowarsu ba, sun tsunduma sosai wajan faranta ran juna, babu abinda kakeji sai saukar numgashinsu da k'arar AC.
Wasu zafafan hawaye suka wanke fuskar Raihan, dayanzu tana tareda mijinta suna soyayya, amma aunty taja mata fad'awa tarkon wahala, gashinan wadda sukayi Dan ita tadawo gareshi sunata shan soyayyarsu hankali kwance, harda ciki na biyu.
Shashshekar kukan Raihan ne yadawo da Dr hayyacinsa, yad'ago da k'yar yana kallon k'ofa, ganinsu Raihan tsaye saiya had'e rai, iman kam ta yunk'ura zata tashi zaune amma ya hanata, babu yanda zatayi dole ta hak'ura tabi yanda yakeso.
Lafiya dai ko?, yafad'a afusace.
Raihan da aunty auka tako har Inda suke suna kuka, suka durk'usa har k'asa suna rok'onsu akan su yafe masu, wlhy aunyi nadama, kuma har abada bazasu sakeba, Dan ALLAH su gafarcesu kozasu samu haske arayuwarsu tanan gaba.
Dr yabud'e baki zaiyi magana ransa a6ace iman tasa hannu tarufe bakinsa, a'a habibina Dan ALLAH kayi hak'uri mu kar6i tubansu, wlhy na yarda sunyi nadama, muma munama ALLAH laifi kuma ya yafe mana badan halinmuba, Dan ALLAH awanan karon INA rok'on arzik'i agareka ka yafe musu, nidai harga ALLAH na yafe musu kuma komai yawuce agareni, dawowatama gareka kad'ai ya Isa wankemin duk wani taumashe Dana samu na farinciki abaya, tacire hannunta asanyaye tana fad'in, karfa ka manta ALLAH yasaka maka harda k'arin ribar wanan, tanuna masa cikin dake jikinta.
Ajiyar zuciya ya sauke ahankali, ya jinjina kai shikenan na yafe musu ALLAH ya yafemu gaba d'aya.
Murmushi iman tayi ta ce, "ngd habibina.
Raihan da aunty suka Shiga godiya ga iman, ta ce, " babu komaiba wlhy, kutashi kuzauna muyi hirar zuminci ta yaushe gamo.
Abin yabama Dr haushi amma saiya danne, su Raihan suka zauna aka dasa hira, shidai bama sosai yake saka bakiba, daga k'arshema saiya jingina bayansa da kujera ya lumshe ido, hannunsa na shafa cikin iman.
Sunata hirarasu Raihan sai satar kallon Dr takeyi, akowane dak'ik'a jitake k'aunarsa tana sake nunkuwa a zuciyarta, amma tasan yayi mata nisa da zira'i dubu.
************************
Ranadai bata k'arya saidai uwar d'iya taji kunya, auyau juma'atu babbar rana aka d'aura auren Umar farukh da khadija deexerh ababban masallacin juma'a na anguwarsu, d'aurin auren yasamu halartar manyan mutane abokan Yaya Dana Dr isma'il, ga gayyar 'Yan sokoto, to saimuce ALLAH ya Sanya alkairi Dee... Yabada zaman lafiya da dank'on soyayya.
Tab amaryafa yau ranartace abin sai Wanda yagani, Shiga take ta kece raini kamar tauraruwa, hakama ango Umar abin sai Wanda yagane, sai washe baki yake yau ya mallaki abin sonsa, abokansa su Nawas sai tsokanarsa sukeyi, shikam yau dai dai yakejinsa gani yake yafi kowa sa'a.
Tab masu karatu yaufa ranarmuce nida 'yan gidana, Dan haka muka ware munata kwasar rawar Shoki, idan nai k'asa k'asa na kwaso saina manneta a idon dama
, Alkur'an yau ranar tadabance.
'Yan *_"BILYN ABDUL H NOVELS_* fa babu sauk'i, Ashe duk sun iya rawar shoki, aiko sunata kwasota su iman Xoxo sunata manna mana lik'i, jar uban can, mawak'i gwanja ya haukace yaga ruwan kud'i sai kod'a amarya da Ango yake da iyayen amarya Dana Ango, Dr da iman susha washi kam babu k'arya.
Bayan munsha bidi'oin m aka saka amarya tsaka dangi namata fad'a, sai kuka takeyi, harda su aunty amasu nasiha (araina na CE, lallai su aunty anga duniya).
Bayan ankaita Yaya da mom sunmata suma aka kaita 6angaren su Iman, Dan babban uba yayi fad'a Dr kenan.
Tofa sabon salo nafad'a Dan ganin Dr isma'il yana sharar hawaye, bayason rabuwa da babynsa amma yazaiyi, daurewa yayi yayimata nasiha mai ratsa jiki, tanata kuka.
Dakansa Yakama hannunta har mortar daza'a kaita Inda abokan ango suke jira, yana sakata tafito da Sauri tana kuka, tafad'a jikin Dr tana fad'in itafa bazataba ta FASA auren.
Rungumeta yayi shima yana sharar kwallah, (na CE tofa kaga uba yana kuka 'yarsa zata gidan aure). Dak'yar ya lallashi Kansa yad'agota tareda sumbatar kanta, kiyi hak'uri kinji babyna wanan shine yak'in Matan, kowace mace haka akayimata, bakiga auntynki ba iman harta saba da gidanku, itama haka aka kawo mana ita tana kuka, momynki ma haka, gashi datayi hak'uri harta Haifa mana Ku, to kema ahankali zaki saba da Sabon family naki kinji.
Kai tad'aga masa tana shashshekar kuka, yashare mata hawayen yana murmushi, sanan Yakama hannunta yasake sakawa amotar, iman tashiga gefenta tareda k'anwar mom d'insu deexerh, aka saka dee... Atsakkiya.
Dr yarankwafo yana gayama iman magana akunne, ta jinnina kai tana kallonsa tace to.
Ya ce, "babyna ALLAH yabada sa'a kinji.
Su iman sukace amin.
Iman ta ce, " yauwa na manta musayeef na nan ad'akinka yana barci, karya tashi yayta kuka yaji gidan tsit.
Okey babu damuwa aii zuwa zanyi namayi wanka.
Daganan motocin amarya suka shilla, saida yaga 6acewarsu sanan Yakoma ciki,
A get yay gamo da marwan yajingina da Bango yanata kuka kamar wani mace, Dr ya girgiza kai tareda kama hannunsa suka Shiga ciki yana lallashinsa.
Na CE, "ALLAH sarki marwan abokiyar fad'a ta tafi sai hak'uri kuma aii........
*luv u oll my fans*
*(((S))).......murar
[8/6, 6:04 PM] mrs bilkisu: *_BAN SAKETA BA!!_*
*_NA Bilyn Abdul_*
_sadaukarwa_ *ya Abdul (city phone's)*
https://mrsbilkisa.blogspot.com
*_(page 49 & 50)_*
Tawagar amarya ta isa had'ad'd'en gidan Umar farukh, har yanzu dee.... Kuka takeyi, motar da aka d'akkotace kawai tashiga cikin gidan, sauran duk awaje suka tsaya.
Iman takama hannunta har k'ofar falon, sanan ta ce, "kiyi addu'a kafin ki shiga.
Cikin sauke ajiyar zuciya dee.... Tayi addu'a sanan suka k'arasa cikin bedroom d'inta dayagama had'uwa masha ALLAH.
Sauran mutanema sun shigo sunata zagaye ko ina, kowa sai yabawa yake, dan su Dr sunyi k'ok'ari wajen had'a 'Yar d'iyar tasu.
Dee.... Kam tanacan kangado mak'ale da hannun iman, ita adole tayi wayau kar iman ta gudu.
Bayan kamar awa biyu akafara cewa su fito, mutane suka fara ficewa gudun karsu rasa mota.
Kafin kace kwabo gidan tsit, sai iman kawai datake k'ara mata nasiha, danuna mata wasu turarurruka da yanda zatayi amfani dasu.
Kai kawai take d'aga mata tana hawaye, bayan tagama nuna mata tayimata sallama.
Tab aiisai dee.... Ta k'ank'ame iman tana sake bud'e sabon shafin kuka.
Itama iman d'in sai kuka takeyi.
Aunty Zainab ce taji shirun yayi yawa Dan haka tabiyo baya, sun burgeta sun kuma bata tausayi, dak'yar ta 6an6are dee.... Daga jikin iman, ta zaunar da ita kan gado tana lallashi, cikin dabara da wayo suka gudu suka barta.
******************
Jiki a sanyaye iman tashiga gidan, 6angaransu tawuce itadasu Raihan, suka shiga d'akinta itakuma tawuce d'akin doctor.
Yana kwance rungume da musayeef, idonsa biyu amma ya lumshesu yana d'an girgiza k'afa.
Iman tayi sallama tashigo, ahankali ya amsa baikuma bud'e idanunba.
Jiki a sanyaye tazauna gefensa saitin cikinsa, ta shafa kan musayeef dake saman cikin doctor, tasauke ajiyar zuciya wadda tasa dole doctor bud'e idanu akanta.
Takauda kanta Dan bataso yagane kuka takeyi, yunk'urawa yayi yatashi zaune, yakwantar da musayeef saman gadon sosai, rungumo iman yayi jikinsa kema kukan kikeyi ko?.
Yashafa cikinta yana murmushin kuka, yanzunan nima idan mace kika haifamin haka za'a d'aukemin ita kamar yanda aka d'aukemana khadija a yau?, haka za'a kuma k'ara d'auke mana husaina wata rana?.
Kai iman dama haka iyaye sukeji aranar auren 'ya'yansu??, murmushi iman tayi tana zubar da hawaye, tasauke huci mai zafi daga bakinta, hakane doctor, haka iyayenmu sukaji alokacin dasuka Baku mu, suna sonmu suka hak'ura sukabi umarnin ALLAH.
Amma wanan baihana maza k'untata zukatan matansuba, baihana namiji raina iyayenmuba saboda yana gadarar shi mijine.......
Manneta yayi sosai ajikinsa yana fad'in kuyi hak'uri my life insha ALLAH U mu bazamu zama daga cikin wad'ancan mazanba kinji.
Haka yaytayi mata kalamai masu d'ankaren dad'i hartayi shiru, daga nan aka bud'e shafin soyayya.
Baibata amsaba saida suka Shiga falon, yazauna saman doguwar kujera itakuma ya d'orata kan cinyarsa.
Itadai kallonsa takeyi, yahure idanunta, wai Dan ALLAH kwana biyunnan bakiyi kewatabama?.
Kewarmi zanyi taka bayan kullum muna tare?.
Ya harareta kwana kawai ke had'amu shima nesa da juna, jiya da shekaranji ba kina ganin musayeef yazo tsakkiyarmu ya kwantaba.
Dariya tayi Dan ganin yawani shagwa6e fuska, kai habibina shagwa6afa, kaikayi musayeef yayi tawa zan duba?.
Musayeef kuma dolece tasa yake kwana damu, d'akinsa k'awayen deexerh ne aciki kaima kasani, d'akina kuma su Raihan suke kwana.
yarungumeta sosai to yanzu yaza'ayi nikam nakai k'arshe gsky.
Tad'an marairaice fuska, tareda shafa ciki, doctor ya ce, " fa na huta.
Shima hannunsa yad'ora saman cikin nata, to aii nine doctor d'in yanzu kuma nace na Shana.
Iman ta tuntsure da dariya, kai habibi wayonkafa yayi yawa wlhy, juyo da ita yayi sosai suna fuskantar juna, kallon juna suke ido cikin ido cikeda shauk'in so, ya sakarmata tattusan murmushi.
Sanan ya kauda kai yana fad'i. Kinga kwanta ki huta muyi wata magana.
Babu musu ta kwanta tayi filo da cinyarsa, rankwafowa yayi yana kallon fuskarta.
Ta ce, "INA jinka to.
Baiyi maganaba saidai tallafo fuskarta yayi da hannu d'aya, d'ayan kuma yana rik'e da hannunta sun d'ora saman cikinta, bata ankaraba taji bakinsa cikin nata.
Wata Sumba yake mata maicike da kashe jiki, itama maida masa take da murtani cikeda k'auna, sun shagala sosai da faranta ran juna aka turo k'ofar.
Raihan ce da aunty da mamansu, takirasu nanne danta kwantar musu da hankali akan suk'ara hak'uri da mutane, dolene aita kallonsu da abinda suka aikata abaya, amma idan sun danne sun hak'ura komaiba zai wuce sucigaba daneman gafarar ubangiji.
Turus sukayi suna kallon su, Maman su Raihan takoma da baya, amma aunty da Raihan sun kasa ko motsi bare d'aga k'afa.
Dr kam basu San da shigowarsu ba, sun tsunduma sosai wajan faranta ran juna, babu abinda kakeji sai saukar numgashinsu da k'arar AC.
Wasu zafafan hawaye suka wanke fuskar Raihan, dayanzu tana tareda mijinta suna soyayya, amma aunty taja mata fad'awa tarkon wahala, gashinan wadda sukayi Dan ita tadawo gareshi sunata shan soyayyarsu hankali kwance, harda ciki na biyu.
Shashshekar kukan Raihan ne yadawo da Dr hayyacinsa, yad'ago da k'yar yana kallon k'ofa, ganinsu Raihan tsaye saiya had'e rai, iman kam ta yunk'ura zata tashi zaune amma ya hanata, babu yanda zatayi dole ta hak'ura tabi yanda yakeso.
Lafiya dai ko?, yafad'a afusace.
Raihan da aunty auka tako har Inda suke suna kuka, suka durk'usa har k'asa suna rok'onsu akan su yafe masu, wlhy aunyi nadama, kuma har abada bazasu sakeba, Dan ALLAH su gafarcesu kozasu samu haske arayuwarsu tanan gaba.
Dr yabud'e baki zaiyi magana ransa a6ace iman tasa hannu tarufe bakinsa, a'a habibina Dan ALLAH kayi hak'uri mu kar6i tubansu, wlhy na yarda sunyi nadama, muma munama ALLAH laifi kuma ya yafe mana badan halinmuba, Dan ALLAH awanan karon INA rok'on arzik'i agareka ka yafe musu, nidai harga ALLAH na yafe musu kuma komai yawuce agareni, dawowatama gareka kad'ai ya Isa wankemin duk wani taumashe Dana samu na farinciki abaya, tacire hannunta asanyaye tana fad'in, karfa ka manta ALLAH yasaka maka harda k'arin ribar wanan, tanuna masa cikin dake jikinta.
Ajiyar zuciya ya sauke ahankali, ya jinjina kai shikenan na yafe musu ALLAH ya yafemu gaba d'aya.
Murmushi iman tayi ta ce, "ngd habibina.
Raihan da aunty suka Shiga godiya ga iman, ta ce, " babu komaiba wlhy, kutashi kuzauna muyi hirar zuminci ta yaushe gamo.
Abin yabama Dr haushi amma saiya danne, su Raihan suka zauna aka dasa hira, shidai bama sosai yake saka bakiba, daga k'arshema saiya jingina bayansa da kujera ya lumshe ido, hannunsa na shafa cikin iman.
Sunata hirarasu Raihan sai satar kallon Dr takeyi, akowane dak'ik'a jitake k'aunarsa tana sake nunkuwa a zuciyarta, amma tasan yayi mata nisa da zira'i dubu.
************************
Ranadai bata k'arya saidai uwar d'iya taji kunya, auyau juma'atu babbar rana aka d'aura auren Umar farukh da khadija deexerh ababban masallacin juma'a na anguwarsu, d'aurin auren yasamu halartar manyan mutane abokan Yaya Dana Dr isma'il, ga gayyar 'Yan sokoto, to saimuce ALLAH ya Sanya alkairi Dee... Yabada zaman lafiya da dank'on soyayya.
Tab amaryafa yau ranartace abin sai Wanda yagani, Shiga take ta kece raini kamar tauraruwa, hakama ango Umar abin sai Wanda yagane, sai washe baki yake yau ya mallaki abin sonsa, abokansa su Nawas sai tsokanarsa sukeyi, shikam yau dai dai yakejinsa gani yake yafi kowa sa'a.
Tab masu karatu yaufa ranarmuce nida 'yan gidana, Dan haka muka ware munata kwasar rawar Shoki, idan nai k'asa k'asa na kwaso saina manneta a idon dama
, Alkur'an yau ranar tadabance.
'Yan *_"BILYN ABDUL H NOVELS_* fa babu sauk'i, Ashe duk sun iya rawar shoki, aiko sunata kwasota su iman Xoxo sunata manna mana lik'i, jar uban can, mawak'i gwanja ya haukace yaga ruwan kud'i sai kod'a amarya da Ango yake da iyayen amarya Dana Ango, Dr da iman susha washi kam babu k'arya.
Bayan munsha bidi'oin m aka saka amarya tsaka dangi namata fad'a, sai kuka takeyi, harda su aunty amasu nasiha (araina na CE, lallai su aunty anga duniya).
Bayan ankaita Yaya da mom sunmata suma aka kaita 6angaren su Iman, Dan babban uba yayi fad'a Dr kenan.
Tofa sabon salo nafad'a Dan ganin Dr isma'il yana sharar hawaye, bayason rabuwa da babynsa amma yazaiyi, daurewa yayi yayimata nasiha mai ratsa jiki, tanata kuka.
Dakansa Yakama hannunta har mortar daza'a kaita Inda abokan ango suke jira, yana sakata tafito da Sauri tana kuka, tafad'a jikin Dr tana fad'in itafa bazataba ta FASA auren.
Rungumeta yayi shima yana sharar kwallah, (na CE tofa kaga uba yana kuka 'yarsa zata gidan aure). Dak'yar ya lallashi Kansa yad'agota tareda sumbatar kanta, kiyi hak'uri kinji babyna wanan shine yak'in Matan, kowace mace haka akayimata, bakiga auntynki ba iman harta saba da gidanku, itama haka aka kawo mana ita tana kuka, momynki ma haka, gashi datayi hak'uri harta Haifa mana Ku, to kema ahankali zaki saba da Sabon family naki kinji.
Kai tad'aga masa tana shashshekar kuka, yashare mata hawayen yana murmushi, sanan Yakama hannunta yasake sakawa amotar, iman tashiga gefenta tareda k'anwar mom d'insu deexerh, aka saka dee... Atsakkiya.
Dr yarankwafo yana gayama iman magana akunne, ta jinnina kai tana kallonsa tace to.
Ya ce, "babyna ALLAH yabada sa'a kinji.
Su iman sukace amin.
Iman ta ce, " yauwa na manta musayeef na nan ad'akinka yana barci, karya tashi yayta kuka yaji gidan tsit.
Okey babu damuwa aii zuwa zanyi namayi wanka.
Daganan motocin amarya suka shilla, saida yaga 6acewarsu sanan Yakoma ciki,
A get yay gamo da marwan yajingina da Bango yanata kuka kamar wani mace, Dr ya girgiza kai tareda kama hannunsa suka Shiga ciki yana lallashinsa.
Na CE, "ALLAH sarki marwan abokiyar fad'a ta tafi sai hak'uri kuma aii........
*luv u oll my fans*
*(((S))).......murar
[8/6, 6:04 PM] mrs bilkisu: *_BAN SAKETA BA!!_*
*_NA Bilyn Abdul_*
_sadaukarwa_ *ya Abdul (city phone's)*
https://mrsbilkisa.blogspot.com
*_(page 49 & 50)_*
Tawagar amarya ta isa had'ad'd'en gidan Umar farukh, har yanzu dee.... Kuka takeyi, motar da aka d'akkotace kawai tashiga cikin gidan, sauran duk awaje suka tsaya.
Iman takama hannunta har k'ofar falon, sanan ta ce, "kiyi addu'a kafin ki shiga.
Cikin sauke ajiyar zuciya dee.... Tayi addu'a sanan suka k'arasa cikin bedroom d'inta dayagama had'uwa masha ALLAH.
Sauran mutanema sun shigo sunata zagaye ko ina, kowa sai yabawa yake, dan su Dr sunyi k'ok'ari wajen had'a 'Yar d'iyar tasu.
Dee.... Kam tanacan kangado mak'ale da hannun iman, ita adole tayi wayau kar iman ta gudu.
Bayan kamar awa biyu akafara cewa su fito, mutane suka fara ficewa gudun karsu rasa mota.
Kafin kace kwabo gidan tsit, sai iman kawai datake k'ara mata nasiha, danuna mata wasu turarurruka da yanda zatayi amfani dasu.
Kai kawai take d'aga mata tana hawaye, bayan tagama nuna mata tayimata sallama.
Tab aiisai dee.... Ta k'ank'ame iman tana sake bud'e sabon shafin kuka.
Itama iman d'in sai kuka takeyi.
Aunty Zainab ce taji shirun yayi yawa Dan haka tabiyo baya, sun burgeta sun kuma bata tausayi, dak'yar ta 6an6are dee.... Daga jikin iman, ta zaunar da ita kan gado tana lallashi, cikin dabara da wayo suka gudu suka barta.
******************
Jiki a sanyaye iman tashiga gidan, 6angaransu tawuce itadasu Raihan, suka shiga d'akinta itakuma tawuce d'akin doctor.
Yana kwance rungume da musayeef, idonsa biyu amma ya lumshesu yana d'an girgiza k'afa.
Iman tayi sallama tashigo, ahankali ya amsa baikuma bud'e idanunba.
Jiki a sanyaye tazauna gefensa saitin cikinsa, ta shafa kan musayeef dake saman cikin doctor, tasauke ajiyar zuciya wadda tasa dole doctor bud'e idanu akanta.
Takauda kanta Dan bataso yagane kuka takeyi, yunk'urawa yayi yatashi zaune, yakwantar da musayeef saman gadon sosai, rungumo iman yayi jikinsa kema kukan kikeyi ko?.
Yashafa cikinta yana murmushin kuka, yanzunan nima idan mace kika haifamin haka za'a d'aukemin ita kamar yanda aka d'aukemana khadija a yau?, haka za'a kuma k'ara d'auke mana husaina wata rana?.
Kai iman dama haka iyaye sukeji aranar auren 'ya'yansu??, murmushi iman tayi tana zubar da hawaye, tasauke huci mai zafi daga bakinta, hakane doctor, haka iyayenmu sukaji alokacin dasuka Baku mu, suna sonmu suka hak'ura sukabi umarnin ALLAH.
Amma wanan baihana maza k'untata zukatan matansuba, baihana namiji raina iyayenmuba saboda yana gadarar shi mijine.......
Manneta yayi sosai ajikinsa yana fad'in kuyi hak'uri my life insha ALLAH U mu bazamu zama daga cikin wad'ancan mazanba kinji.
Haka yaytayi mata kalamai masu d'ankaren dad'i hartayi shiru, daga nan aka bud'e shafin soyayya.