Sashe 14
Nana Khadija Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Dija tana zaune kan hannun kujerar da jameel yake zaune sai faman nuna mata hotona yake a wayarsa a cewarsa "yan matansa ne ita kam dija so take ya bata wayar yaki ya bata tana bala'in son babbar waya kasan cewar ta nene karama ce ,, bata da game masu yawa shiyasa duk inda taga waya sai tace abata tayi game
Sallama siyama tayi bayan tashiga falon
Ummin ce ta, amsa tace "Aa
Siyama kece da wannan daran " ? "eh wallahi ummi " siyama tafada yayin da ta ke kokarin zama a kusa da Na'ima
Dariya Nene tayi tace "au biyo sawo kikayi sabida kinga yaki zuwa ko"?
"To duk abinki nice dai ta karfen sai na ga damar barinsa yaje ehe"!
Dariya siyama tayi cikin kissa tace " dama wace ce ni inja da uwar gidan Aliyu ai nima sai yadda kikayi dani"
Nene tace" eh "yar nema abaki ba ai nasan zuciyarki tananan tana zafi na hana shi zuwa"
Dariya Na'ima tayi tace "me ya Ali zai yi da ke da kai duk fur fura ai shi sai yarinya sabon jini"
Cikin kissa siyama tace "ai fur fura bai wace wani yayi mana"
Hararar Na'ma Nene tayi tace " ke kuma waya sa dake"?
"Sai ansa dani " Na'ima tafada tana dariya
Dariya Siyama tayi tace" babu ruwanki sistar wannan abinda ya shafi kishiya d kishiya ne ",
Ita kam umma tana zaune tana mamakin siyama da,ita da budewar idon ta gata a zaune ko kunya bata ji ta ke wannan abin lailai zamani wasu yaran basu d kunya,,
Siyama takali ummi tana sinqe kai wai ita nan kunya tace " bamu gaisaba bama Ummi ina yini"?
"Lafiya kalau siyama ya momy n taki "?
"Wallahi tanan nan kalau tace ma a gaisheki wai kwana biyu ba ko haduba"
"Ai kam dai ai momy taki ce bata da kirki ba ta ziyara"
Dariya siyaman tayi idanonta akan jameel
Tace" kai na karfe abun ma babu magana"
Kallon ta jameel yayi
Ya tabe baki yace "ni dake waye zai gaisar da wani iyi"?
"Kai ne" Siyaman tafada tana murmushi domin dai tasan tun tuni jameel baya kaunar ya ga tazo gidan ya dinga harararta kenan in ba,ita ce ta kulashi ko za,a shekara bazai mata magana ba
Yace "zaki dade a gun kenan in dai ni kike jira na gaisheki"
Itama bata ce komai ba a fili acikin zuciyarta kuwa tace zakaci ubanka kai ma
Nayi lis dinka a black book tun da dan adawa ne kai ma
Kallon dija tayi wacce take zaune kamar ta shige jikin jameel din
Tace "ummi kunyi ba kuwane "?
"Dija ce fa ta nene baki gane taba?
"La,a wallahi bangane ta ba kinsan bantaba ganinta a fili ba sai hotonta na sani
Haba shiyasa na ga kamar tana yanayi d ya Ali"
Kallonta dija tayi aranta tace amman wannan kin cucuni ni ce ma nake kama da wacan mutumin tab dijam Allah ya isa wallahi
Fada ranta tanayi tana murmuda baki
Fa,iza dake zaune itama hankalinta nakan tv wani series ake yi a mbc tana bala,in son kallo itakam shiyasa suke yawan fada da ya Ali
Kallon gefen da siyaman take tace "aunt Siyama ina wuni "
Cikin washe baki siyama nta amsa "lafiya lau Fa',iza ya karatu"?
"Alhmdulilh "Fa'iza tafada ta juya ta ciga ba da kallonta domin dai ita gaisuwa ce kawai take hadata da siyaman
Abbah ne tare da Aliyu suka shigo
Cikin sallama kai tsaye Ali teble yanufa bayan ya gama karewa musu kallo fuska a dage
Shikam abbah Kai tsaye gurin Nene ya nufa ya zauna kujerar dake kusa da ita
Kusa dashi Fa'iza tadawo ta zauna kamar zata shige jikinshi shima abban jawo ta jikinshi yayi
Idon shi yana kan Nene yace ' naga kamar akwai magana a bakin ki " yafada bayan ya kuma gai da ita
Kallonsa tayi tace "kwarai kuwa kafin ta rufe bakinta Siyama ce ta sakko daga kan kujera tace "abbah ina yini"
Kallon gun abban yayi yace "a,a Siyama kece yaushe kika zo gidan?"
Yafada bayan ya amsa mata gaisuwar da fuska a sake
"Wallahi ban jima da zuwa ba Abbah"
"Hakane bakajin tsoron fitar dare ko
Dady n naki yanan kika fito yanzu"?
"A,a abba momy CE tace nazo kawai"
Abbah bai CE komai ba sabida ya Riga yagama fahimtar irin son da Siyaman takewa Ali wannan fitowar ma domin shi tayi mybe tasamu labarin ya dawo garin
Ummi kam mikewa tayi ta nu fi dinnnig din dan tasan zaman da Ali yai abinci yake son abashi kamar wani yaro maganar ma bazai ba
Yana zaune fuskarshi babu yabo ba fallasa
Ummin takaraso gun
Sakin fuska yayi yace "my ummi me kika girka ne "? yafada yana gyara zamansa sosai
"Zaka gani yanzu ai"
Wayarshi dake hannushi ya ,ajiye kan teble din yace "ok "
"Ummu Allah ya jamin da ranki ya karamiki lafia Ameen"
"Ameen " ummin tace tana kokarin zuba mishi abinci wata lafiyar yiyar jolof ce ta macoroni wacce akai mata mis da dankalin turawa taji bushanshan kifi hade da kayan lambu sai kamshi ne ya ke tashi
"Wow my ummi wannan wane irin abinci ne "? ya fada yana da murmushi a fuskarshi ummi CE kawai take ganin murmushin sa sai ko abokanshi shima ba sosai ba sai Nene shi itakam ai in ta tabka wani abin har dariya yake sosai
"Bakin ka zai gayama ko wane irin abinci ne " ummin tafada tana kokarin tura mai plete din bayan ta hada mai lemonshi na fama da take masa ko wane kwanan duniya,,
"Yawwa son dan haka take kiranshi sabida alkunya tace "akwai maganar da za muyi"
Kafin ta rufe bakinta Siiyama ce ta karaso gun cikin kwarkwasa da iyayi ta ce " laa ummi dakin bari na zo na hada mai abinci bana so ki wahala " tafada cike da kissa
Gabanta sai faman faduwa yake tana tunanin.irin kalan dizgin da Alin zai mata
Ummi n itama cikin wayewar kai tace "ai laifin ki ne kina ganin zamanshi a gun baki taso kin bashi abincin ba ko'
Sabida tagama fahimtar yariyanyar makirar yarinyar ce me halin uwarta sabida azahiri za a nuna a nasanka a badini kaman abin bahaka abin yake bah irin su sunanan da yawa a duniyar nan Allah karabamu da masu fuska biyu ameen
"Aikam dai " siyaman tafada tana dan murmushi yayin da take kokarin zama kan daya daga kujerun zaman cin abincin
Barin gun ummi tayi a zuciyarta tace "ai Ali ne a gabanki yarinya dai dake ne in banda rashin zuciya irn nawasu mutane mutumin da akewa wannan abin bazai gane kora da hali ake masa ba amman sabida tsabar naci anki ganewa
Ita dama ba wani son abin take ba sabida tasan halin mahaifiyar yarinyar "yar bin malamai CE da bokaye "yan tsubbu ita tsoronta kar aje a sabauta mata danta
Dan ma Alin a tsaye yake gurin tsare jikinsa to amman sihiri waye bazai Ciba tunda yaci fiyayyan halinta Allah dai ya tsare ya kare tafada a ranta yayin da take barin gun
Ali kam abincinshi yake ci kamar bai san da wata hallita a zaune a gun ba
Cikin rawar baki siyama tace " ya Ali anyini lafiya "
Shiru yayi bai amsaba sai data kuma mai mai tawa sannan ya dago kai yana dan ya mutse fuska as,useul yace "lafiya kalau ya cigaba da cin abin cinshi
"Andawo lafiya ya hanya"?
Bai ce komai ba sai kallonta da yayi akaro na Biyu
Fuskarshi shade yace "wannan wace irin Shiga ce a jinki " ?yafada yana nuna sai tin kirjinta da suka bultso ta saman rigar ta da cokalin da yake hannusa
Dadi ne Yakama Siyama sabida haka sai ta kuma gan tsaro kirjin cikin fari da ido tace " laa ! ya Ali me shigata tayi domin kai fa nayi"
Kallonta yake yana balla mata harara fuska a mutukar murtuke
Yace" tashi daga nan stupid haka zan aurekin kina fito da sasan jikinki don rashin mutumchi da sunan kwalliya usseles kawai "
Cikin tsawa yace " ba dake na ke ba dan uwarki , wuce kibani guri ni zaki zo kina nuwa wannan abin naki" yafada yana kara kallon kirjin nata a karo na uku
Cikin rawar jiki Siyaman ta mike daga gun har tana yin tuntube da kujerar bayanta
A ranta kuwa tana kam ba ba irin rashin mutunci Ali
Wai wannan abin yana nufi kirjin ta bai birge shiba yanda take ji da abinta amma Allah ya isa wallahi tafada lokacin da take Barin gun
Da kallo suka bi Siyama
jameel sai kunshe dariya yake a zuciyar sa yana cewa Allah shi kara
Samun guri tayi gefen Na'ima ta zauna tana cika tana batsewa
Da kallo Na'ima ta bita ganin yanayin Siyama murmushi tayi cikin magana kasa kasa tace "ya akai ne mutuniyar "tafada cike da zolayar ta domin dai sun dan ji irin dizgi da Ali nya tabka mata
Basawar wa siyaman tayi tace "normal "
To itama Na'ima ba tace komai ba ta cigaba da danne danne nen ta a waya aranta tace in tayi wari maji
Dija ta koma inda Fa'iza take zaune itama ta zauna kusa da ita
Cikin magana kasa kasa tace "wai wannan wacece ne"?
Tafada tana kallon gefen da siyaman take zaune
Kallon gurin Fa'iza tayi itama tace " aunt Siyama kike nufi"?
"Eh mana" Dija ta fada tana ta be bakinta
"Budurwa ya Ali CE ita. Zai aura karatu zata karasa sai ayi bikin"
Kallon inda Siyaman take zaune dijan tayi
Tab dijam ta hadu da jaraba ita tarasa wazata aura sai shi cab
To ai shima ba wani sonta yake ba ita ce ke son sa Abbanmu kuma yace ita zaura sabida "yar gidan amininsa ce fa,izan tafada tana hararar dijan
Tabe baki dijan tayi tace aikuwa dai naga tana sonsa yana mata wulakanci watakila in ya auretan ya dinga dukanta tafada cike d yarinta
Ai y Ali baya duka shi ko laifi kayimishi
Karkarinshi rankwashi ko yasaka daga hannu ko tsallen kwado
Tabe baki dijan tayi idanta akan siyaman tana mamakin wai son ya Ali take ita tausayima take bata
Sallama siyama tayi bayan tashiga falon
Ummin ce ta, amsa tace "Aa
Siyama kece da wannan daran " ? "eh wallahi ummi " siyama tafada yayin da ta ke kokarin zama a kusa da Na'ima
Dariya Nene tayi tace "au biyo sawo kikayi sabida kinga yaki zuwa ko"?
"To duk abinki nice dai ta karfen sai na ga damar barinsa yaje ehe"!
Dariya siyama tayi cikin kissa tace " dama wace ce ni inja da uwar gidan Aliyu ai nima sai yadda kikayi dani"
Nene tace" eh "yar nema abaki ba ai nasan zuciyarki tananan tana zafi na hana shi zuwa"
Dariya Na'ima tayi tace "me ya Ali zai yi da ke da kai duk fur fura ai shi sai yarinya sabon jini"
Cikin kissa siyama tace "ai fur fura bai wace wani yayi mana"
Hararar Na'ma Nene tayi tace " ke kuma waya sa dake"?
"Sai ansa dani " Na'ima tafada tana dariya
Dariya Siyama tayi tace" babu ruwanki sistar wannan abinda ya shafi kishiya d kishiya ne ",
Ita kam umma tana zaune tana mamakin siyama da,ita da budewar idon ta gata a zaune ko kunya bata ji ta ke wannan abin lailai zamani wasu yaran basu d kunya,,
Siyama takali ummi tana sinqe kai wai ita nan kunya tace " bamu gaisaba bama Ummi ina yini"?
"Lafiya kalau siyama ya momy n taki "?
"Wallahi tanan nan kalau tace ma a gaisheki wai kwana biyu ba ko haduba"
"Ai kam dai ai momy taki ce bata da kirki ba ta ziyara"
Dariya siyaman tayi idanonta akan jameel
Tace" kai na karfe abun ma babu magana"
Kallon ta jameel yayi
Ya tabe baki yace "ni dake waye zai gaisar da wani iyi"?
"Kai ne" Siyaman tafada tana murmushi domin dai tasan tun tuni jameel baya kaunar ya ga tazo gidan ya dinga harararta kenan in ba,ita ce ta kulashi ko za,a shekara bazai mata magana ba
Yace "zaki dade a gun kenan in dai ni kike jira na gaisheki"
Itama bata ce komai ba a fili acikin zuciyarta kuwa tace zakaci ubanka kai ma
Nayi lis dinka a black book tun da dan adawa ne kai ma
Kallon dija tayi wacce take zaune kamar ta shige jikin jameel din
Tace "ummi kunyi ba kuwane "?
"Dija ce fa ta nene baki gane taba?
"La,a wallahi bangane ta ba kinsan bantaba ganinta a fili ba sai hotonta na sani
Haba shiyasa na ga kamar tana yanayi d ya Ali"
Kallonta dija tayi aranta tace amman wannan kin cucuni ni ce ma nake kama da wacan mutumin tab dijam Allah ya isa wallahi
Fada ranta tanayi tana murmuda baki
Fa,iza dake zaune itama hankalinta nakan tv wani series ake yi a mbc tana bala,in son kallo itakam shiyasa suke yawan fada da ya Ali
Kallon gefen da siyaman take tace "aunt Siyama ina wuni "
Cikin washe baki siyama nta amsa "lafiya lau Fa',iza ya karatu"?
"Alhmdulilh "Fa'iza tafada ta juya ta ciga ba da kallonta domin dai ita gaisuwa ce kawai take hadata da siyaman
Abbah ne tare da Aliyu suka shigo
Cikin sallama kai tsaye Ali teble yanufa bayan ya gama karewa musu kallo fuska a dage
Shikam abbah Kai tsaye gurin Nene ya nufa ya zauna kujerar dake kusa da ita
Kusa dashi Fa'iza tadawo ta zauna kamar zata shige jikinshi shima abban jawo ta jikinshi yayi
Idon shi yana kan Nene yace ' naga kamar akwai magana a bakin ki " yafada bayan ya kuma gai da ita
Kallonsa tayi tace "kwarai kuwa kafin ta rufe bakinta Siyama ce ta sakko daga kan kujera tace "abbah ina yini"
Kallon gun abban yayi yace "a,a Siyama kece yaushe kika zo gidan?"
Yafada bayan ya amsa mata gaisuwar da fuska a sake
"Wallahi ban jima da zuwa ba Abbah"
"Hakane bakajin tsoron fitar dare ko
Dady n naki yanan kika fito yanzu"?
"A,a abba momy CE tace nazo kawai"
Abbah bai CE komai ba sabida ya Riga yagama fahimtar irin son da Siyaman takewa Ali wannan fitowar ma domin shi tayi mybe tasamu labarin ya dawo garin
Ummi kam mikewa tayi ta nu fi dinnnig din dan tasan zaman da Ali yai abinci yake son abashi kamar wani yaro maganar ma bazai ba
Yana zaune fuskarshi babu yabo ba fallasa
Ummin takaraso gun
Sakin fuska yayi yace "my ummi me kika girka ne "? yafada yana gyara zamansa sosai
"Zaka gani yanzu ai"
Wayarshi dake hannushi ya ,ajiye kan teble din yace "ok "
"Ummu Allah ya jamin da ranki ya karamiki lafia Ameen"
"Ameen " ummin tace tana kokarin zuba mishi abinci wata lafiyar yiyar jolof ce ta macoroni wacce akai mata mis da dankalin turawa taji bushanshan kifi hade da kayan lambu sai kamshi ne ya ke tashi
"Wow my ummi wannan wane irin abinci ne "? ya fada yana da murmushi a fuskarshi ummi CE kawai take ganin murmushin sa sai ko abokanshi shima ba sosai ba sai Nene shi itakam ai in ta tabka wani abin har dariya yake sosai
"Bakin ka zai gayama ko wane irin abinci ne " ummin tafada tana kokarin tura mai plete din bayan ta hada mai lemonshi na fama da take masa ko wane kwanan duniya,,
"Yawwa son dan haka take kiranshi sabida alkunya tace "akwai maganar da za muyi"
Kafin ta rufe bakinta Siiyama ce ta karaso gun cikin kwarkwasa da iyayi ta ce " laa ummi dakin bari na zo na hada mai abinci bana so ki wahala " tafada cike da kissa
Gabanta sai faman faduwa yake tana tunanin.irin kalan dizgin da Alin zai mata
Ummi n itama cikin wayewar kai tace "ai laifin ki ne kina ganin zamanshi a gun baki taso kin bashi abincin ba ko'
Sabida tagama fahimtar yariyanyar makirar yarinyar ce me halin uwarta sabida azahiri za a nuna a nasanka a badini kaman abin bahaka abin yake bah irin su sunanan da yawa a duniyar nan Allah karabamu da masu fuska biyu ameen
"Aikam dai " siyaman tafada tana dan murmushi yayin da take kokarin zama kan daya daga kujerun zaman cin abincin
Barin gun ummi tayi a zuciyarta tace "ai Ali ne a gabanki yarinya dai dake ne in banda rashin zuciya irn nawasu mutane mutumin da akewa wannan abin bazai gane kora da hali ake masa ba amman sabida tsabar naci anki ganewa
Ita dama ba wani son abin take ba sabida tasan halin mahaifiyar yarinyar "yar bin malamai CE da bokaye "yan tsubbu ita tsoronta kar aje a sabauta mata danta
Dan ma Alin a tsaye yake gurin tsare jikinsa to amman sihiri waye bazai Ciba tunda yaci fiyayyan halinta Allah dai ya tsare ya kare tafada a ranta yayin da take barin gun
Ali kam abincinshi yake ci kamar bai san da wata hallita a zaune a gun ba
Cikin rawar baki siyama tace " ya Ali anyini lafiya "
Shiru yayi bai amsaba sai data kuma mai mai tawa sannan ya dago kai yana dan ya mutse fuska as,useul yace "lafiya kalau ya cigaba da cin abin cinshi
"Andawo lafiya ya hanya"?
Bai ce komai ba sai kallonta da yayi akaro na Biyu
Fuskarshi shade yace "wannan wace irin Shiga ce a jinki " ?yafada yana nuna sai tin kirjinta da suka bultso ta saman rigar ta da cokalin da yake hannusa
Dadi ne Yakama Siyama sabida haka sai ta kuma gan tsaro kirjin cikin fari da ido tace " laa ! ya Ali me shigata tayi domin kai fa nayi"
Kallonta yake yana balla mata harara fuska a mutukar murtuke
Yace" tashi daga nan stupid haka zan aurekin kina fito da sasan jikinki don rashin mutumchi da sunan kwalliya usseles kawai "
Cikin tsawa yace " ba dake na ke ba dan uwarki , wuce kibani guri ni zaki zo kina nuwa wannan abin naki" yafada yana kara kallon kirjin nata a karo na uku
Cikin rawar jiki Siyaman ta mike daga gun har tana yin tuntube da kujerar bayanta
A ranta kuwa tana kam ba ba irin rashin mutunci Ali
Wai wannan abin yana nufi kirjin ta bai birge shiba yanda take ji da abinta amma Allah ya isa wallahi tafada lokacin da take Barin gun
Da kallo suka bi Siyama
jameel sai kunshe dariya yake a zuciyar sa yana cewa Allah shi kara
Samun guri tayi gefen Na'ima ta zauna tana cika tana batsewa
Da kallo Na'ima ta bita ganin yanayin Siyama murmushi tayi cikin magana kasa kasa tace "ya akai ne mutuniyar "tafada cike da zolayar ta domin dai sun dan ji irin dizgi da Ali nya tabka mata
Basawar wa siyaman tayi tace "normal "
To itama Na'ima ba tace komai ba ta cigaba da danne danne nen ta a waya aranta tace in tayi wari maji
Dija ta koma inda Fa'iza take zaune itama ta zauna kusa da ita
Cikin magana kasa kasa tace "wai wannan wacece ne"?
Tafada tana kallon gefen da siyaman take zaune
Kallon gurin Fa'iza tayi itama tace " aunt Siyama kike nufi"?
"Eh mana" Dija ta fada tana ta be bakinta
"Budurwa ya Ali CE ita. Zai aura karatu zata karasa sai ayi bikin"
Kallon inda Siyaman take zaune dijan tayi
Tab dijam ta hadu da jaraba ita tarasa wazata aura sai shi cab
To ai shima ba wani sonta yake ba ita ce ke son sa Abbanmu kuma yace ita zaura sabida "yar gidan amininsa ce fa,izan tafada tana hararar dijan
Tabe baki dijan tayi tace aikuwa dai naga tana sonsa yana mata wulakanci watakila in ya auretan ya dinga dukanta tafada cike d yarinta
Ai y Ali baya duka shi ko laifi kayimishi
Karkarinshi rankwashi ko yasaka daga hannu ko tsallen kwado
Tabe baki dijan tayi idanta akan siyaman tana mamakin wai son ya Ali take ita tausayima take bata