Sashe 15
Nana Khadija Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Nene ce da abba suke magana cikin fahimta da kauna irin ta da uwa hira suke dangane da dangin maihaifinsu Abbah dake can dan batta wasu su suna cikin halin rashi da talauci
Sabida haka Nene tace " yakama ta yaje can garin ya fitar da zakka acan
Sannan yatai makawa wa "yanda basu da sana,a da jari mai karfi
Abban yace "insha Allahu yanda kikace haka za'ayi Nene
Kallonsa tayi tace "yawwa sai magana tabiyu "
To Abban yace yana kara mayar da hankalinsa kan ta
In da Ali yake zaune ta kalla sannan tadawo da kallon ta gurin Abbah
Tace" maganar Aliyu ce da siyama wai me,aka tsaye ne yakamata ayi a gama inace ai ya gama karatun kuma yasamu Aiki yana da gurin zama ya cika cikakken namiji tunda yanzu inace she karunsa in banyi karya ba talatin da biyu ko"?
"Kwarai kuwa nene hakane"
Abbah yafada ya ce
"Wai ana jiran yarinyar kammala karatun n nata sai ayi"
"To meye laifi in anyi ai sai ta kammala a dakinta bana son ganin Ali babu iyali ganin duk abokanshi kowa da aure dai dai kune babu a cikinsu
Numfashi abban ya sauke yace "duk yadda kikace haka za,ayi zan samu dady Siyaman zamu tautauna akan maganar
"Yawwa ko da najii"
Nene tafada fuskarta cike da murmurshi
Shima Abban murmushi yace "ni nata 6a ganin me so kishiya ma Nene in bake ba" yafada yana kokarin tashi daga gurin da nufin zuwa gurin cin abinci
"Yo ai ta dole ce amma in tazo dole tazama gora ehee"!!
Dariya jameel yayi wanda yake zaune a gefen ta tundazu yana fama da waya
Yace" kewa zai iya kishi dake "?
Kallonsa tayi tace "kai ashe kana nan " tafada tare da kama ha6a
Dariya jameel yayi yace" ai kin soma makan cewa ne shiyasa kikasa ganin inan ko banan ,,
Filon kujera ta dauka taje famasa tace "sai dai in kai ne ka makance shakiyyi
Kasan masifar rashin ganin kuwa tafada tana hararasa"
Tashi jamel din yayi yana dariya yace" to ke wai ke me kike jira ne
Kikwantar d hankalin da idannunku zaki zaki mutu munanan munayi yimiki a du,a "
Harararsa tayi tace "dallah wuce kaban guri samo dari kawai baka da aiki sai na kwallo n kafa da faman latse latsa a waya"
Dariya jameel din yayi
Yanufi dannig din shima
Ummi kam tun lokacin da Abban ya tashi itama ta mike taje tahada mai abincinshi
To duk wannan abin Siyama da Na'ima suna zaune dan kasa kunne Siyaman tayi babu abinda bata jiba
Dadi kamar yakasheta tana ta shiwa Nene albarka ai in abin nan ya tabbata bazata taba mancewa da Nene ba a ta rihin rayuwara taba
Cikin kan kanin lokaci ta saki fuskarta tana ta jan Na'ima da zance
Girgiza kai kawai Na'ima tayi tana tausayawa Siyaman ganin irin wahalar da kanta datake a inda ba ,asan tanayi ba
Yin aure da wanda bai sonka akwai babban kalubale aciki amman ta lura Siyaman tayi nisa a halin da ake ciki yanzu duk wanda yace zai mata maganar tarabu da Ali sai sunyi kaca kace sabida bata ji bata gani
Ita dai fatanta Allah yahada kansu duk yadda take so Syama bakamar Ali ba tunda wata kusan tafi wata
Mikewa sukayi dukkaninsu suka nufi gurin cin abincin suka banda Nene sabida bakasafai take cin abinci a sama ba sakamkon ciwon kafa datake fama dashi
kujera suka hau gyara wa kuwa yana kokakarin zama
wani kallo ALi yabisu dashi yana ya mutsaya fuska as,usuel ya dauke kansa yama yar da han kalinsa kan abba wanda suke tattaunawa game da yanayin aikin shi
wayoyinshi da mukulin motorshi dake kan dannig din ya dauka yana kallon ummi wacce take kokarin sawa kuwa nashi abincin bayan ta kammala hadawa abbah nashi
cikin tsawa yakalli Na'ima yace "aikin me kikeyi ke da baza ki hadawa kowa nashi ba "
cikin sauri Na'ima ta ajiye wayar datake hannuta kan cin yar Siyama wacce take gefe sai faman kallon sa take kamar wata mayya
tana kokarin karbar ummi
ummin tace "jeki zamanki
nagama ai bakwasan aiki ko kadan sai san jiki da fama da waya ai kun kusa fara shiga khicin din da kan ku ato muga karyar san jiki " ummin tafada bayan tagama hadawa kuwa nashin
tsaki Ali yayi ya bar gurin aranshi yace shashashan yara kawai waye ma zaci abincinsu.
shi kam abba murmushi yayi bai ce komai ba yana mamakin Alin yadda yake da tsamtsami abin a jinshi yake tunda jininka ma baka barshi ba
ummi ma Nene ta hadawa nata takai mata har inda take
Nene kam sai sa mata albarka take
kai tsaye inda motorsa take yanu fa yana kokarin kiran faruk a waya
wayar na makale a kafadarsa yana kokarin bude motar
"hello" Ali yafada bayan yaji an dau wayar
"kana gida ne " yafada a karo na biyu
daga bangaran faruk din cikin shakiyanci yace " ya akai ne kai gwawro"?
banza Ali yayi mishi batare da ya saurari maganarshi ta farko ba
cikin dan bacin rai yace "kana gida ne" a karo na biyu
"ehman ina zani a irin wannan lokacin wannan yawon ai sai irin ku marasa mafadi " faruk din yafada yana sakin dariya kasa kasa sabida yasan halin yan kayansa
cikin bacin rai Ali yace " kai dai ka san abinda katsaya yi dan iska jarabbabe wallahi kabi musu da yarinya a hankali dan nafisa baza ta iya da jarabar ka ba " yafada yana faman huci
dariya faruk din yake yace " to meye ruwanka da iyalina matanka ko tawa
to wai ma da kake tambayar ina gida me zakayimin a wannan lokaci "?
"Ubanka zanzo in maka" Ali yafada yana kokarin kashe wayar sabida ya fuska ci rashin mutumcin furuk din ne motsa
yasan yana gida bazai fadama masa bane sai yai mai iskanci
sabida haka kai tsaye gidan faruk din yanufa
wajan tara da rabi ya isa gidan faruk din
motar shi ya kule ya fito yana kokarin kiran faruk din awaya
mai gadin gidan ne ya tashi.da sauri kunneshi makaleda redio yana sauraron tashar friedom redio cikin shirinsu na inda ranka
ya budewa AIi karamar kofar tunda ya fuskanci ba motar zai shiga da ita ba
sai faman washe baki yake
yace " oga Ali kaine a wannan daren"? kalonsa
Ali yayai yaga sai faman rawar jiki yake shi yana mamakin mutane da kwadayi da zubar da mutunci sabida ya saba yana bashi kudi shiyasa duk sanda yazo gidan faruk din kamar yai mai sujjada sabida tsabar rawar jiki
A nutse Ali yakalleshi yace "meye haka malam isiyaku kake ?
wannan bai dace ba ALLAH kadai shi muke bautawa mu dukanmu bawani dan ADAM ba sabida haka duk daya muke a gurin ubangiji daga yau kar ka kuma yimin irin wannan abin da kake min bana so ko kana so dani dakai mufada cikin fushin ubangiji ne"?
cikin sanyin jiki malam isiyaku yatashi daga gurfanan dayayi, gaban ALI kamar wani mai neman gafara yace "tuba nake ranka yadade insha ALLAHU baza a kuma ba"
Ali bai ce komai ba ya zira hannushi cikin aljihun jins din dake jikinshi ya fito da kudin ya bashi kamar yadda ya saba duk sanda yazo gidan faruk din hannun narawa malam isiyaku ya karba yana ta godiya "ALLAH ya biyama bukatunka na ALkairi Allah yabaka mace ta gari ALLAH ya azurtaka.da "yaya masu Albarka"
"Ameen Ameen " AIi yafada yana kokarin shiga gidan hannushi rike da wayarshi yana kokarin kiran faruk din a karo na biyu
ba zai iya shiga kai tsaye gidan ba duk da cewar gidan ba bakonshi bane ba to amma yasan halin Faruk bai da mutumchi zai iya takar Nafisa a ko ina ne ba damuwarshi bane
"kafito ina cikin gidan ka " Ali yafada bayan ya tabbatar da faruk din yadau wayar bai bari faruk din yace komai ba yakashe wayar
faruk di ne yafito yana kallon Ali cikin dan baciran rai yace "wannan wani sabon salo ne kuma "?
banza Ali yayi dashi kai tsaye cikin gidan ya nufa
bin bayansa faruk din yayi yace " bafa ka isa ba kazo har gidana kana cimin magani ba sai faman wani muzurai kake wa mutane da girma na da iyali na " faruk din yafada yana tarar gaban sa
wata dariya ce ta kama Ali amma sai ya share azuciyar sa yace wai da girmana da iyalina shi abinma dariya yabashi kamar ba yau yabar yawo clob clob ba dan yanzun ma abin yayi sanyi darajar aure
hararar faruk din yayi ya bige kafadarsa ya wuce yana dariya ciki ciki
sakin baki faruk din yayi yana bin shi da kallo yana mamakin karfin halinshi shi kowa sai ya gwada mai iko da mulki girgiza kai yayi yana dariya a ransa yace kaje can akwai inda zaka yi wannan mulki naka amma bani ba yafada yana bin bayan sa
tsayawa yayi dai dai kofar falon yana sosa kunnesa da mukulin motorsa idanunshi tsaye akan faruk da yake ta wo wa da murmushi akan fuskarshi yakalli faruk din yace "to mai iyali fara shiga kai min iso gurin uwarginnaka " yafada yana kanne masa ido daya dan yasan yagama kunna shi
bazan faruk din yayi mishi yana kokarin bude falon sannan yace "in kaga dama kar ka shigo dani nake maka iso cikin gidan "
dariya Ali yake yace "wallahi kabi ni ahankali in bahakaba in fasa kwai dan kasan zan iya wallahi"
da sauri faruk din ya tsaya yana gyara fuska yace " wai meye haka kai fa baka da mutumci kar ka rusamin bajat dina na yau mana wai ma meya kawo ka ne yanzu" faruk din yafada sai faman gyara tsayuwa yake dan yasan halin Ali
dariya Ali yake sosai ganin yadda faruk din yashiga taitayinsa kamar ba yanzu ya gama cika baki ba shi mai iyali.shi yana mamakin yadda wasu mazan suke rawar jiki akan mata shikam duk irin son daya kewa mace bazai iya wannan shirman ba
shiga falon .yayi bakin shi da sallama
Nafisa na cikin kujera a kwance jikinta sanye da kayan bacci masu kauri da hula a kanta da alama bata jin dadi
Sabida haka Nene tace " yakama ta yaje can garin ya fitar da zakka acan
Sannan yatai makawa wa "yanda basu da sana,a da jari mai karfi
Abban yace "insha Allahu yanda kikace haka za'ayi Nene
Kallonsa tayi tace "yawwa sai magana tabiyu "
To Abban yace yana kara mayar da hankalinsa kan ta
In da Ali yake zaune ta kalla sannan tadawo da kallon ta gurin Abbah
Tace" maganar Aliyu ce da siyama wai me,aka tsaye ne yakamata ayi a gama inace ai ya gama karatun kuma yasamu Aiki yana da gurin zama ya cika cikakken namiji tunda yanzu inace she karunsa in banyi karya ba talatin da biyu ko"?
"Kwarai kuwa nene hakane"
Abbah yafada ya ce
"Wai ana jiran yarinyar kammala karatun n nata sai ayi"
"To meye laifi in anyi ai sai ta kammala a dakinta bana son ganin Ali babu iyali ganin duk abokanshi kowa da aure dai dai kune babu a cikinsu
Numfashi abban ya sauke yace "duk yadda kikace haka za,ayi zan samu dady Siyaman zamu tautauna akan maganar
"Yawwa ko da najii"
Nene tafada fuskarta cike da murmurshi
Shima Abban murmushi yace "ni nata 6a ganin me so kishiya ma Nene in bake ba" yafada yana kokarin tashi daga gurin da nufin zuwa gurin cin abinci
"Yo ai ta dole ce amma in tazo dole tazama gora ehee"!!
Dariya jameel yayi wanda yake zaune a gefen ta tundazu yana fama da waya
Yace" kewa zai iya kishi dake "?
Kallonsa tayi tace "kai ashe kana nan " tafada tare da kama ha6a
Dariya jameel yayi yace" ai kin soma makan cewa ne shiyasa kikasa ganin inan ko banan ,,
Filon kujera ta dauka taje famasa tace "sai dai in kai ne ka makance shakiyyi
Kasan masifar rashin ganin kuwa tafada tana hararasa"
Tashi jamel din yayi yana dariya yace" to ke wai ke me kike jira ne
Kikwantar d hankalin da idannunku zaki zaki mutu munanan munayi yimiki a du,a "
Harararsa tayi tace "dallah wuce kaban guri samo dari kawai baka da aiki sai na kwallo n kafa da faman latse latsa a waya"
Dariya jameel din yayi
Yanufi dannig din shima
Ummi kam tun lokacin da Abban ya tashi itama ta mike taje tahada mai abincinshi
To duk wannan abin Siyama da Na'ima suna zaune dan kasa kunne Siyaman tayi babu abinda bata jiba
Dadi kamar yakasheta tana ta shiwa Nene albarka ai in abin nan ya tabbata bazata taba mancewa da Nene ba a ta rihin rayuwara taba
Cikin kan kanin lokaci ta saki fuskarta tana ta jan Na'ima da zance
Girgiza kai kawai Na'ima tayi tana tausayawa Siyaman ganin irin wahalar da kanta datake a inda ba ,asan tanayi ba
Yin aure da wanda bai sonka akwai babban kalubale aciki amman ta lura Siyaman tayi nisa a halin da ake ciki yanzu duk wanda yace zai mata maganar tarabu da Ali sai sunyi kaca kace sabida bata ji bata gani
Ita dai fatanta Allah yahada kansu duk yadda take so Syama bakamar Ali ba tunda wata kusan tafi wata
Mikewa sukayi dukkaninsu suka nufi gurin cin abincin suka banda Nene sabida bakasafai take cin abinci a sama ba sakamkon ciwon kafa datake fama dashi
kujera suka hau gyara wa kuwa yana kokakarin zama
wani kallo ALi yabisu dashi yana ya mutsaya fuska as,usuel ya dauke kansa yama yar da han kalinsa kan abba wanda suke tattaunawa game da yanayin aikin shi
wayoyinshi da mukulin motorshi dake kan dannig din ya dauka yana kallon ummi wacce take kokarin sawa kuwa nashi abincin bayan ta kammala hadawa abbah nashi
cikin tsawa yakalli Na'ima yace "aikin me kikeyi ke da baza ki hadawa kowa nashi ba "
cikin sauri Na'ima ta ajiye wayar datake hannuta kan cin yar Siyama wacce take gefe sai faman kallon sa take kamar wata mayya
tana kokarin karbar ummi
ummin tace "jeki zamanki
nagama ai bakwasan aiki ko kadan sai san jiki da fama da waya ai kun kusa fara shiga khicin din da kan ku ato muga karyar san jiki " ummin tafada bayan tagama hadawa kuwa nashin
tsaki Ali yayi ya bar gurin aranshi yace shashashan yara kawai waye ma zaci abincinsu.
shi kam abba murmushi yayi bai ce komai ba yana mamakin Alin yadda yake da tsamtsami abin a jinshi yake tunda jininka ma baka barshi ba
ummi ma Nene ta hadawa nata takai mata har inda take
Nene kam sai sa mata albarka take
kai tsaye inda motorsa take yanu fa yana kokarin kiran faruk a waya
wayar na makale a kafadarsa yana kokarin bude motar
"hello" Ali yafada bayan yaji an dau wayar
"kana gida ne " yafada a karo na biyu
daga bangaran faruk din cikin shakiyanci yace " ya akai ne kai gwawro"?
banza Ali yayi mishi batare da ya saurari maganarshi ta farko ba
cikin dan bacin rai yace "kana gida ne" a karo na biyu
"ehman ina zani a irin wannan lokacin wannan yawon ai sai irin ku marasa mafadi " faruk din yafada yana sakin dariya kasa kasa sabida yasan halin yan kayansa
cikin bacin rai Ali yace " kai dai ka san abinda katsaya yi dan iska jarabbabe wallahi kabi musu da yarinya a hankali dan nafisa baza ta iya da jarabar ka ba " yafada yana faman huci
dariya faruk din yake yace " to meye ruwanka da iyalina matanka ko tawa
to wai ma da kake tambayar ina gida me zakayimin a wannan lokaci "?
"Ubanka zanzo in maka" Ali yafada yana kokarin kashe wayar sabida ya fuska ci rashin mutumcin furuk din ne motsa
yasan yana gida bazai fadama masa bane sai yai mai iskanci
sabida haka kai tsaye gidan faruk din yanufa
wajan tara da rabi ya isa gidan faruk din
motar shi ya kule ya fito yana kokarin kiran faruk din awaya
mai gadin gidan ne ya tashi.da sauri kunneshi makaleda redio yana sauraron tashar friedom redio cikin shirinsu na inda ranka
ya budewa AIi karamar kofar tunda ya fuskanci ba motar zai shiga da ita ba
sai faman washe baki yake
yace " oga Ali kaine a wannan daren"? kalonsa
Ali yayai yaga sai faman rawar jiki yake shi yana mamakin mutane da kwadayi da zubar da mutunci sabida ya saba yana bashi kudi shiyasa duk sanda yazo gidan faruk din kamar yai mai sujjada sabida tsabar rawar jiki
A nutse Ali yakalleshi yace "meye haka malam isiyaku kake ?
wannan bai dace ba ALLAH kadai shi muke bautawa mu dukanmu bawani dan ADAM ba sabida haka duk daya muke a gurin ubangiji daga yau kar ka kuma yimin irin wannan abin da kake min bana so ko kana so dani dakai mufada cikin fushin ubangiji ne"?
cikin sanyin jiki malam isiyaku yatashi daga gurfanan dayayi, gaban ALI kamar wani mai neman gafara yace "tuba nake ranka yadade insha ALLAHU baza a kuma ba"
Ali bai ce komai ba ya zira hannushi cikin aljihun jins din dake jikinshi ya fito da kudin ya bashi kamar yadda ya saba duk sanda yazo gidan faruk din hannun narawa malam isiyaku ya karba yana ta godiya "ALLAH ya biyama bukatunka na ALkairi Allah yabaka mace ta gari ALLAH ya azurtaka.da "yaya masu Albarka"
"Ameen Ameen " AIi yafada yana kokarin shiga gidan hannushi rike da wayarshi yana kokarin kiran faruk din a karo na biyu
ba zai iya shiga kai tsaye gidan ba duk da cewar gidan ba bakonshi bane ba to amma yasan halin Faruk bai da mutumchi zai iya takar Nafisa a ko ina ne ba damuwarshi bane
"kafito ina cikin gidan ka " Ali yafada bayan ya tabbatar da faruk din yadau wayar bai bari faruk din yace komai ba yakashe wayar
faruk di ne yafito yana kallon Ali cikin dan baciran rai yace "wannan wani sabon salo ne kuma "?
banza Ali yayi dashi kai tsaye cikin gidan ya nufa
bin bayansa faruk din yayi yace " bafa ka isa ba kazo har gidana kana cimin magani ba sai faman wani muzurai kake wa mutane da girma na da iyali na " faruk din yafada yana tarar gaban sa
wata dariya ce ta kama Ali amma sai ya share azuciyar sa yace wai da girmana da iyalina shi abinma dariya yabashi kamar ba yau yabar yawo clob clob ba dan yanzun ma abin yayi sanyi darajar aure
hararar faruk din yayi ya bige kafadarsa ya wuce yana dariya ciki ciki
sakin baki faruk din yayi yana bin shi da kallo yana mamakin karfin halinshi shi kowa sai ya gwada mai iko da mulki girgiza kai yayi yana dariya a ransa yace kaje can akwai inda zaka yi wannan mulki naka amma bani ba yafada yana bin bayan sa
tsayawa yayi dai dai kofar falon yana sosa kunnesa da mukulin motorsa idanunshi tsaye akan faruk da yake ta wo wa da murmushi akan fuskarshi yakalli faruk din yace "to mai iyali fara shiga kai min iso gurin uwarginnaka " yafada yana kanne masa ido daya dan yasan yagama kunna shi
bazan faruk din yayi mishi yana kokarin bude falon sannan yace "in kaga dama kar ka shigo dani nake maka iso cikin gidan "
dariya Ali yake yace "wallahi kabi ni ahankali in bahakaba in fasa kwai dan kasan zan iya wallahi"
da sauri faruk din ya tsaya yana gyara fuska yace " wai meye haka kai fa baka da mutumci kar ka rusamin bajat dina na yau mana wai ma meya kawo ka ne yanzu" faruk din yafada sai faman gyara tsayuwa yake dan yasan halin Ali
dariya Ali yake sosai ganin yadda faruk din yashiga taitayinsa kamar ba yanzu ya gama cika baki ba shi mai iyali.shi yana mamakin yadda wasu mazan suke rawar jiki akan mata shikam duk irin son daya kewa mace bazai iya wannan shirman ba
shiga falon .yayi bakin shi da sallama
Nafisa na cikin kujera a kwance jikinta sanye da kayan bacci masu kauri da hula a kanta da alama bata jin dadi