Sashe 30
Moon Part 1 Complete Hausa Novel · about 1 min read
numfashi a fuskarta,tsayawa tai da kuka ta shiga kallonsa,cikin Muryar kuka da shagwaɓa tace "Dad kaima ciwo kai?"kasa yi mata magana yay sai idanunsa daya sauke saman lips ɗinta da suka jiƙe da yawo yake kallah,ganin zata ƙara magana yay saurin sanya tattausan bakinsa cikin nata,wata wahalalliyar ajjiyar zuciya ya sauke,yana shirin kissing bakinta yaji an ɗan bubbuga ƙofar,a hankali kamar wanda ƙwai ya fashewa ta ɗaga kansa yakai dubansa zuwa ga baƙin ƙofar,tsaye ya gansa cikin shigar likitoci idanunsa sanye da glass ya sanya hannunsa ɗaya cikin aljihu ɗaya kuma yana rike eyes drugs ɗinta, murya chan ƙasa Deen yace "FAROUK....