Sashe 64
Moon Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Dafe kansa yay sbd yadda yake feeding yatsarsa har tsakiyar kansa yake jin abun, da sauri da sauri kuma ya shiga fesar da iska daga cikin bakinsa.
Gaba ɗaya jijiyoyin kansa sun fito sunyi raɗa raɗa a saman kansa, cikin zafin nama kuma ya zare yatsarsa daga cikin bakinta, tare da shigewa mota ya shiga fesar da iska daga cikin bakinsa bai tsaya jiran wani abu ba yaja motar da gudu yabar wajan ba ki ɗaya, zubewa tayi a wajan ta shiga rera kuka iya kar ƙarfinta, jin an dafa ta yasa ta juya wanda ta gani tsaye a kanta yasa ta saki wani kuka mai taɓa zuciya, shi ne dai ya dawo inda take durƙoshe har ya huce yaji bazai iya ba shiyasa ya nemi excuse wajan m.k yay parking motarsa ya fito, tunda ya tawo gareta yaji gabansa na faɗuwa har ya iso inda take durƙoshe tana kuka kasa ce mata komai yay sai dafa shoulders ɗinta da yay.
Kallon kallo aka shigayi tsakanin Moon da Imam, ajjiyar zuciya ya sauke a hankali kuma yace "who are you? Who is that Dad are you talking about?" Moon ji tayi kamar ta sume a wajan domin sai yau ta taɓa jin maganar sa, jikinta ne ya ɗauki rawa ta kasa tsayawa waje guda sbd ruɗu da fargaba, lura da hakan yasa a sanyaye ya miƙa hannunsa tare da zare glass ɗin idanunta jajayen ƙwayar idanunta ya ƙurawa ido kamar mai na zarta wani abu daga gare ta, cikin Muryar kuka ta kama hannunsa tace "Please you'll my Dad pls" kamar bazai magana sai kuma yace "ok! Okey stop cry" girgiza kai tayi tace "pls go with me ka tafi dani wajanka" kallon motar dake tawowa wajansu yay yace "Enough, kije gida zuwa gobe" da sauri tace "zaka dawo?" Shima yace "why not?" Yatsarta ta miƙa masa tace "promise" hannunta yabi da kallo musamman Ring ɗin hannunta, da sauri ya dafe kansa yana faɗin "promise" yana faɗin hakan ya juya ya nufi wajan motar domin yasan m.k ce ta gaji ta jira ta biyosa, ganinta mazaunin driver yasa ya shiga seat ɗin gaba batai masa magana ba yaja motar suka bar wajan.Yasmin ce ta kalli yayan nata tace "bro yaushe zaka dawo gida da zama ne,wlh gidan ba daɗi tun bayan rasuwar Daddy, ga Umma kullum bata sakewa" mug ɗin hannunsa ya ajjiye yace "don't worry soon komai zai zo ƙarshe" tace "Allah yasa" Kallonta yay yace "baki gayamin furniture ɗin da kikeso ba, na kusa barin ƙasar kuma sai gaf da bikin ki zan dawo" dry tai tace "kai bro duk wanda ka zaɓa yayi but color ɗin ya kasance ash and milk" jinjina kai yay yace "ok". Karatu ya ɗauki zafi babu laifi ta saki ranta sbd suna ɗan gaisawa da Imam, gefe guda kuma ana zuwar mata daga gida, gidansu m.k duk an santa tashin hankali ta ɗaya da taji wai Mai kama da Dad ɗinta shine zai auri m.k takan shiga ɗaki tai ta kuka ita ɗaya,wani lokacin ma har mutananta su tashi ita ɗaya zatai ta bige bige harta dawo dai-dai, sunyi Exam ɗin frist samister result ya fita yadda take so, haka masa second samister komai yay mata dai-dai, a lokacin ta ƙara buɗewa sosai fiye da da, farinta da asalin kyanta na fulani sun fito,ga diri mai ɗaukan hankali ta zama kamar wata labarabiya, abu guda ke damunta wanda yake ɗan zata rama shine Dad ɗinta komai take cikin dauriya take yinsa.
After 7mnt.
Tana zaune riƙe da system ɗinta a hannu daga ita sai 3gauter da vest dake weekend ne bata zuwa makaranta, wayar hannunta ce ta ɗauki ƙara Kallonta dake zuwa ga number ganin number ƙasar ce yasa tai ta mmki, har wayar ta gama ringing tana zaune tana kallon wayar, wani kiran ne ya ƙara shigowa a hankali ta answering call ɗin tare da saita bluetooth ɗin kunanta, cikin ƙaramar muryarta tace "Assalam alaika/ki" daga can ɓangaren aka sauke ajjiyar zcy kana akai shiru kamar ba za'ai magana ba sai kuma akace "uhm" number ta ƙara dubawa taga dai Tabbas ta ƙasar ce can ta kuma cewa "Hello!" Ƙara sauke ajjiyar zuciya akai da ƙarfi sai kuma aka katse kiran, kasa ci gaba da abinda take tayi hakan yasa ta kwanta lamo zuciyarta cike da tunani bacci yay gaba da ita. The next day ya kama Sunday tana zaune a parlour hannunta riƙe da mug tana speeding tea sanye take da riga half body ta tufke gashinta wanda ya tsaya har bayanta, wayarta ce ta fara ƙara da sauri ta duba sbd tana tunanin ko m.k ce domin sunyi zata so anjima, again number ta gani ta ƙasar sharewa tayi har kiran ya katse a kira na wajan uku ta ɗaga, Ajjiyar zuciya ya sauke yace "na kusa mutuwa cutie, sarautar sai a kaina kuma zata tashi sbd Allah?" Kwaɓe fuska tayi tace "Yaa Faizak" murmusawa yay yace "en matan Yaaya" tace "wannan number b" dry yay mata yace "Malama come and open the door" ware manyan idanunta tayi tace "Serious?" Shiru yay sai kuma yace "kedai buɗe" miƙewa tayi gaba ɗaya ta manta da kayan dake jikin ta rabon da taga wani nata harta manta, wayar tana maƙale a kunanta ta isa wajan ƙofar ta buɗe tsaye ya ganshi a doorway kafin yay mgna tai saurin bashi side hug tace "wlcm Yaa" Kallonta ya shigayi frm head to toe yana mmkin yadda lokaci ɗaya ta ƙara buɗewa ta zama babbar mace, gsky Allah yay halitta a nan ga wani beautiful shape mai ɗaukan hankali,boms ɗinta kan kamar zasu tsaga riga su fito, haka nan waist ɗinta yay mahaukacin buɗewa,ganin kallon da yake mata yasa tai saurin Juyawa tare da ɗaukan hijab ta sanya a saman jikinta, lokacin data juya kusan mutuwar tsaye Faizak yay domin bai tsammaci tsarin halittar ta ya kai haka ba, sauke numfashi yay kafin ya ƙarasa shiga cikin parlour'n, a saman sofa ya zauna yana lankwasa ƙafafuwansa like Prince did, a hankali tace "Evening Yaah" hular kansa ya zame kaɗan sumar kan ta bai yana yace "Evening, how are you cutie?" Kanta a ƙasa tace "Allahamdulillah!" Yace "wunya na keji fa" dry tasu kamata tace "Yaah! Yaushe kazo ne har kake jin wunya" shima dryar yake yace "ban wani daɗe ba,daman wunyar tun a gida na kwaso ta" "wajanwa kazo?" Kallonta yay yaga da gaske dai tambayarsa take "Amayarta nazo zaɓawa kayan ɗaki da lefe" shiru tai bata ƙara mgna ba, sai shine yace "yanzu a sama min abu nacin ko kizo muje Restaurant" miƙewa tayi tana ɗan haɗe fuska ba tare kuma da tace komai ba ta shige kitchen, babu wani jimawa ta haɗa masa fried indomie with fish sai lemo, zama yay a ƙasan carpet ya fara ci a hankali, turo baki tayi ta shiga buga ƙafa tana faɗin "Yaah nifa?" Yace "kaji fa? Keda akazo gidanki meye dan kinyi abinci sai kinci" turo baki tayi ta shiga kwaɓe fuska zatai kuka yace "ohhh ni ɗan gidan Abbana sakko to" da sauri ta sauka ƙasa tare dayin bisimillah ta fara ci da yatsunta guda huɗu, Kallonta Faizak yay yace "why hannu?" Lumshe idanunta tayi sbd tunawa da abubuwa da tayi tace "Haka Dad ɗina ya kuyan shima haka yake" shiru yay mata domin ya fahimci wanne Dad ɗin take nufi,a haka suka gama cin abinci sukai shira har magrib yana nan sannan yay mata sallama ya nufi hotel ɗin daya sauka. Washegari kamar yadda yace ya shirya cikin manyan kaya masu kyau kasancewar yau Monday yasa kai tsaye ya nufi cikin makarantar zama yay har ta gama second lecture ɗinta suka fito tare da m.k suna tafe suna shira kusan rabin shirar m.k ce keyinta,tun daga nesa yake kallonta harta ƙarasu wajansa tace "wlcm" m.k tafe "mrng Yayanmu" idanunsa akan Moon yace "ykk?" Tace "Allahamdulillah!" Miƙewa yay yace "Am coming" ya faɗa yana nufar cikin motar da yazo,bayan tafiyarsa suka koma ƙasan wata ƙaramar bishiya mai kyau suka zauna, abu ne ya faɗo mata aka kai tsaye kuma ya shige cikin rigar ta, da sauri ta miƙe tsaye tana karkaɗa rigar jikinta, da gaske taji abu yana binta a dai-dai kuma lokacin motar Imam tai parking da dukkan muryarta ta shiga ƙwala masa kira "Dad!! Dad!! Dad!!" Gaban sane ya faɗi sai ya kejin kamar an taɓa masa irin wannan kiran a baya,da sauri ya buɗe motar ya fito yana nufar inda suke jakar hannunta ta saki ta nufi wajan da gudu,kansa ya shiga girgiza mata musamman da yaga kallon da m.k take masa ga kuma mutanan da suke wajan, tana zuwa wajansa ta faɗa jikinsa dukkan jikinta rawa yake lokacin abun dake mata yawo har ya zo ƙirjinta.
*Show me some love to pay my book SIRRIN MU it's 300 via 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616 ga Æ´an Niger suyi mgn ta nan 84506476, kada ki bari ayi babu ke za kiji yadda uwa take son É—an CIKINTA🙇ðŸ»â€â™€ï¸?*
Gaba ɗaya jijiyoyin kansa sun fito sunyi raɗa raɗa a saman kansa, cikin zafin nama kuma ya zare yatsarsa daga cikin bakinta, tare da shigewa mota ya shiga fesar da iska daga cikin bakinsa bai tsaya jiran wani abu ba yaja motar da gudu yabar wajan ba ki ɗaya, zubewa tayi a wajan ta shiga rera kuka iya kar ƙarfinta, jin an dafa ta yasa ta juya wanda ta gani tsaye a kanta yasa ta saki wani kuka mai taɓa zuciya, shi ne dai ya dawo inda take durƙoshe har ya huce yaji bazai iya ba shiyasa ya nemi excuse wajan m.k yay parking motarsa ya fito, tunda ya tawo gareta yaji gabansa na faɗuwa har ya iso inda take durƙoshe tana kuka kasa ce mata komai yay sai dafa shoulders ɗinta da yay.
Kallon kallo aka shigayi tsakanin Moon da Imam, ajjiyar zuciya ya sauke a hankali kuma yace "who are you? Who is that Dad are you talking about?" Moon ji tayi kamar ta sume a wajan domin sai yau ta taɓa jin maganar sa, jikinta ne ya ɗauki rawa ta kasa tsayawa waje guda sbd ruɗu da fargaba, lura da hakan yasa a sanyaye ya miƙa hannunsa tare da zare glass ɗin idanunta jajayen ƙwayar idanunta ya ƙurawa ido kamar mai na zarta wani abu daga gare ta, cikin Muryar kuka ta kama hannunsa tace "Please you'll my Dad pls" kamar bazai magana sai kuma yace "ok! Okey stop cry" girgiza kai tayi tace "pls go with me ka tafi dani wajanka" kallon motar dake tawowa wajansu yay yace "Enough, kije gida zuwa gobe" da sauri tace "zaka dawo?" Shima yace "why not?" Yatsarta ta miƙa masa tace "promise" hannunta yabi da kallo musamman Ring ɗin hannunta, da sauri ya dafe kansa yana faɗin "promise" yana faɗin hakan ya juya ya nufi wajan motar domin yasan m.k ce ta gaji ta jira ta biyosa, ganinta mazaunin driver yasa ya shiga seat ɗin gaba batai masa magana ba yaja motar suka bar wajan.Yasmin ce ta kalli yayan nata tace "bro yaushe zaka dawo gida da zama ne,wlh gidan ba daɗi tun bayan rasuwar Daddy, ga Umma kullum bata sakewa" mug ɗin hannunsa ya ajjiye yace "don't worry soon komai zai zo ƙarshe" tace "Allah yasa" Kallonta yay yace "baki gayamin furniture ɗin da kikeso ba, na kusa barin ƙasar kuma sai gaf da bikin ki zan dawo" dry tai tace "kai bro duk wanda ka zaɓa yayi but color ɗin ya kasance ash and milk" jinjina kai yay yace "ok". Karatu ya ɗauki zafi babu laifi ta saki ranta sbd suna ɗan gaisawa da Imam, gefe guda kuma ana zuwar mata daga gida, gidansu m.k duk an santa tashin hankali ta ɗaya da taji wai Mai kama da Dad ɗinta shine zai auri m.k takan shiga ɗaki tai ta kuka ita ɗaya,wani lokacin ma har mutananta su tashi ita ɗaya zatai ta bige bige harta dawo dai-dai, sunyi Exam ɗin frist samister result ya fita yadda take so, haka masa second samister komai yay mata dai-dai, a lokacin ta ƙara buɗewa sosai fiye da da, farinta da asalin kyanta na fulani sun fito,ga diri mai ɗaukan hankali ta zama kamar wata labarabiya, abu guda ke damunta wanda yake ɗan zata rama shine Dad ɗinta komai take cikin dauriya take yinsa.
After 7mnt.
Tana zaune riƙe da system ɗinta a hannu daga ita sai 3gauter da vest dake weekend ne bata zuwa makaranta, wayar hannunta ce ta ɗauki ƙara Kallonta dake zuwa ga number ganin number ƙasar ce yasa tai ta mmki, har wayar ta gama ringing tana zaune tana kallon wayar, wani kiran ne ya ƙara shigowa a hankali ta answering call ɗin tare da saita bluetooth ɗin kunanta, cikin ƙaramar muryarta tace "Assalam alaika/ki" daga can ɓangaren aka sauke ajjiyar zcy kana akai shiru kamar ba za'ai magana ba sai kuma akace "uhm" number ta ƙara dubawa taga dai Tabbas ta ƙasar ce can ta kuma cewa "Hello!" Ƙara sauke ajjiyar zuciya akai da ƙarfi sai kuma aka katse kiran, kasa ci gaba da abinda take tayi hakan yasa ta kwanta lamo zuciyarta cike da tunani bacci yay gaba da ita. The next day ya kama Sunday tana zaune a parlour hannunta riƙe da mug tana speeding tea sanye take da riga half body ta tufke gashinta wanda ya tsaya har bayanta, wayarta ce ta fara ƙara da sauri ta duba sbd tana tunanin ko m.k ce domin sunyi zata so anjima, again number ta gani ta ƙasar sharewa tayi har kiran ya katse a kira na wajan uku ta ɗaga, Ajjiyar zuciya ya sauke yace "na kusa mutuwa cutie, sarautar sai a kaina kuma zata tashi sbd Allah?" Kwaɓe fuska tayi tace "Yaa Faizak" murmusawa yay yace "en matan Yaaya" tace "wannan number b" dry yay mata yace "Malama come and open the door" ware manyan idanunta tayi tace "Serious?" Shiru yay sai kuma yace "kedai buɗe" miƙewa tayi gaba ɗaya ta manta da kayan dake jikin ta rabon da taga wani nata harta manta, wayar tana maƙale a kunanta ta isa wajan ƙofar ta buɗe tsaye ya ganshi a doorway kafin yay mgna tai saurin bashi side hug tace "wlcm Yaa" Kallonta ya shigayi frm head to toe yana mmkin yadda lokaci ɗaya ta ƙara buɗewa ta zama babbar mace, gsky Allah yay halitta a nan ga wani beautiful shape mai ɗaukan hankali,boms ɗinta kan kamar zasu tsaga riga su fito, haka nan waist ɗinta yay mahaukacin buɗewa,ganin kallon da yake mata yasa tai saurin Juyawa tare da ɗaukan hijab ta sanya a saman jikinta, lokacin data juya kusan mutuwar tsaye Faizak yay domin bai tsammaci tsarin halittar ta ya kai haka ba, sauke numfashi yay kafin ya ƙarasa shiga cikin parlour'n, a saman sofa ya zauna yana lankwasa ƙafafuwansa like Prince did, a hankali tace "Evening Yaah" hular kansa ya zame kaɗan sumar kan ta bai yana yace "Evening, how are you cutie?" Kanta a ƙasa tace "Allahamdulillah!" Yace "wunya na keji fa" dry tasu kamata tace "Yaah! Yaushe kazo ne har kake jin wunya" shima dryar yake yace "ban wani daɗe ba,daman wunyar tun a gida na kwaso ta" "wajanwa kazo?" Kallonta yay yaga da gaske dai tambayarsa take "Amayarta nazo zaɓawa kayan ɗaki da lefe" shiru tai bata ƙara mgna ba, sai shine yace "yanzu a sama min abu nacin ko kizo muje Restaurant" miƙewa tayi tana ɗan haɗe fuska ba tare kuma da tace komai ba ta shige kitchen, babu wani jimawa ta haɗa masa fried indomie with fish sai lemo, zama yay a ƙasan carpet ya fara ci a hankali, turo baki tayi ta shiga buga ƙafa tana faɗin "Yaah nifa?" Yace "kaji fa? Keda akazo gidanki meye dan kinyi abinci sai kinci" turo baki tayi ta shiga kwaɓe fuska zatai kuka yace "ohhh ni ɗan gidan Abbana sakko to" da sauri ta sauka ƙasa tare dayin bisimillah ta fara ci da yatsunta guda huɗu, Kallonta Faizak yay yace "why hannu?" Lumshe idanunta tayi sbd tunawa da abubuwa da tayi tace "Haka Dad ɗina ya kuyan shima haka yake" shiru yay mata domin ya fahimci wanne Dad ɗin take nufi,a haka suka gama cin abinci sukai shira har magrib yana nan sannan yay mata sallama ya nufi hotel ɗin daya sauka. Washegari kamar yadda yace ya shirya cikin manyan kaya masu kyau kasancewar yau Monday yasa kai tsaye ya nufi cikin makarantar zama yay har ta gama second lecture ɗinta suka fito tare da m.k suna tafe suna shira kusan rabin shirar m.k ce keyinta,tun daga nesa yake kallonta harta ƙarasu wajansa tace "wlcm" m.k tafe "mrng Yayanmu" idanunsa akan Moon yace "ykk?" Tace "Allahamdulillah!" Miƙewa yay yace "Am coming" ya faɗa yana nufar cikin motar da yazo,bayan tafiyarsa suka koma ƙasan wata ƙaramar bishiya mai kyau suka zauna, abu ne ya faɗo mata aka kai tsaye kuma ya shige cikin rigar ta, da sauri ta miƙe tsaye tana karkaɗa rigar jikinta, da gaske taji abu yana binta a dai-dai kuma lokacin motar Imam tai parking da dukkan muryarta ta shiga ƙwala masa kira "Dad!! Dad!! Dad!!" Gaban sane ya faɗi sai ya kejin kamar an taɓa masa irin wannan kiran a baya,da sauri ya buɗe motar ya fito yana nufar inda suke jakar hannunta ta saki ta nufi wajan da gudu,kansa ya shiga girgiza mata musamman da yaga kallon da m.k take masa ga kuma mutanan da suke wajan, tana zuwa wajansa ta faɗa jikinsa dukkan jikinta rawa yake lokacin abun dake mata yawo har ya zo ƙirjinta.
*Show me some love to pay my book SIRRIN MU it's 300 via 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616 ga Æ´an Niger suyi mgn ta nan 84506476, kada ki bari ayi babu ke za kiji yadda uwa take son É—an CIKINTA🙇ðŸ»â€â™€ï¸?*