Sashe 37
Moon Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
10:00 Moon suka fita breakfast kitchen area suka nufa suna zuwa kowa yaja kujera ya zauna,kamar restaurant haka wajan yake daga can ciki whethers nan suna ta aikinsu,suna zama kowa ya nuna pass ɗinsa aka shiga kawo masu breakfast,tea with bread sai arish da kuma dankali,kallon abincin kawai Moon take amma a zahira tunani ne fal ranta kusan duk subjects ɗin da akai masu ta ɗauke su a kanta amma Brain ɗinta ta kasa manta abinda ya faru da ita a cikin mosque gani take kamar ta karya al'ƙawarin Dad dinti, Amira ce ta kalleta tace "wannan fa wata rayuwar kika shigo daban,zata koya maki zama da mutane da kuma iya mu'amala,sai kuma ta koya maki sanin Mutanan ƙwarai,ba lalle ki fahimci abinda zan faɗa maki ba amma boarding school rayuwar ce mai zaman kanta,ki gode Allah private school ne babu takura babu punishment ba sai takurar senior ke ba noma zaki ba,ba mopping zakiyi ba,hatta wanki bake zaki ba,su kuma senior saiki nemi tsari dasu, nasan da wahala ace baki san addu'ar neman tsari ba da kuma addu'ar gujewa abokan gaba,dan ina da tabbacin baza su barki ba" tunda Amira ta fara magana Moon ke kallonta Murmushin ƙarfin hali kawai tayi mata tare da faɗin "Thank you" tana faɗin hakan ta fara shan tea ɗin kaɗan taci arish ɗin kana ta shanye one bottle water mai sanyi,suna gamawa suka koma class suka ƙarasa sauran subjects ɗin daya rage masu a ranar, misalin 1:00 suka fito daga cikin class kowa ya koma room ɗinsa a coner suka rabu da Amira take faɗin "saura kuyi late a mosque" murmushu suke mata gaba ɗaya kana suka shige coner su,a gajiye Moon ta faɗa saman bed ɗin ta tana sauke numfashi,dry Feenerh tayi mata tace "wa yaga ba sabun ba" shiru Moon tai mata,a hankali taja idanunta ta lumshe kalaman Dad ɗinta na dawo mata cikin ƙwaƙwalwa, murmushi ta saki lokacin da take shafa necklaces ɗin daya sanya mata,ganin tana kwance har Feenerh tayi wanka ta fito yasa da sauri itama ta zare uniform ɗin jikinta ta sanya Babban hijab wanda ya sauka har ƙasanta,kayan kuma ta ɗauka ta sanya su cikin wardrobe ɗinta, sharp-sharp tayi wanka tare da ɗaura alwala ta fito daga cikin bathroom ɗin,tana fitowa ta samu Feenerh harta sanya kayan islamiyya, shiryawa tayi ta sanya uniform ɗin ta mai ruwan ƙwai sosai sukai mata ƙyau wannan hijab ɗin nasu yana da ɗan tsayi ba kamar wancan ba,bata ɗauki komai sbd kayan karatun nasu yana wajan Ya mu'alim kai tsaye mosque suka nufa a can suka samu Amira tana ta gyara cikin masallacin,bayan sunyi Sallah suka nufi danning hall,a nan sukai lunch suka huce Area class a hanya suka hangi Sumy ita da Yasmin gaban Moon ne ya faɗi da sauri da shiga faɗin.
*_ اللهم إنا نجعلك ÙÙŠ Ù†ØÙˆØ±Ù‡â€Ù…Ø? ونعوذ بك من شرورهâ€Ù…_*
_(Yaa Allah! Muna sanya ka a gabansu,kuma muna neman tsarinka daga sharrace-sharracensu)._
Tunda Sumy ta hango ta shiga lumshe idanunta tare da fitar da numfashi, haɗe rai sosai Moon tayi tare gyara tafiyarta,cikin nutsuwa suke tafiya su duka ukun Moon, Feenerh,Amira har suka ƙarasu inda su Yasmin suke ba tare da sun kallesu ba su ɗan durƙosa alamar gaisuwa ganin haka yasa Moon ta ɗan durƙosa kaɗan, da sauri Sumy ta miƙe tace "Daughter how are you?" Ba tare data kalleta ba tace "fine" murmushi Sumy tayi tare da sanya hannu cikin aljanunta ta ɗauko wata big chocolate tace "look! I got chocolate for you" girgiza kai Moon tayi tace "No! thank you" haɗe rai Sumy tayi tace "take it,and keep it for you" kallonta Moon tayi tun daga sama har ƙasa babu laifi tana da ƙyau amma rabin Moon bata kama ba Musamman yadda Moon take garin jiki nan da wani lokaci tsaf zata fita komai, cikin wata lafiyayyiyar muryar ta tace "thanks for the love of care, And please Anty stay away for me please" da mmki Sumy take kallon Moon kafin tai magana Yasmin ta ƙarasu wajan ta ɗauke Moon da wani lafiyayyan mari,kafi ta kalli su Amira tace "wlh wlh I'm warning you by mistake kukace wannan yarinyar tana wajanmu sai na farfasa maku jiki kun gane ai"tana faɗin hakan ta fara jan hannu Moon har zuwa coner su, Feenerh kowa kuka ta saki da ƙyar Amira ta lallaɓa ta tare da bata tabbacin in sha Allah she will be safe, Ƙofar room ɗin suka rufe da sauri Sumy ta nufi wajan Moon wacce tai tsaye tana kallonsu amma ƙasan zuciyarta wata faɗuwar gaba ce,basu tsaya jiran wani abu ba Yasmin ta hankaɗa Moon saman bed tare da kama hannunta ta ɗaure a jikin bed ɗin ita kanta sai da ta lumshe idanunta tare da faɗin "Wow! Baby dama kibar min ita" harara Sumy ta watsa mata ba tare da tace komai ba ta faɗa kan Moon ta haɗe bakinsu ta shiga iskanci da ita abindai very bad.
_(is that true har yanzu aƙwai wanann problems ɗin? And koma dai babu i want to use it sbd masu aikata hakan, alrdy kusan book ɗin yana magana akan abubuwan da suke faruwa a society namu, wahala for understanding me)_
Niger, tun ranar da Deen yakai Moon makaranta ko gida bai koma ba ya hau jirgi ya nufi Niger,tunda yaje bai tsinana uban komai ba, miskilancin sa ya kuma ƙaruwa fiye da baya, Musamman da yaga en matan Niger ɗin nada shegen kallo,bashi da wani aiki sai tunanin Lolly ɗinsa, sai dai tym to tym yana jin gabansa na faɗuwa ga yawan mafarkan da yake da Lolly hakan ya ƙara hai far masa da fargaba ya zama wani very weak, ko abincin kirki baya iya ci sai dai yay ta sanya cigarette a cikinsa kuma yasha Cork,sai yaji abun yay masa yawa zai ta Sallah cikin dare,shi dai tunda yaje NIGER ɗin ko hanyar da zai sai dashi da en matan bai yi ba bare a saka ran zai kawo su kamar yadda su Oga Taju suka tsara masa,daman tun ranar zuwansa Damus ya kirasa cikin tashin hankali yake shaida masa Moon ta ɓace ba'a ganta ba,shiru yay masa sai da Damus ya kuma faɗin "hello! Are there?" Fesar da numfashi yay kafin kuma ya ware bakinsa yace "to ubanka zance maka?dallah kada ka sake kirana duk wahalar da nayi ta tashi a banza ko?"yana faɗin hakan ya kashe kiran.
Kwanci tashi yau Moon ta kammala primary school a yau zasu shiga Jss 1 amma sunce jumping za su yi mata sukaita Jss 3 sai kawai ta zana jarabawar tafiya ss, bayan anty assembly pice principal ne ya fara Magana "muna da sabbin coupes da suka zo makarantar mu, muna fatan zaku basu haɗin kai kamar Yadda kuka saba" gaba ɗaya students ɗin suka amsa da "we'll sir" a haka kowa ya nufi class ɗinsu, Moon ita aka bawa head grill a class ɗinsu duk da ta tunana bata so, shiru class ɗin yay kowa yana duba littafansa ita ɗaya ce a gaba tana sanye da siririn farin medical ɗin ta wanda ya ƙara yi mata ƙyau sbd girman data fara, lumshe idanunta tayi rabonta da Dad ɗinta harta manta kullum sai tayi kuka ga sleepless da take samun kanta ciki, ƙamshin parfume ɗin da taji yasa ta ƙara lumshe idanunta kafin ta ware su akan wanda yake shigowa idanunsu ne ya sarƙe cikin na juna,fari ne shi tass yana da ɗan ƙiba ba sosai ba bashi da makusa ko kaɗan, idanunta ta ɗauke tare da sauke ajjiyar zuciya,cikin class ɗin ya shigo ya fara kallon kowa harya sauke idanunsa akan Moon ɗauke kai yay kafin a hankali yay gyaran murya yace "Maimunatou Aliyou M.A.D where are you?" Gaba ɗaya students ɗin suka kalli Moon ita kam kanta a ƙasa jin anyi masa shiru yasa ya ɗan ware manyan idanunsa yace "where are you?" Kanta a ƙasa tana wasa da yatsun hannunta tace "I'm here" ware idanunsa ya ƙarayi kafin yazu daf da ita yace "kene head grill but baki san aikinki na kiran teacher ba?" Shiru tai masa ita gaba ɗaya ma ta manta da wani kiran malam,ka faɗa ya ɗaga yace "anyway I'm FAIZAK ALIYOU AL'AMIN" da sauri Moon ta kallesa jin sun haɗa sunan Dad ɗaya,cikin ƙwarewa yasa kowa ya fara gabatar da kansa har yazu kan Moon,a sanyaye ta fara magana tunda ta fara magana yake kallonta yana lumshe idanunsa,haka ya fara yi masu subject ɗin English bayan ya kammala ya fita daga cikin class, Moon na class aka kirata akace mata tana da visitor wani tsalle tayi tare da rungome wata mai suna Shatuu da gudu ta fice daga class ɗin,tazu dai-dai jikin wata bishiya wani ƙaton ƙadangare ya faɗu mata akai,ihu tayi tare da ƙanƙame jikinta,da sauri Faizak dake nufar office ɗin ta ya ƙarasu inda take tsaye,kuka ta sanya masa haka yasa ya ɗan ji tausayinta a hankali ya kama hijab ɗin ta tare da fiscike ƙadangaren daga cikinta,cikin rashin Sa'a ya fiscike hadda hijab ɗinta,da sauri ta rufe ƙirjinta shi kuma ya lumshe idanunsa,horn sukaji an danna masu daga can bayansu kallonta dakai wajan idanunta ne ya sauka akan Dr Farouk yana sanye cikin milk ɗin shadda mai ƙyau,da hannu yay mata alamar tazu, taɓe baki Faizak yay tare da cilla mata hijab ɗin ta,a sanyaye ta saka hijab ɗin ta nufi wajan Farouk,tana gab da ƙarasawa wajansa taji anyi gyaran murya a gefenta,da sauri ta juya tsaye ta gansa sanye da wata black ɗin suit sai red half covert shoe ya sumar kansa ta sauka har wuyansa wata kuma ta rufe masa gefen fuskarsa,ya sanya farin bluetooth a kunansa yay wani masifar ƙyau ga wani fari daya ƙara tare da faɗi bakinta na rawa tace "Da....Dad..na"sai kuma ta juya ta kalli Farouk da Faizak taga duk kallonta suke juyawa tayi ta kalli Dad ɗinta wanda shima yana tsaye yana kallonta da rikitattun idanunsa mai makon taje garesa sai kawai ta durƙoshe a wajan tare da rushewa da kuka...
_😂😂😂 team Deen# Team Farouk# team Faizak# billahi kusan nai maku ƙoƙarin typing ko? To tabbas idan ba'a ƙyauta tamin wajan COMMENT da share ba bansan mene za kuyi min ba wallahi, share share share fisabilillahi_
*_ اللهم إنا نجعلك ÙÙŠ Ù†ØÙˆØ±Ù‡â€Ù…Ø? ونعوذ بك من شرورهâ€Ù…_*
_(Yaa Allah! Muna sanya ka a gabansu,kuma muna neman tsarinka daga sharrace-sharracensu)._
Tunda Sumy ta hango ta shiga lumshe idanunta tare da fitar da numfashi, haɗe rai sosai Moon tayi tare gyara tafiyarta,cikin nutsuwa suke tafiya su duka ukun Moon, Feenerh,Amira har suka ƙarasu inda su Yasmin suke ba tare da sun kallesu ba su ɗan durƙosa alamar gaisuwa ganin haka yasa Moon ta ɗan durƙosa kaɗan, da sauri Sumy ta miƙe tace "Daughter how are you?" Ba tare data kalleta ba tace "fine" murmushi Sumy tayi tare da sanya hannu cikin aljanunta ta ɗauko wata big chocolate tace "look! I got chocolate for you" girgiza kai Moon tayi tace "No! thank you" haɗe rai Sumy tayi tace "take it,and keep it for you" kallonta Moon tayi tun daga sama har ƙasa babu laifi tana da ƙyau amma rabin Moon bata kama ba Musamman yadda Moon take garin jiki nan da wani lokaci tsaf zata fita komai, cikin wata lafiyayyiyar muryar ta tace "thanks for the love of care, And please Anty stay away for me please" da mmki Sumy take kallon Moon kafin tai magana Yasmin ta ƙarasu wajan ta ɗauke Moon da wani lafiyayyan mari,kafi ta kalli su Amira tace "wlh wlh I'm warning you by mistake kukace wannan yarinyar tana wajanmu sai na farfasa maku jiki kun gane ai"tana faɗin hakan ta fara jan hannu Moon har zuwa coner su, Feenerh kowa kuka ta saki da ƙyar Amira ta lallaɓa ta tare da bata tabbacin in sha Allah she will be safe, Ƙofar room ɗin suka rufe da sauri Sumy ta nufi wajan Moon wacce tai tsaye tana kallonsu amma ƙasan zuciyarta wata faɗuwar gaba ce,basu tsaya jiran wani abu ba Yasmin ta hankaɗa Moon saman bed tare da kama hannunta ta ɗaure a jikin bed ɗin ita kanta sai da ta lumshe idanunta tare da faɗin "Wow! Baby dama kibar min ita" harara Sumy ta watsa mata ba tare da tace komai ba ta faɗa kan Moon ta haɗe bakinsu ta shiga iskanci da ita abindai very bad.
_(is that true har yanzu aƙwai wanann problems ɗin? And koma dai babu i want to use it sbd masu aikata hakan, alrdy kusan book ɗin yana magana akan abubuwan da suke faruwa a society namu, wahala for understanding me)_
Niger, tun ranar da Deen yakai Moon makaranta ko gida bai koma ba ya hau jirgi ya nufi Niger,tunda yaje bai tsinana uban komai ba, miskilancin sa ya kuma ƙaruwa fiye da baya, Musamman da yaga en matan Niger ɗin nada shegen kallo,bashi da wani aiki sai tunanin Lolly ɗinsa, sai dai tym to tym yana jin gabansa na faɗuwa ga yawan mafarkan da yake da Lolly hakan ya ƙara hai far masa da fargaba ya zama wani very weak, ko abincin kirki baya iya ci sai dai yay ta sanya cigarette a cikinsa kuma yasha Cork,sai yaji abun yay masa yawa zai ta Sallah cikin dare,shi dai tunda yaje NIGER ɗin ko hanyar da zai sai dashi da en matan bai yi ba bare a saka ran zai kawo su kamar yadda su Oga Taju suka tsara masa,daman tun ranar zuwansa Damus ya kirasa cikin tashin hankali yake shaida masa Moon ta ɓace ba'a ganta ba,shiru yay masa sai da Damus ya kuma faɗin "hello! Are there?" Fesar da numfashi yay kafin kuma ya ware bakinsa yace "to ubanka zance maka?dallah kada ka sake kirana duk wahalar da nayi ta tashi a banza ko?"yana faɗin hakan ya kashe kiran.
Kwanci tashi yau Moon ta kammala primary school a yau zasu shiga Jss 1 amma sunce jumping za su yi mata sukaita Jss 3 sai kawai ta zana jarabawar tafiya ss, bayan anty assembly pice principal ne ya fara Magana "muna da sabbin coupes da suka zo makarantar mu, muna fatan zaku basu haɗin kai kamar Yadda kuka saba" gaba ɗaya students ɗin suka amsa da "we'll sir" a haka kowa ya nufi class ɗinsu, Moon ita aka bawa head grill a class ɗinsu duk da ta tunana bata so, shiru class ɗin yay kowa yana duba littafansa ita ɗaya ce a gaba tana sanye da siririn farin medical ɗin ta wanda ya ƙara yi mata ƙyau sbd girman data fara, lumshe idanunta tayi rabonta da Dad ɗinta harta manta kullum sai tayi kuka ga sleepless da take samun kanta ciki, ƙamshin parfume ɗin da taji yasa ta ƙara lumshe idanunta kafin ta ware su akan wanda yake shigowa idanunsu ne ya sarƙe cikin na juna,fari ne shi tass yana da ɗan ƙiba ba sosai ba bashi da makusa ko kaɗan, idanunta ta ɗauke tare da sauke ajjiyar zuciya,cikin class ɗin ya shigo ya fara kallon kowa harya sauke idanunsa akan Moon ɗauke kai yay kafin a hankali yay gyaran murya yace "Maimunatou Aliyou M.A.D where are you?" Gaba ɗaya students ɗin suka kalli Moon ita kam kanta a ƙasa jin anyi masa shiru yasa ya ɗan ware manyan idanunsa yace "where are you?" Kanta a ƙasa tana wasa da yatsun hannunta tace "I'm here" ware idanunsa ya ƙarayi kafin yazu daf da ita yace "kene head grill but baki san aikinki na kiran teacher ba?" Shiru tai masa ita gaba ɗaya ma ta manta da wani kiran malam,ka faɗa ya ɗaga yace "anyway I'm FAIZAK ALIYOU AL'AMIN" da sauri Moon ta kallesa jin sun haɗa sunan Dad ɗaya,cikin ƙwarewa yasa kowa ya fara gabatar da kansa har yazu kan Moon,a sanyaye ta fara magana tunda ta fara magana yake kallonta yana lumshe idanunsa,haka ya fara yi masu subject ɗin English bayan ya kammala ya fita daga cikin class, Moon na class aka kirata akace mata tana da visitor wani tsalle tayi tare da rungome wata mai suna Shatuu da gudu ta fice daga class ɗin,tazu dai-dai jikin wata bishiya wani ƙaton ƙadangare ya faɗu mata akai,ihu tayi tare da ƙanƙame jikinta,da sauri Faizak dake nufar office ɗin ta ya ƙarasu inda take tsaye,kuka ta sanya masa haka yasa ya ɗan ji tausayinta a hankali ya kama hijab ɗin ta tare da fiscike ƙadangaren daga cikinta,cikin rashin Sa'a ya fiscike hadda hijab ɗinta,da sauri ta rufe ƙirjinta shi kuma ya lumshe idanunsa,horn sukaji an danna masu daga can bayansu kallonta dakai wajan idanunta ne ya sauka akan Dr Farouk yana sanye cikin milk ɗin shadda mai ƙyau,da hannu yay mata alamar tazu, taɓe baki Faizak yay tare da cilla mata hijab ɗin ta,a sanyaye ta saka hijab ɗin ta nufi wajan Farouk,tana gab da ƙarasawa wajansa taji anyi gyaran murya a gefenta,da sauri ta juya tsaye ta gansa sanye da wata black ɗin suit sai red half covert shoe ya sumar kansa ta sauka har wuyansa wata kuma ta rufe masa gefen fuskarsa,ya sanya farin bluetooth a kunansa yay wani masifar ƙyau ga wani fari daya ƙara tare da faɗi bakinta na rawa tace "Da....Dad..na"sai kuma ta juya ta kalli Farouk da Faizak taga duk kallonta suke juyawa tayi ta kalli Dad ɗinta wanda shima yana tsaye yana kallonta da rikitattun idanunsa mai makon taje garesa sai kawai ta durƙoshe a wajan tare da rushewa da kuka...
_😂😂😂 team Deen# Team Farouk# team Faizak# billahi kusan nai maku ƙoƙarin typing ko? To tabbas idan ba'a ƙyauta tamin wajan COMMENT da share ba bansan mene za kuyi min ba wallahi, share share share fisabilillahi_