Sashe 23
Ban Saketa Ba Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Iman kinga yanda kikayi k'iba kuwa?, lallai makarantar nan babu wahala.
Kai gwaggo babu wahalafa kikace?, iman tafad'a tana turo Baki gaba.
Dariya gwaggo tayi, oh ni wai sai yaushe iman zakisan kin girmane?, kiyi shagwa6a musayeef yayi.
Dariya iman tayi tashige d'akin ta.
Kayanta tacire, sai wani faman murmushi takeyi Wanda Nima bansan namiyeba masu karatu.
Kayanta takai hancinta tana shinshinawa, talumshe idanu Dan jin dad'in kamshin turaren Dr Isma'il daya manne a kayanta. Gaban madubi tak'arasa tana kallon fuskarta, takai hannu kan la66anta tana shafawa ahankali, murmushi tayi Dan tuno irin kissing d'inta da Doctor tayi, afili ta CE, "ALLAH ngd maka daba agabasu Xoxo yayminba, nasan danasha tsokana.
Wayarta tad'auka tak'ara gwada Number Reefat amma bata shigaba, ta ce, " lallai Reefat soyayya tayi dad'i an manta damu.
Waje tayo tana fad'in gwaggo Dan ALLAH akwai ruwan d'umi agidanan?.
Eh akwai acikin kicin wanka zakiyi ko?.
Eh wlhy gwaggo gwara nayi naji dad'in jikina, ga garin akwai sanyi.
Hartaje k'ofar kicin d'in saikuma ta juyo, gwaggo wai miyasa kika Ba deexerh Musayeef ne?.
Kallonta gwaggo tayi, kijimin yarinya dawani zance, na hanata d'aukar d'an uwanta, kuma batacemin tare kuke da babansaba, to ko babu babansa itama aii ta Isa tazo ta d'aukeshi ko.
Amma gwaggo aidai sabari mugaisa ko?.
Uhmm kudai kuka sani, saiki kirashi kice yadawo miki da d'anki aii.
Da Sauri iman tashige kicin d'in Dan tasan bak'ar magana gwaggo tafad'a mata. Koda tajuyo ruwan tadawo gwaggo ta tashi, d'aki tawuce abinta tayi wanka, doguwar Riga tasaka jaa, bawata kwalliya datayi tafito tsakar gida.
Gwaggo ta ce, "ga abinci nan afalon Abbahn Ku, kid'ibo kici ko?.
To gwaggo iman tafad'a a sanyaye, Dan wlhy duk kewar Musayeef ta isheta.
Taci burin yau susha hira da *" Hasken idaniyarta"*.
A6an garden su deexerh kuwa suna zuwa gida ta sa6i musayeef suka nufi 6angaren mama, Dan tasan dukkan ahalin gidan suna can tunda yau asabar babu makaranta.
Dr Isma'il ma can yanufa, lokacin daya Isa falon ya kaure da murnar ganin musayeef, shima sai farinciki yake daganin 'yan uwansa.
Mama tafara fad'in oyoyo autana, da murmushi afuskarsa yak'arasa Kusada mama yazauna, ya gaisheta, cike da fara'a ta amsa masa.
Ina kasamo min mai gida na robar?.
'Yar dariya yayi danyasan Musayeef take nufi, ya ce, "gidan mukaje muka taho dashi.
Mama tarik'e ha6a auta banda fin k'arfidai.
Dariya yayi yana gaidasu Maman deexerh da aunty sadiya.
Yamik'e mama bari nad'an watsa ruwa nadawo, aunty baba mikika tanadar minine?.
Dariya Maman deexerh tayi, ta ce, " k'anina girki na musamman nayi maka, tunda kak'i kayi aure.
Dariya yayi, Idan kunaso nayi aure kuje kudawo min da momyn Musayeef kawai yafad'a yana ficewa.
Aunty tad'an ta6e Baki amma babu Wanda yaganta saini bilyn Abdul 'yar rahoto.
Mama da Maman deexerh kuwa da kallon tausayi suka bishi.
6angarensa yanufa yasa key yabud'e wani k'amshi yadaki hancinsa yashak'a ya lumshe idanu, yasan wanan aikin Maman deexerh ne, Dan waccan mai kama da karuwar bazata ta6a gyara MASA wajeba, (aunty yake nufi
d'akin iman Nada yashige yakwanta Dan yanzu yamaidashi d'akinsa saboda yarink'a d'ebe masa kewarta.
Yaja fillo ya rungume tsam ak'irjinsa idanunsa ya rintse Dan tuna abinda yafaru d'azu amota tsakaninsa da imam, wani irin farin ciki yakeji, yak'ara matse filon yanaji tamkar iman ya rungume, muntuna kad'an barci yay awon gaba dashi.
Yana cikin barcinsa mai dad'i yaji Musayeef yana tadashi, yabud'e ido yasauke akan yaron.
Musayeef yay 'yar dariya, daddy katashi?.
Hannunsa yakamo yakwantar dashi agabansa, yarungumeshi, miyasa katadani INA barci Musayeef?.
Daddy dare yayi, katashi ka kaini wajen aunty Maa!.
Dr Isma'il yajuya yakalli agigon dake d'akin, 6:27pm, da Saudi yatashi zaune, innalillahi dama haka nadad'e INA barci?.
Musayeef ma tashi yayi zaune yana fad'in daddy inzo muje ka kaini waje Aunty maa d'in?.
Ma6allen rigarsa yafa cirewa yana fad'in Musayeef sai yanzu katuna da aunty maa d'in?, kabari sai gobe idan ALLAH yakaimu kaji.
Kusadashi yazo ya zauna yad'aukeshi yad'orasa asaman cinyarsa, haba my boy bakason zama dani sai aunty maa?.
Inaso mana musayeef yafad'a yana kallon babansa.
Sumbatar kumatunsa yayi yauwa my lovely son, yanzu kaga kazauna kajirani nayi wanka kaji ko?.
Daddy Nima zanyi wankan.
A'a kabari sai zamuyi barci, kaga ga wayata kayi game.
Cike da murna Musayeef ya CE, "daddy inaso zanyi game d'in, kamomin irin na aunty maa!.
Dariya Dr Isma'il yayi, game ya nemomasa yabasa sanan yanufi bayi domin yin wanka.
Wankan tsarki yayi Dan mafarki yaytayi yana tareda Iman, yad'auro Alwala yafito, sallaya yashinfid'a yafara rama sallolin da'ake binsa, Musayeef kam yana busy akan waya, game ya d'auke masa hankali gabad'aya.
Dr Isma'il bai tashi ba saida akayi sallar isha'i, yayi addu'oi yatashi, gadon ya haye yakwanta Kusada Musayeef daketa aikin game, tsayawa yayi yana kallonsa sai murmushi yake Dan ganin yanda yaron ya kware da iya game d'in, waya koyamaka game d'innan Musayeef?.
Ya CE, "daddy aunty maa mana, kullum idan bata tafi makarantaba sai munyi kafin muyi barci, daddy kaima kace mata ta koya maka.
Aii bazata koya minba nasani Dr Isma'il yafad'a yana marairaice murya.
ALLAH dady zata koya maka, nuna min Number ta nakirata tazo yanzu ta koya maka.
Dariya sosai Dr Isma'il yakeyi, shikam Musayeef yatubure sai ankira aunty maa Tazo ta koya game, hardasu kuka.
Ganin haka yasa Dr Isma'il kar6ar wayar danya kira iman, ALLAH ma yasoshi ya k'ar6i Number ta awajen deexerh, dayaga takansa da rigimar Musayeef.
Kai gwaggo babu wahalafa kikace?, iman tafad'a tana turo Baki gaba.
Dariya gwaggo tayi, oh ni wai sai yaushe iman zakisan kin girmane?, kiyi shagwa6a musayeef yayi.
Dariya iman tayi tashige d'akin ta.
Kayanta tacire, sai wani faman murmushi takeyi Wanda Nima bansan namiyeba masu karatu.
Kayanta takai hancinta tana shinshinawa, talumshe idanu Dan jin dad'in kamshin turaren Dr Isma'il daya manne a kayanta. Gaban madubi tak'arasa tana kallon fuskarta, takai hannu kan la66anta tana shafawa ahankali, murmushi tayi Dan tuno irin kissing d'inta da Doctor tayi, afili ta CE, "ALLAH ngd maka daba agabasu Xoxo yayminba, nasan danasha tsokana.
Wayarta tad'auka tak'ara gwada Number Reefat amma bata shigaba, ta ce, " lallai Reefat soyayya tayi dad'i an manta damu.
Waje tayo tana fad'in gwaggo Dan ALLAH akwai ruwan d'umi agidanan?.
Eh akwai acikin kicin wanka zakiyi ko?.
Eh wlhy gwaggo gwara nayi naji dad'in jikina, ga garin akwai sanyi.
Hartaje k'ofar kicin d'in saikuma ta juyo, gwaggo wai miyasa kika Ba deexerh Musayeef ne?.
Kallonta gwaggo tayi, kijimin yarinya dawani zance, na hanata d'aukar d'an uwanta, kuma batacemin tare kuke da babansaba, to ko babu babansa itama aii ta Isa tazo ta d'aukeshi ko.
Amma gwaggo aidai sabari mugaisa ko?.
Uhmm kudai kuka sani, saiki kirashi kice yadawo miki da d'anki aii.
Da Sauri iman tashige kicin d'in Dan tasan bak'ar magana gwaggo tafad'a mata. Koda tajuyo ruwan tadawo gwaggo ta tashi, d'aki tawuce abinta tayi wanka, doguwar Riga tasaka jaa, bawata kwalliya datayi tafito tsakar gida.
Gwaggo ta ce, "ga abinci nan afalon Abbahn Ku, kid'ibo kici ko?.
To gwaggo iman tafad'a a sanyaye, Dan wlhy duk kewar Musayeef ta isheta.
Taci burin yau susha hira da *" Hasken idaniyarta"*.
A6an garden su deexerh kuwa suna zuwa gida ta sa6i musayeef suka nufi 6angaren mama, Dan tasan dukkan ahalin gidan suna can tunda yau asabar babu makaranta.
Dr Isma'il ma can yanufa, lokacin daya Isa falon ya kaure da murnar ganin musayeef, shima sai farinciki yake daganin 'yan uwansa.
Mama tafara fad'in oyoyo autana, da murmushi afuskarsa yak'arasa Kusada mama yazauna, ya gaisheta, cike da fara'a ta amsa masa.
Ina kasamo min mai gida na robar?.
'Yar dariya yayi danyasan Musayeef take nufi, ya ce, "gidan mukaje muka taho dashi.
Mama tarik'e ha6a auta banda fin k'arfidai.
Dariya yayi yana gaidasu Maman deexerh da aunty sadiya.
Yamik'e mama bari nad'an watsa ruwa nadawo, aunty baba mikika tanadar minine?.
Dariya Maman deexerh tayi, ta ce, " k'anina girki na musamman nayi maka, tunda kak'i kayi aure.
Dariya yayi, Idan kunaso nayi aure kuje kudawo min da momyn Musayeef kawai yafad'a yana ficewa.
Aunty tad'an ta6e Baki amma babu Wanda yaganta saini bilyn Abdul 'yar rahoto.
Mama da Maman deexerh kuwa da kallon tausayi suka bishi.
6angarensa yanufa yasa key yabud'e wani k'amshi yadaki hancinsa yashak'a ya lumshe idanu, yasan wanan aikin Maman deexerh ne, Dan waccan mai kama da karuwar bazata ta6a gyara MASA wajeba, (aunty yake nufi
d'akin iman Nada yashige yakwanta Dan yanzu yamaidashi d'akinsa saboda yarink'a d'ebe masa kewarta.
Yaja fillo ya rungume tsam ak'irjinsa idanunsa ya rintse Dan tuna abinda yafaru d'azu amota tsakaninsa da imam, wani irin farin ciki yakeji, yak'ara matse filon yanaji tamkar iman ya rungume, muntuna kad'an barci yay awon gaba dashi.
Yana cikin barcinsa mai dad'i yaji Musayeef yana tadashi, yabud'e ido yasauke akan yaron.
Musayeef yay 'yar dariya, daddy katashi?.
Hannunsa yakamo yakwantar dashi agabansa, yarungumeshi, miyasa katadani INA barci Musayeef?.
Daddy dare yayi, katashi ka kaini wajen aunty Maa!.
Dr Isma'il yajuya yakalli agigon dake d'akin, 6:27pm, da Saudi yatashi zaune, innalillahi dama haka nadad'e INA barci?.
Musayeef ma tashi yayi zaune yana fad'in daddy inzo muje ka kaini waje Aunty maa d'in?.
Ma6allen rigarsa yafa cirewa yana fad'in Musayeef sai yanzu katuna da aunty maa d'in?, kabari sai gobe idan ALLAH yakaimu kaji.
Kusadashi yazo ya zauna yad'aukeshi yad'orasa asaman cinyarsa, haba my boy bakason zama dani sai aunty maa?.
Inaso mana musayeef yafad'a yana kallon babansa.
Sumbatar kumatunsa yayi yauwa my lovely son, yanzu kaga kazauna kajirani nayi wanka kaji ko?.
Daddy Nima zanyi wankan.
A'a kabari sai zamuyi barci, kaga ga wayata kayi game.
Cike da murna Musayeef ya CE, "daddy inaso zanyi game d'in, kamomin irin na aunty maa!.
Dariya Dr Isma'il yayi, game ya nemomasa yabasa sanan yanufi bayi domin yin wanka.
Wankan tsarki yayi Dan mafarki yaytayi yana tareda Iman, yad'auro Alwala yafito, sallaya yashinfid'a yafara rama sallolin da'ake binsa, Musayeef kam yana busy akan waya, game ya d'auke masa hankali gabad'aya.
Dr Isma'il bai tashi ba saida akayi sallar isha'i, yayi addu'oi yatashi, gadon ya haye yakwanta Kusada Musayeef daketa aikin game, tsayawa yayi yana kallonsa sai murmushi yake Dan ganin yanda yaron ya kware da iya game d'in, waya koyamaka game d'innan Musayeef?.
Ya CE, "daddy aunty maa mana, kullum idan bata tafi makarantaba sai munyi kafin muyi barci, daddy kaima kace mata ta koya maka.
Aii bazata koya minba nasani Dr Isma'il yafad'a yana marairaice murya.
ALLAH dady zata koya maka, nuna min Number ta nakirata tazo yanzu ta koya maka.
Dariya sosai Dr Isma'il yakeyi, shikam Musayeef yatubure sai ankira aunty maa Tazo ta koya game, hardasu kuka.
Ganin haka yasa Dr Isma'il kar6ar wayar danya kira iman, ALLAH ma yasoshi ya k'ar6i Number ta awajen deexerh, dayaga takansa da rigimar Musayeef.