Sashe 4
Aaminat Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Cikin Zafin nama Abdulkareem ya wawuri wani rangwamemen dutse ya wurga akan Glass ɗin Motar ya yi tsawa kwatsa-kwatsa, me Motar ya ja burki Ƙuuuuu, sannan ya fito a fusace, Majalisar tasu ya kalla cike da hargagi ya ce "Uban waye ya jefe min Mota ??? Ba ku da hankali ko?? ba ku san darajar Mota ba ko?? to wallahi ko waye sai an biyani Glass ɗina!!" Abdulkareem ya miƙe ya gyara kafaɗu sannan ya nufi gaban Matashin ya tsaya, a dake ya ce "ni ne na Fasata sai me??" "Sai Ubanka ya biyani, Mahaukaci ne kai?? ka san darajar Mota kuwa???" "Kai Malam kar ka sake ka zagi Ubana, kuma an fasa banza ba za a biyaka ba in ka na da ƙarfi ka ƙwata. Fass Matashin ya kwaɗawa Abdulkareem Mari, shafar fuskarsa ya yi kafin ya murmusa ya ce "Na gode" Cikin Sauri Aaminat da Siyama su ka yo riiiii zuwa gurin domin raba faɗa, Abdulkareem ya yi saurin cire Takalminsa ya wurga gabansu, cikin Ɗaga Murya ya ce "YaYa Aaminat kar ki tsallake layin da Takalmin nan yake." Aaminat ta zazzaro ido ta na kallonsa, shi kuwa ya yi kamar ba shi ya yi maganar ba, haka kawai sai ta tsinci kanta da komawa baya a memakon ta ƙarasa. Matashin ya ce "Godiya nace kai min?? ina ne gidan Ubanka??, kai Yaran nan ina ne gidan Uban wannan Yaron??" ya faɗa ya na Kallon su Haisam Cokali, sai ya ga sun sa masa ido kawai kowa ya ƙi magana, maida hankali ya yi akan Abdul ya na tambayarshi gidansu, duk Tambaya ɗaya Mari Ɗaya shi kuwa Abdulkareem aikinsa ya ce Ba zai faɗa ba, a ƙalla ya yi masa mari ya kai Shida kafin Abdulkareem ya ɗaga masa hannu gami da cewa "Kar ka Ƙara dukana". "Idan na ƙara za ka rama ne??" "Ka dai ji maganata kar ka Gani" "Ai dama ance Talakawa baƙin ciki garesu, shi yasa za ka fasa min Mota, To idan na bar unguwar nan ba tare da an biyani ba Allah i Tsine min." Abdulkareem ya yi dariya kafin ya ce "Ai ka mari kuɗinka kuma, Fuskata fara ce kyakkyawa a ƙalla duk Mari ɗaya Dubu Biyar ka ga ka Mari Dubu Talatin kenan, don haka Sai ka Zareta, ina nufin ka Zari ƙafarka in dena ganinta anan, Sakarai Mara wayo, a ganinka Namiji kamar ni zai zauna ka mareshi ne har haka sabi da na fito daga gidan Mahaukata? nasan Shekaru kawai za ka ban amma ba uwar da za ka nuna min, Na bari ka Mareni ne sabi da wadda ka so Kashewa Darajarta ta fi Ƙarfin Kuɗi ya Siya shi yasa na Sa jikina Fansa, idan kuma ba ka haƙura ba dik da haka ka kira POLICE wannan Katangar itace ta gidanmu, anan in ka yi gaba akwai Get A baya ma Akwai Get ta ko ina in ka je za ka iya shiga ka sa a zo a kamani Ni kuma Zan sa a Ɗaureka!!!"
Salma ta ce IN ba COMMENT ba Posting🤷ðŸ¾â€â™€ï¸ðŸ¤·ðŸ¾â€â™€ï¸ðŸ¤·ðŸ¾â€â™€ï¸
© INDO CE Tare da AUTAR JARUMAI
[7/26, 2:46 PM] INDO: *AAMEENAT*
(Bazawara)
Littafin HaÉ—aka ne💪ðŸ¾
Ayeesha Abdulkareem
*INDO*
Daga ELEGANT ONLINE WRITER'S
Tare da
Salma Abdulkareem
*AUTAR JARUMAI*
Daga JARUMAI WRITER'S
Shafi 4
Bismillahirrahmanirrahim
"To in ba haka ba me ze sa ki ƙi Auren?"
"Allah Umma sa'a da ace zaku fahimce ni da zaku gane gaskiya" "ke dalla can jinake Abban ku kallum cikin nemo mi ki manema yake?" ta ƙarasa maganar tana tafiya ɗakin Mama.
"Yau kuma su Umma Sa'a ne a gidan namu?" "wallahi kuwa kin ganni ina su Fati da Umaima?" "suna É—aki inaga bacci suke" aikuwa gara su huta tunda ga me aiki nan Aaminat" Umma ce ta shigo É—akin da sallama suka amsa "Umma Sa'a sannu da zuwa ina wuni ya hanya?" "lafiya lau na sameku lafiya" Mama tayi zaram ta ce lafiya lau"
Umma ce ta ta shi ta nufi ɗan ƙaramin Falonsu firji ta buɗe ta ɗakko ruwa pure water ta zuba a faranti ta nufi ɗakin Mama da shi, "garuwa kisha" ta faɗa tana ajiye farantin a gaban Umma Sa'a.
Fati ce tashigo ɗakin ganin Umma sa'a yasa ta ɗan kyaɓe baki sannan tace "ina wuni" "lafiya lau ƴan mata masu tashe" suka yi dariya, Umaima tace "wallahi Umma Sa'a na daɗe ina son ki zo se gaki" "wai ina gari da Bazawarar ku? naji ta shuru kamar bata gidan ta na nan haka take kullum tana ɗaki"
tsaki Fati tayi tace "abin takaicin ma ta fiya ƙazanta" Mama ta muskuta gami da cewa "to kunga ta ina Aure ze zauna kowa ma ta Aura se ya sake ta dan kuwa mazan yanzu basa son ƙazamar mace"
haka suka ci gaba da fira akan wai Aaminat ita ke korar maneman ta acewar su me kuÉ—i take so.
Aaminat kuwa da ta gama wanke-wanken ta ga gidan kamar kango duk su na É—aki su na hira ta É—auki gyalenta ta fice zuwa gidan su Siyama.
Kamar daga sama ta ji Muryar Abdul ya na cewa "Ina zuwa YaYa Aaminat??" tsaki ta ja kafin ta ce "To ka aikeni ne??, kai ma ai abin tambaya ne me yasa yau ba ka je Kasuwa ba??" Ya ɗan shafa kai kafin ya ce "Ina da wani Case ne a Layin nan, wani kiwo ne da nake to kwana biyu banga abin da nake kiwon ba shine na tsaya jira ko sai da rana Rabo na zai rantse." ba ta ce komai ba ta ci gaba da tafiya, cikin sauri ya sha gabanta ta yi saurin ja da baya ta na wararo masa ido "Abdulkareem! wai don Allah ba ka gane ka shiga haƙƙina ne?? ba ka san ka na shiga rayuwata ba idan ka na yi min magana ka na katsalandan a cikin lamarina??" Murya ƙasaƙasa ya ce "Ki yi haƙuri YaYa Aameenat kinsan Zuciyar ɗan Adam kowacce da irin rauninta, da zan iya fita daga sabgarki da na yi tun kafin ki fara fusata da ni amma na kasa." ya ɗan tsagaita kafin ya ɗora da cewa "Ni hakan shine raunin tawa Zuciyar, ba na iya yi mata shamaki da shiga Gonarki, sai dai ki yi haƙuri da ni, yanzu ma tambayarki na ke son yi don kuwa naga kamar ba ki da lafiya." "Eh ba ni da lafiya ina ciwon kai ne, kuma na warke yanzu ba wata damuwa, ka bani hanya in wuce. "Zan ba ki hanya Aaminat amma sai na gama maganata, kin sha magani? ko kuma kin ga likita??" kamar za ta fashe da kuka ta ce "Abdulkareem Ciwon kaina ne, abin da bai shafeka ba ne wannan, idan na sha ba ka da asara idan ban sha ba baka da ita, me yasa?? me yasa ka ke son illata rayuwata ne Abdulkareem??, shin ba ɗaya daga cikin ƙannena na layin nan bane kai?? ka na tunanin akwai bambanci tsakaninka da su Bilal ne??" Zuciyarsa ta yi wani mugun rauni idanunsa su ka canja kala su ka cicciko da hawaye, cikin sanyi ya kalleta sannan ya ce "Tabbas ba ni da bambanci da su Bilal ni Namiji ne su ma Maza ne, kuma ba na ganin bambanci tsakanin ni da Anas da Umar Yayyenki, Aaminat ina son in tsayawa rayuwarki fiye da yadda Umar Zai tsaya miki, kar ki yi min mummumar fahimta, wallahi ko da sau ɗaya ban taɓa yin banzan tunani akanki ba, sai dai ina tunana ɗaukaka gobenki, Ba zan iya denawa ba har sai in na dena numfashi a Duniya ko da kuwa za ki jefa ni cikin rijiyar azaba, ni kaina ina jin ba daɗi idan na ɓata miki rai sai dai bansan me yake damuna ba da na kasa denawa, ta yuwu ma na haukace ne!" Ya ƙarasa maganar ya na murmushin da ya bawa hawayen idonsa damar sakkowa. girgiza kai ta yi cikin sauri, bakinta na rawa ta ce "Abdul ba ka haukace ba amma akwai wata cutar da take damunka, ka roƙi Allah i yaye maka ita domin za ta illata rayuwarka, ni kuma ba za ka iya tsaya min ba Allah ne kaɗai abin jinginata shine ya ke shiga lamurana, Iyaye ko Ƴan uwa ba wanda zai iya tsayawa Aaminat bare kai Yaron Maƙota, ka cire wannan tunanin daga Zuciyarka Abdul." ta na kaiwa nan ta ratse ta kusa da shi cikin gudu-gudu sauri-sauri ta shige gidan su Siyama, tin a Soro ta fashe da kuka ta ƙarasa ta na yin kayanta Anti ta ce "Subhanallah meke faruwa haka Aameenat??" zama ta yi gami da cewa "Nima ban sani ba Anti, bansan meke damuna ba amma nasan Ƙaddarorina a rayuwa su na da yawa." Siyama ta fito daga ɗaki ta na gyara kallabinta, sai da ta zauna sannan ta ce "Haba Aameenat na gaya miki wannan kukan ya yi yawa wallahi, komai kuka komai kuka?? ki samawa kanki Ƴanci daga wannan koke koken don Allah, a Duniyar nan fa kowa ki ka gani da kalar damuwarsa kowa ya na yawo da Jarrabawarsa to idan ki na kuka ta yaya za ki iya fuskantar Jarrabawarki har ki cinyeta?, ki yi shiru don Allah." gyaɗa kai ta yi ta na ƙoƙarin tsaida kukan sai dai da ta goge Ƙwallar da wata ta zubo.
Salma ta ce IN ba COMMENT ba Posting🤷ðŸ¾â€â™€ï¸ðŸ¤·ðŸ¾â€â™€ï¸ðŸ¤·ðŸ¾â€â™€ï¸
© INDO CE Tare da AUTAR JARUMAI
[7/26, 2:46 PM] INDO: *AAMEENAT*
(Bazawara)
Littafin HaÉ—aka ne💪ðŸ¾
Ayeesha Abdulkareem
*INDO*
Daga ELEGANT ONLINE WRITER'S
Tare da
Salma Abdulkareem
*AUTAR JARUMAI*
Daga JARUMAI WRITER'S
Shafi 4
Bismillahirrahmanirrahim
"To in ba haka ba me ze sa ki ƙi Auren?"
"Allah Umma sa'a da ace zaku fahimce ni da zaku gane gaskiya" "ke dalla can jinake Abban ku kallum cikin nemo mi ki manema yake?" ta ƙarasa maganar tana tafiya ɗakin Mama.
"Yau kuma su Umma Sa'a ne a gidan namu?" "wallahi kuwa kin ganni ina su Fati da Umaima?" "suna É—aki inaga bacci suke" aikuwa gara su huta tunda ga me aiki nan Aaminat" Umma ce ta shigo É—akin da sallama suka amsa "Umma Sa'a sannu da zuwa ina wuni ya hanya?" "lafiya lau na sameku lafiya" Mama tayi zaram ta ce lafiya lau"
Umma ce ta ta shi ta nufi ɗan ƙaramin Falonsu firji ta buɗe ta ɗakko ruwa pure water ta zuba a faranti ta nufi ɗakin Mama da shi, "garuwa kisha" ta faɗa tana ajiye farantin a gaban Umma Sa'a.
Fati ce tashigo ɗakin ganin Umma sa'a yasa ta ɗan kyaɓe baki sannan tace "ina wuni" "lafiya lau ƴan mata masu tashe" suka yi dariya, Umaima tace "wallahi Umma Sa'a na daɗe ina son ki zo se gaki" "wai ina gari da Bazawarar ku? naji ta shuru kamar bata gidan ta na nan haka take kullum tana ɗaki"
tsaki Fati tayi tace "abin takaicin ma ta fiya ƙazanta" Mama ta muskuta gami da cewa "to kunga ta ina Aure ze zauna kowa ma ta Aura se ya sake ta dan kuwa mazan yanzu basa son ƙazamar mace"
haka suka ci gaba da fira akan wai Aaminat ita ke korar maneman ta acewar su me kuÉ—i take so.
Aaminat kuwa da ta gama wanke-wanken ta ga gidan kamar kango duk su na É—aki su na hira ta É—auki gyalenta ta fice zuwa gidan su Siyama.
Kamar daga sama ta ji Muryar Abdul ya na cewa "Ina zuwa YaYa Aaminat??" tsaki ta ja kafin ta ce "To ka aikeni ne??, kai ma ai abin tambaya ne me yasa yau ba ka je Kasuwa ba??" Ya ɗan shafa kai kafin ya ce "Ina da wani Case ne a Layin nan, wani kiwo ne da nake to kwana biyu banga abin da nake kiwon ba shine na tsaya jira ko sai da rana Rabo na zai rantse." ba ta ce komai ba ta ci gaba da tafiya, cikin sauri ya sha gabanta ta yi saurin ja da baya ta na wararo masa ido "Abdulkareem! wai don Allah ba ka gane ka shiga haƙƙina ne?? ba ka san ka na shiga rayuwata ba idan ka na yi min magana ka na katsalandan a cikin lamarina??" Murya ƙasaƙasa ya ce "Ki yi haƙuri YaYa Aameenat kinsan Zuciyar ɗan Adam kowacce da irin rauninta, da zan iya fita daga sabgarki da na yi tun kafin ki fara fusata da ni amma na kasa." ya ɗan tsagaita kafin ya ɗora da cewa "Ni hakan shine raunin tawa Zuciyar, ba na iya yi mata shamaki da shiga Gonarki, sai dai ki yi haƙuri da ni, yanzu ma tambayarki na ke son yi don kuwa naga kamar ba ki da lafiya." "Eh ba ni da lafiya ina ciwon kai ne, kuma na warke yanzu ba wata damuwa, ka bani hanya in wuce. "Zan ba ki hanya Aaminat amma sai na gama maganata, kin sha magani? ko kuma kin ga likita??" kamar za ta fashe da kuka ta ce "Abdulkareem Ciwon kaina ne, abin da bai shafeka ba ne wannan, idan na sha ba ka da asara idan ban sha ba baka da ita, me yasa?? me yasa ka ke son illata rayuwata ne Abdulkareem??, shin ba ɗaya daga cikin ƙannena na layin nan bane kai?? ka na tunanin akwai bambanci tsakaninka da su Bilal ne??" Zuciyarsa ta yi wani mugun rauni idanunsa su ka canja kala su ka cicciko da hawaye, cikin sanyi ya kalleta sannan ya ce "Tabbas ba ni da bambanci da su Bilal ni Namiji ne su ma Maza ne, kuma ba na ganin bambanci tsakanin ni da Anas da Umar Yayyenki, Aaminat ina son in tsayawa rayuwarki fiye da yadda Umar Zai tsaya miki, kar ki yi min mummumar fahimta, wallahi ko da sau ɗaya ban taɓa yin banzan tunani akanki ba, sai dai ina tunana ɗaukaka gobenki, Ba zan iya denawa ba har sai in na dena numfashi a Duniya ko da kuwa za ki jefa ni cikin rijiyar azaba, ni kaina ina jin ba daɗi idan na ɓata miki rai sai dai bansan me yake damuna ba da na kasa denawa, ta yuwu ma na haukace ne!" Ya ƙarasa maganar ya na murmushin da ya bawa hawayen idonsa damar sakkowa. girgiza kai ta yi cikin sauri, bakinta na rawa ta ce "Abdul ba ka haukace ba amma akwai wata cutar da take damunka, ka roƙi Allah i yaye maka ita domin za ta illata rayuwarka, ni kuma ba za ka iya tsaya min ba Allah ne kaɗai abin jinginata shine ya ke shiga lamurana, Iyaye ko Ƴan uwa ba wanda zai iya tsayawa Aaminat bare kai Yaron Maƙota, ka cire wannan tunanin daga Zuciyarka Abdul." ta na kaiwa nan ta ratse ta kusa da shi cikin gudu-gudu sauri-sauri ta shige gidan su Siyama, tin a Soro ta fashe da kuka ta ƙarasa ta na yin kayanta Anti ta ce "Subhanallah meke faruwa haka Aameenat??" zama ta yi gami da cewa "Nima ban sani ba Anti, bansan meke damuna ba amma nasan Ƙaddarorina a rayuwa su na da yawa." Siyama ta fito daga ɗaki ta na gyara kallabinta, sai da ta zauna sannan ta ce "Haba Aameenat na gaya miki wannan kukan ya yi yawa wallahi, komai kuka komai kuka?? ki samawa kanki Ƴanci daga wannan koke koken don Allah, a Duniyar nan fa kowa ki ka gani da kalar damuwarsa kowa ya na yawo da Jarrabawarsa to idan ki na kuka ta yaya za ki iya fuskantar Jarrabawarki har ki cinyeta?, ki yi shiru don Allah." gyaɗa kai ta yi ta na ƙoƙarin tsaida kukan sai dai da ta goge Ƙwallar da wata ta zubo.