Sashe 24
Yiwa Kai Part 1 Complete Hausa Novel · about 1 min read
na duba na ga har kiran ya katse, missed call sama da 10 na tarar na Maman Nasmah. Ban yi yunÆ™urin bin ta ba don na san ban da ishashshen katin da za mu yi doguwar magana. Wani kiran nata ne ya Æ™ara shigowa, tsayawa kawai na yi na Æ™ura wa wayar ido, zuciyata na kokwanton na É—aga ko kar na É—aga? Na bi shawarar Naja na fita daga group É—in na manta da su na ci gaba da rayuwata kamar da, ko kuma na ci gaba da zama a cikinsu da burin kasancewa kamar su ko ta halin yaya?........âœï¸