Sashe 46
Ban Saketa Ba Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Washe gari aka tashi da hidimar tarbar Umar, hummm masu karatu yau naga hidima, saikace shugaban k'asa zaizo, girke girke akayimasa na musamman, wanan duk aikin iman ne, dee.... Sai dad'i takeji.
K'arfe hud'u bayan idar da sallar la'asar Umar ya iso tareda abokansa guda biyu, an tarbesu abin gwanin ban sha'awa, afalon su iman akai musu masauki.
Dee.... Da iman suna d'aki, dee.... Anci kwalliya ta musamman sai baza k'amshi take, marwan yashigo da sallama, suduka suka juyo suna kallonsa.
Yay dariya aunty sirikinkifa ya iso, yana falo tareda abokinsa.
Alhmdllh iman ta fad'a.
Dee.... Kuma ta sauke ajiyar zuciya, marwan ya ce, ALLAH ya shirya aunty dee..... Irin wanan ajiyar zuciya haka, idan uncle ya ce, "baimasabafa yazakiyi?.
Dee..... Ta watsama marwan harara, to d'an fatan tsiya bakinka yasari d'anyen kashi, shiyyasama wlhy nak'agara nabar maka gidan d'an buk'ulu kawai.
Dariya iman da marwan sukeyi sosai danjin bal'in da dee..... Takeyi, ko had'iyar yawu batayi.
Dr yaturo k'ofar yashigo da sallama, yana sanye cikin manyan kaya, jar shadda sai maik'o take amma kansa babu hula.
Kukuma lfy kuketa dariya haka?.
Iman ta ce, "yarka mukema dariya, Dr yakalli dee..... Daketa Harar marwan.
Tofa amarya miya faru?.
Hannu tasa tarufe fuska tana fad'in kai uncle.
Marwan yashiga zayyane masa komai.
'Yar dariya Dr yayi, ya ce, " kwantar da hankalinki Indai umarne kin samu da izinin ALLAH, yanzu kitashi kije wajensu, bayan sund'anci wani Abu saiki kirani.
Akunyace ta tashi tafita, marwan yana rakata da sheri irinna sako da sako.
Suna fita Dr yarungume matarsa suna murmushi, acikin kunnenta ya ce, yaran zamani babu kunya my life.
Dariya yayi ta ce, "tomukuma 'yan wane k'arnine?.
Ya juyo da ita suna kallon juna, kinason sani ne?.
Tad'aga masa gira d'aya tana murmushi, bakinta yasumbata hannunsa yana shafa bayanta.
Tajanye bakinta Dan ganin zai zarce, habibi bak'ifa garemu.
Hannu yasa yadawo da fuskarta Inda take da, ya kafeta da idanunsa Dan munyi bak'i sai akace baza abani sweet na shaba, lumshe idonta tayi tana murmushi, ahankali ta ce, " nid'in takace aii.
Ya k'afta idanunsa idan hakane miyasa aka hanni bayan gobe iyanzu nayi missing naki, wlhy jinake tamkar karna koma, shiyyasa dolene na nemi taransfa da wuri.
Iman tad'an canja fuska, wlhy Nima banason katafi habibi, kasa nasaba da abubuwa dayawa, Wanda rashinka zaisa bazan jureba, ALLAH yasa mu koma yajin aikinnan akusa kodan nakusata dakai.
Idanu yalumshi ya had'e bakinsa da nata.
Kowa aikama d'an uwansa sak'o yake cikin alamun nuna kwarewa....
Hummmm kunga bari na lek'a dee..... Wad'an nan sunfi k'arfina.
Tad'an dad'e tsaye ak'ofar falon Dan kunyar shiga takeyi, amma saita dake tashiga da sallama kanta ak'asa.
Umar dake zaune akujerar farko yad'ago manyan idanunsa yana kallonta, ahankali yamik'e cike da d'okin ganinta, jiyake tamkar ya rungume kayansa amma babu dama.
Nawas yakamasa yazaunar, kai malam bi ahankali mana agidan surukai mukefa.
Dee..... Dake tsaye tana satar kallonsu tayi murmushi, cike da ladabi ta gaishesu, Nawas da Abbas ne kawai suka iya amsawa, amma Umar tuni yafad'a koginso.
Takuma gaisheshi, nanma bai amsaba saida Abbas ya zungureshi.
Ya sauke ajiyar zuciya, matana duk kin wani rud'ani wlhy, miye sirrin?.
K'asa dee..... Tayi dakanta tana murmushi, tak'arasa gaban tulin kayan abincin ta ce, "bismillafa kuci abinci k'arfe biyar uncle zai shigo Ku gaisa.
Hummm Abbas yafad'a danganin irin romon lagwada da'aka shirya dansu kawai, lallai shima ALLAH ya bashi surukai irina Umar wad'anda sukasan darajar mutane.
Basu kwari kansuba suka nad'e hannun Riga suka kwashi gara.
Bayan sunci sunyi nak sunata santin girki dee.... Tagyara wajen tsaf, sanan tankoma ciki kiran uncle.
Abin yabata mamaki Dan ganin uncle da iman sun canja kayansu, tararwama tayi iman nasake sabuwar kwalliya, bayan kuma agabanta tayi kwalliya d'azu.
(Na ce, " hummm dee.... Bazaki ganeba, bayan fitarki akasha soyayya).
Shikanshi Dr yalura da kallon da Dee.... Take musu Dan haka ya maze ya fita.
Tunda Dr yashiga falon su umar suka sakko k'asa domin girmamawa, dak'yar yasa suka koma saman kujera bayan sun gaisheshi.
Yayaba da abinda sukayi kwarai da gsk, kuma sun burgeshi.
Su Umar kam duk Kansu na k'asa saboda kunya, Dr ya ce, ''tom waye sirikin nawa?.
Nawas ya nuna Umar dayay k'asa dakai yana murmushi, Dr ya ce, "masha ALLAHU.
Dr yashiga yima Umar tambayoyi gameda kansa.
Kan Umar ak'asa ya ce, " sunan Umar faruk Abubakar, anhaifeni anan garin kano, inada yayye biyu mace da namiji, sanan inada k'anne biyu duk maza, nayi karatu afannin likitanci yanzun haka ni likitan fatane, ina aiki a asibitin M. Aminu kano.
Masha ALLAH Dr yafad'a yana murmushi, lallai kayi k'ok'ari kuma na yaba, Dan haka nabaka dama katuro mayanka muyi maganar aunrenku da khadija, so bayana ta kammala karatu nanda wata takwas sai ayi biki, yaka gani?.
Yayi uncle kuma ngd sosai da karramawa, insha ALLAHU zanmusu bayani.
To shikenan Alhmdllh, yanzu kutashi muje ku gaida mamanmu kakar khadija kenan dakuma mahaifinta da mahaifiyarta dakuma matana.
Har cikin gida yakaisu, suka gaisa da mama dasu yaya, kowa ya yaba da Umar 100%, gashi k'yak'yk'yawa ga tarbiyya, Dan saida Dr yay bincike akansa sanan yabashi damar ganinsa.
Hakadai komai yagudana cikin girmama juna.
Bayan tafiyarsu dee.... Tasha tsokana wajen mama da marwan da aunty iman , barmusu falon tayi, tashige d'akinta tanata tsallen murna harda rawa, ta mallaki Umar abin sonta
Washe gari Dr Yakoma wajen aiki cike da kewar iyalinsa, tare suka tafi da dee... Zai sauketa a makaranta.
Tunda suka tafi iman saitaji gidan babu dad'i, kewar mijinta dukta addabeta, dauriya kawai takeyi, ga surutun musayeef ya isheta.
Samu tayi ta lalla6ashi yatafi wajen mom, itakuma tasamu tad'an kwanta tareda fad'awa duniyar tunani.
Haka rayuwa tacigaba da gudu da Sauri, dagari ya wayd sai dare yayi, saikaga rana ta bace dare yashigo, ahaka Dr yasamu wata biyu dakomawa wajen aiki, duk k'arshen sati yana zuwa gida weekend saidai idan baisamu damaba, sosai suke shan soyaya shida iman tamkar sababbun aure, kowa yagansu saisun birgeshi abin kamar majina bisa tuwon masara.
Ahaka aka shiga hidimar bikin Dr Nabeel da miss Xoxo, kwata kwata iman batada lokacin kanta shiri suke babu kama hannun yaro, masu karatu yakamata Ku shirya Dan sanan bikin yadace kowa yajeshi
A6angaren su aunty da Raihan kam lamarin sai addu'a, iyaye sun duk'ufa da nema, ada su yaya sunyi burus da zance amma ganin lokaci ya shud'a saisuka saka hannun wajen nemansu.
Yanzu hakadai Anbada cigiyarsu agidajen redio.
Duk abinda akeyi zubaida na ji saidai tayi dariyar mugumta Dan tad'an sun tafi kenan har abada baza a gansuba....
Nace hummm zubaida abin aii na ALLAH ne, wai yaro ya tsinci hak'ori..................
*_luv u oll my fan's_*
*((S))........2017*
[8/6, 6:04 PM] mrs bilkisu: *_BAN SAKETA BA!!_*
*_NA Bilyn Abdul_*
_sadaukarwa_ *ya Abdul (city phone's)*
https://mrsbilkisa.blogspot.com
*_(page 45 & 46)_*
A yau Reefat ta iso kano itama, kai tsaye gidan iman ta sauka, Xoxo ma tana gidan suka rungume juna cike da kewa, iman ta ce, "madam Reefat mizan gani haka?, kina bakiso bakiso harkin k'unso mana baby.
Hararta Reefat tayi cikin wasa, ALLAH bana son iskanci iman, ni banida komai.
Ki rantse Xoxo tafad'a tana dariya.
Kukam ALLAH yayi 'yan iska, nidai babu ruwana, 'Yar rainin hankali kema aii cikinne dake.
Iman ta gwalalo ido ke 'yammata rufamin asiri, musayeef ya isheni.
Wata dariya Reefat ta tuntsure da ita suka tafa da Xoxo, my hafsy kinjifa wani sa6o, idan k ya isheki Dr yana buk'ar wasu, gashima harya bayar.
Iman takalli cikinta kamar zatayi kuka Dan ALLAH Reefat kidainamin wanan fatan, ni ALLAH banida komai.
Ahakan Reefat tafad'a tana kallonta?.
Eh wlhy tafad'a tana 6ata fuska.
Hummm wlhy sisi kiyi gwaji ammafa kinada ciki, kokuma kisa daddyn musayeef yayi miki.
Xoxo ta toshe baki tana dariya, cikin dariya ta ce, " Ku yanzu idan aka koma makaranta haka zaku koma mana da baby's?.
Harararta iman Take, haba 'Yar iska indai cikine kema dashi zaki koma da izinin ALLAH.
HHHHH ta yaya 'Yar fatan tsiya?.
Dariya Reefat da iman sukeyi harda tafawa, Reefat ta ce, amsarki tana wajen Dr Nabeel, wanan rawar kan dakikeyi kina tunanin zai d'aga mini k'afane hhhhhh suka kwashe da dariya.
Jikin Xoxo kuma saiyayi sanyi, ta ce, "Dan ALLAH kubar tsoratani, ALLAH zaku sakani kuka.
Kuka kuma Reefat tafad'a tana gwalalo ido?.
Eh wlhy Xoxo tafad'a cikeda gsky.
Iman tayi murmushi tana dafa kafad'ar Xoxo, kinga kwantar da hankalinki kinji, komai zaizo da sauk'i aii.
Xoxo ta jinjina kai tana had'iye yawu da k'yar.
Haka sukasha hirarsu suna k'ara bama Xoxo haske akan zaman aure.
Haka biki yacigaba da gudana cikin nasara sosai, can naga 'yan *_HOME OF NOVELS_* suna baza kala, Dan bikin nasunefa
Can nahango su Zarah Bukar dasu Rano su 'yar ficika autar hajiya su Nafi anka, mjey, hajja ce, waliyya, khadija Kandy, Basma er Lele, anata hidima, manyan k'awayen amarya kenan tun na yarinta
Tom nimadai bilyn Abdul angayyaceni kuma na gayyaci 'yan group d'ina, muma zamuci Rangam da lemon roba
Biki yayi bikifa anata shagali, naira nakuka tamkar ba'asan ciwontaba, amarya da ango sunata bada ma'ana cikin kwalliya ta alfarma kai lamarin sai fa Wanda yagani.
Ni bilyn Abdul nama rasa ta Inda zan sambad'o muku rahotanni.
Umma bakinta har kunne zata aurar da 'Yar d'iyarya abar alfaharinta, Abba kam ba'a magana, yau ranar tasace zaikai hafsat gidan miji.
Su Dr isma'il sune na hannun damar ango, duk sunyi busy anata hidima.
Hakama gidansu Nabeel momynsa sai farinciki take, da 'yan k'annensa Ayeesh da maimuna (kakus), suma sun gayyato k'awayensu anata hidima.
Biki yayi biki, ayau aka d'aura auren Dr Nabeel Sageer Alhasan, Da amaryarsa Hafsat (miss Xoxo) to saimuce ALLAH ya sanya alkairi, yabama amarya da Ango zaman lafiya, ALLAH yasa bad'i mudawo suna.
K'arfe hud'u bayan idar da sallar la'asar Umar ya iso tareda abokansa guda biyu, an tarbesu abin gwanin ban sha'awa, afalon su iman akai musu masauki.
Dee.... Da iman suna d'aki, dee.... Anci kwalliya ta musamman sai baza k'amshi take, marwan yashigo da sallama, suduka suka juyo suna kallonsa.
Yay dariya aunty sirikinkifa ya iso, yana falo tareda abokinsa.
Alhmdllh iman ta fad'a.
Dee.... Kuma ta sauke ajiyar zuciya, marwan ya ce, ALLAH ya shirya aunty dee..... Irin wanan ajiyar zuciya haka, idan uncle ya ce, "baimasabafa yazakiyi?.
Dee..... Ta watsama marwan harara, to d'an fatan tsiya bakinka yasari d'anyen kashi, shiyyasama wlhy nak'agara nabar maka gidan d'an buk'ulu kawai.
Dariya iman da marwan sukeyi sosai danjin bal'in da dee..... Takeyi, ko had'iyar yawu batayi.
Dr yaturo k'ofar yashigo da sallama, yana sanye cikin manyan kaya, jar shadda sai maik'o take amma kansa babu hula.
Kukuma lfy kuketa dariya haka?.
Iman ta ce, "yarka mukema dariya, Dr yakalli dee..... Daketa Harar marwan.
Tofa amarya miya faru?.
Hannu tasa tarufe fuska tana fad'in kai uncle.
Marwan yashiga zayyane masa komai.
'Yar dariya Dr yayi, ya ce, " kwantar da hankalinki Indai umarne kin samu da izinin ALLAH, yanzu kitashi kije wajensu, bayan sund'anci wani Abu saiki kirani.
Akunyace ta tashi tafita, marwan yana rakata da sheri irinna sako da sako.
Suna fita Dr yarungume matarsa suna murmushi, acikin kunnenta ya ce, yaran zamani babu kunya my life.
Dariya yayi ta ce, "tomukuma 'yan wane k'arnine?.
Ya juyo da ita suna kallon juna, kinason sani ne?.
Tad'aga masa gira d'aya tana murmushi, bakinta yasumbata hannunsa yana shafa bayanta.
Tajanye bakinta Dan ganin zai zarce, habibi bak'ifa garemu.
Hannu yasa yadawo da fuskarta Inda take da, ya kafeta da idanunsa Dan munyi bak'i sai akace baza abani sweet na shaba, lumshe idonta tayi tana murmushi, ahankali ta ce, " nid'in takace aii.
Ya k'afta idanunsa idan hakane miyasa aka hanni bayan gobe iyanzu nayi missing naki, wlhy jinake tamkar karna koma, shiyyasa dolene na nemi taransfa da wuri.
Iman tad'an canja fuska, wlhy Nima banason katafi habibi, kasa nasaba da abubuwa dayawa, Wanda rashinka zaisa bazan jureba, ALLAH yasa mu koma yajin aikinnan akusa kodan nakusata dakai.
Idanu yalumshi ya had'e bakinsa da nata.
Kowa aikama d'an uwansa sak'o yake cikin alamun nuna kwarewa....
Hummmm kunga bari na lek'a dee..... Wad'an nan sunfi k'arfina.
Tad'an dad'e tsaye ak'ofar falon Dan kunyar shiga takeyi, amma saita dake tashiga da sallama kanta ak'asa.
Umar dake zaune akujerar farko yad'ago manyan idanunsa yana kallonta, ahankali yamik'e cike da d'okin ganinta, jiyake tamkar ya rungume kayansa amma babu dama.
Nawas yakamasa yazaunar, kai malam bi ahankali mana agidan surukai mukefa.
Dee..... Dake tsaye tana satar kallonsu tayi murmushi, cike da ladabi ta gaishesu, Nawas da Abbas ne kawai suka iya amsawa, amma Umar tuni yafad'a koginso.
Takuma gaisheshi, nanma bai amsaba saida Abbas ya zungureshi.
Ya sauke ajiyar zuciya, matana duk kin wani rud'ani wlhy, miye sirrin?.
K'asa dee..... Tayi dakanta tana murmushi, tak'arasa gaban tulin kayan abincin ta ce, "bismillafa kuci abinci k'arfe biyar uncle zai shigo Ku gaisa.
Hummm Abbas yafad'a danganin irin romon lagwada da'aka shirya dansu kawai, lallai shima ALLAH ya bashi surukai irina Umar wad'anda sukasan darajar mutane.
Basu kwari kansuba suka nad'e hannun Riga suka kwashi gara.
Bayan sunci sunyi nak sunata santin girki dee.... Tagyara wajen tsaf, sanan tankoma ciki kiran uncle.
Abin yabata mamaki Dan ganin uncle da iman sun canja kayansu, tararwama tayi iman nasake sabuwar kwalliya, bayan kuma agabanta tayi kwalliya d'azu.
(Na ce, " hummm dee.... Bazaki ganeba, bayan fitarki akasha soyayya).
Shikanshi Dr yalura da kallon da Dee.... Take musu Dan haka ya maze ya fita.
Tunda Dr yashiga falon su umar suka sakko k'asa domin girmamawa, dak'yar yasa suka koma saman kujera bayan sun gaisheshi.
Yayaba da abinda sukayi kwarai da gsk, kuma sun burgeshi.
Su Umar kam duk Kansu na k'asa saboda kunya, Dr ya ce, ''tom waye sirikin nawa?.
Nawas ya nuna Umar dayay k'asa dakai yana murmushi, Dr ya ce, "masha ALLAHU.
Dr yashiga yima Umar tambayoyi gameda kansa.
Kan Umar ak'asa ya ce, " sunan Umar faruk Abubakar, anhaifeni anan garin kano, inada yayye biyu mace da namiji, sanan inada k'anne biyu duk maza, nayi karatu afannin likitanci yanzun haka ni likitan fatane, ina aiki a asibitin M. Aminu kano.
Masha ALLAH Dr yafad'a yana murmushi, lallai kayi k'ok'ari kuma na yaba, Dan haka nabaka dama katuro mayanka muyi maganar aunrenku da khadija, so bayana ta kammala karatu nanda wata takwas sai ayi biki, yaka gani?.
Yayi uncle kuma ngd sosai da karramawa, insha ALLAHU zanmusu bayani.
To shikenan Alhmdllh, yanzu kutashi muje ku gaida mamanmu kakar khadija kenan dakuma mahaifinta da mahaifiyarta dakuma matana.
Har cikin gida yakaisu, suka gaisa da mama dasu yaya, kowa ya yaba da Umar 100%, gashi k'yak'yk'yawa ga tarbiyya, Dan saida Dr yay bincike akansa sanan yabashi damar ganinsa.
Hakadai komai yagudana cikin girmama juna.
Bayan tafiyarsu dee.... Tasha tsokana wajen mama da marwan da aunty iman , barmusu falon tayi, tashige d'akinta tanata tsallen murna harda rawa, ta mallaki Umar abin sonta
Washe gari Dr Yakoma wajen aiki cike da kewar iyalinsa, tare suka tafi da dee... Zai sauketa a makaranta.
Tunda suka tafi iman saitaji gidan babu dad'i, kewar mijinta dukta addabeta, dauriya kawai takeyi, ga surutun musayeef ya isheta.
Samu tayi ta lalla6ashi yatafi wajen mom, itakuma tasamu tad'an kwanta tareda fad'awa duniyar tunani.
Haka rayuwa tacigaba da gudu da Sauri, dagari ya wayd sai dare yayi, saikaga rana ta bace dare yashigo, ahaka Dr yasamu wata biyu dakomawa wajen aiki, duk k'arshen sati yana zuwa gida weekend saidai idan baisamu damaba, sosai suke shan soyaya shida iman tamkar sababbun aure, kowa yagansu saisun birgeshi abin kamar majina bisa tuwon masara.
Ahaka aka shiga hidimar bikin Dr Nabeel da miss Xoxo, kwata kwata iman batada lokacin kanta shiri suke babu kama hannun yaro, masu karatu yakamata Ku shirya Dan sanan bikin yadace kowa yajeshi
A6angaren su aunty da Raihan kam lamarin sai addu'a, iyaye sun duk'ufa da nema, ada su yaya sunyi burus da zance amma ganin lokaci ya shud'a saisuka saka hannun wajen nemansu.
Yanzu hakadai Anbada cigiyarsu agidajen redio.
Duk abinda akeyi zubaida na ji saidai tayi dariyar mugumta Dan tad'an sun tafi kenan har abada baza a gansuba....
Nace hummm zubaida abin aii na ALLAH ne, wai yaro ya tsinci hak'ori..................
*_luv u oll my fan's_*
*((S))........2017*
[8/6, 6:04 PM] mrs bilkisu: *_BAN SAKETA BA!!_*
*_NA Bilyn Abdul_*
_sadaukarwa_ *ya Abdul (city phone's)*
https://mrsbilkisa.blogspot.com
*_(page 45 & 46)_*
A yau Reefat ta iso kano itama, kai tsaye gidan iman ta sauka, Xoxo ma tana gidan suka rungume juna cike da kewa, iman ta ce, "madam Reefat mizan gani haka?, kina bakiso bakiso harkin k'unso mana baby.
Hararta Reefat tayi cikin wasa, ALLAH bana son iskanci iman, ni banida komai.
Ki rantse Xoxo tafad'a tana dariya.
Kukam ALLAH yayi 'yan iska, nidai babu ruwana, 'Yar rainin hankali kema aii cikinne dake.
Iman ta gwalalo ido ke 'yammata rufamin asiri, musayeef ya isheni.
Wata dariya Reefat ta tuntsure da ita suka tafa da Xoxo, my hafsy kinjifa wani sa6o, idan k ya isheki Dr yana buk'ar wasu, gashima harya bayar.
Iman takalli cikinta kamar zatayi kuka Dan ALLAH Reefat kidainamin wanan fatan, ni ALLAH banida komai.
Ahakan Reefat tafad'a tana kallonta?.
Eh wlhy tafad'a tana 6ata fuska.
Hummm wlhy sisi kiyi gwaji ammafa kinada ciki, kokuma kisa daddyn musayeef yayi miki.
Xoxo ta toshe baki tana dariya, cikin dariya ta ce, " Ku yanzu idan aka koma makaranta haka zaku koma mana da baby's?.
Harararta iman Take, haba 'Yar iska indai cikine kema dashi zaki koma da izinin ALLAH.
HHHHH ta yaya 'Yar fatan tsiya?.
Dariya Reefat da iman sukeyi harda tafawa, Reefat ta ce, amsarki tana wajen Dr Nabeel, wanan rawar kan dakikeyi kina tunanin zai d'aga mini k'afane hhhhhh suka kwashe da dariya.
Jikin Xoxo kuma saiyayi sanyi, ta ce, "Dan ALLAH kubar tsoratani, ALLAH zaku sakani kuka.
Kuka kuma Reefat tafad'a tana gwalalo ido?.
Eh wlhy Xoxo tafad'a cikeda gsky.
Iman tayi murmushi tana dafa kafad'ar Xoxo, kinga kwantar da hankalinki kinji, komai zaizo da sauk'i aii.
Xoxo ta jinjina kai tana had'iye yawu da k'yar.
Haka sukasha hirarsu suna k'ara bama Xoxo haske akan zaman aure.
Haka biki yacigaba da gudana cikin nasara sosai, can naga 'yan *_HOME OF NOVELS_* suna baza kala, Dan bikin nasunefa
Can nahango su Zarah Bukar dasu Rano su 'yar ficika autar hajiya su Nafi anka, mjey, hajja ce, waliyya, khadija Kandy, Basma er Lele, anata hidima, manyan k'awayen amarya kenan tun na yarinta
Tom nimadai bilyn Abdul angayyaceni kuma na gayyaci 'yan group d'ina, muma zamuci Rangam da lemon roba
Biki yayi bikifa anata shagali, naira nakuka tamkar ba'asan ciwontaba, amarya da ango sunata bada ma'ana cikin kwalliya ta alfarma kai lamarin sai fa Wanda yagani.
Ni bilyn Abdul nama rasa ta Inda zan sambad'o muku rahotanni.
Umma bakinta har kunne zata aurar da 'Yar d'iyarya abar alfaharinta, Abba kam ba'a magana, yau ranar tasace zaikai hafsat gidan miji.
Su Dr isma'il sune na hannun damar ango, duk sunyi busy anata hidima.
Hakama gidansu Nabeel momynsa sai farinciki take, da 'yan k'annensa Ayeesh da maimuna (kakus), suma sun gayyato k'awayensu anata hidima.
Biki yayi biki, ayau aka d'aura auren Dr Nabeel Sageer Alhasan, Da amaryarsa Hafsat (miss Xoxo) to saimuce ALLAH ya sanya alkairi, yabama amarya da Ango zaman lafiya, ALLAH yasa bad'i mudawo suna.