Sashe 9
Krshen Kaddara Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
ꨄ Shigowan Ya Sadeeq ne ya cilasta mata tashi zaune, tana sake goge idananunta, tambayar ta yayi ko wani abu ne aka nata, se ta ce A ahhh don Shareefah bata nan tana Islamiyya, shi yasa ta kwanciya se kuma ta tashi da ciwon kai, dake duk wanda yake tare da ita yasan hakan, yasa sau da tari idan ire-iren waɗannan ababuwan suka faru take ɓuya a bayan hakan, Sosai ya fuskanceta yace. "Wato ke babu me faɗa miki ki yarda ko Meenal?, waɗan nan sabbin ababuwan kenan da kika zaɓarma kanki kuma ko?, ki sani ita kanta shiga ta mutumci kima da daraja take ƙarama mutum a idon duniya, amma in dai burinka ka burge mutanen to ki sani bawai zaki taɓa burgesu bane, se dai ƴan uwanka dabbobi, kuma ko babu komai ai kin kare daraja da kuma martabar auren Ahmad dake kanki, ke yanzun baki kai munzilin da zaki zauna kima kanki da kanki faɗan ta nutsu ba?, to ki sani wllh³ duk sanda Ahmad ya sake samuna da magana me irin haka sena sassaɓa miki wllh, idan kika yi woni abun yanda kika san goyon jakai haka kike, shin ina addi da karatu da nutsuwarki suke je?,ina Sanin yakamanta yake?, ina wannan kunya da kamun kan naki suke?, ina hasalin wannan AMEENEERH SHEHU USMAN ɗin take? Wannan me kunyar, me kare mutumci da martaba da kimar jikinta?, Ko kuwa kina manta cewar...
_A hijab is a traditional head covering, usually a scarf, worn by many Muslim women to cover the hair, neck, and sometimes chest in accordance with Islamic principles of modesty. Derived from the Arabic word hajaba ("to conceal"), it serves as a sign of faith, piety, and privacy. While often worn voluntarily, it is legally mandated in some places and restricted in others?....... kina manta cewar The Muslim hijab is a head covering worn by many Muslim women as an expression of modesty, faith, and identity, typically covering the hair, neck, and shoulders while leaving the face visible. It serves as a, voluntary or, for some, involuntary, daily practice derived from Quranic principles of modesty ne Meenal?....Ko kuwa shima kina mancewane da cewar Shi Hijjabinki mutumcinkine? Ki sani kalmar *HIJJABINKI MUTUMCINKI* wata magana ce ta hikima a harshen Hausa da ke nuna cewa sanya hijabi ba kawai umarni na addini ba ne, yana ɗaya daga cikin ginshiƙan mutunci, daraja, da kamun kai na ko wacce mace musulma. Ta inda har wasu fassarori na wannan jigon saka hijab ALLAH ya bamu kamar... Kariya da Daraja, Hijabi yana kare mutuncin mace da kiyaye ta daga kallon banza, wanda hakan ke ƙara mata daraja a idon al'umma da kuma duniya. Ita kuma kanta alamar Kunya, Yana nuna mana cewar mace tana da kunya da kuma kiyaye dokokin ALLAH ne. Kana kamun kai!, Sanya shi yana nuna cewa mace ta girmama kanta, don haka wasu ma za su girmama ta inji Annabi Sallallahu alaihi Wasallama, sannan Mutunci!!!. Mutuncin mace yana tattare da yadda take suturce jikinta da kuma ɗabi'unta ne inji ALLAH (S.W.T.) A takaice, ma'anar ita ce: *Hijabinki shi ne mutuncinki da darajarki* shi ne ke kuma kike son ɓarar da naki mutumcin ameenatou?, kike son kamar kinyi jayayya ne da hukuncin Alqur'ani da hadisi ne tabbatacce tun daga Rabbil Izzati?, Ki gyara don ALLAH ki gane ameenatou idan kuma saɓanin hakan ya kasance to kiyi kuka da kanki baga kowa ba, ki kare haƙƙin ALLAH da auren dake kanki se ALLAH ya kare ki da kariyarsa shi ma...." Tun da ya fara mata Maganar zuciyarta ke wani kalan tafasa da ƙuna, wato ashe dama shi yasa Ahmad ya dage se ya kawo ta gidan da kansa?, ashe dama don ya haɗa ta yayan ta ne?, aikuwa wllh ze san ita yama haka, wllh seya gane kuskuren daya tabka na haɗata da yayan nata, fita kuma da duk shigar data ga dama yanzun ta fara. Ko kafin ya dawo tuni har ta hau napep ta tafi, ba tare data tsaya tayi sallama da kowa dake gidan ba, kai tsaye asibiti ta wuce se wajajen taran dare kana ta koma gidan, duk kuwa wunin ranar daya jima yana mata a waya, amma ko sau ɗaya bata ɗaga ba, domin taga idan ta tsaya wasa se Ahmad ya kaita ƙasa warwas. Ita kuwa ta rantse daya kaita ƙasa kara tayi duk me iyuwa ta nuna masa cewar ɗin *Kainuwace dashen ALLAH* bana *Mutum ba*, koda ta dawo lokacin yana parlour amma haka ta tsallake shi ta wuce ɓangarenta, tana kuma shiga ta kulle ta yadda bema isa shigowa inda take ba. Washe gari koda ta tashi iyaka cikinta ta dafa abinci, nan ma be tanka taba, ya rabu da ita, don yaga yau ba shirin fitar ma tattare da ita duk da kasancewar Monday ce, don riga da wando ne a jikinta trouser se vail da tayi Rolling dashi, ga wani eye glasses data maka a ido, ci kanka bata ce dashi ba kamar yacce shima be ce mata ba, amma ga mamakinsa se yaga ta fito ɗauke da handbang nata da wayarta, sokoko ya tsaya kallonta don ganin yau kuma da abinda ta fito, ganin dai tabbas da gasken gaske fitar ne zatayi ya saka shi saurin shan gabanta, yana me furta. "Meenal ina zakije da wannan shigar dake jikinki?...." Cak ta dakata tana me furta. "Wurin aikina mana ko kana da matsala da hakan ne?, ko kuwa yau ɗin ma gidan zaka je ka sake haɗa ni da yayana???..." Tayi maganar ranta ɓace zuciyarta na sake fusatuwa sosai akan abinda ya matan. Numfasawa yayi ya ce....
★..
"Ke yanzun saboda nace ki ringa suturta jikinki shi ne kikace bara ki nuna min ƙarshe na kenan ko?, to shikenan Meenal kiyi duk abinda kikaga ya dace da rayuwarki, nikam na gama nawa na kuma fita haƙƙin ki,kije rayuwarki ce, kiyu duk yacce kikaga dama da ita fine. Tun da hakan kika zaɓarma kanki rashin daraja da kimarki....." Aikuwa dama kamar jiransa take tace. "Nayi na kuma zaɓa hakan Ahmad!!!, na ji na kuma gani wannan ɗin rayuwar tawace ba ta wani ba, don haka a barni inyi duk yacce naga damar yi da ita, kai a jakin tunaninka don kaje ka haɗani da yayana shikenan ka gama ne?, to ka sani fita da duk kayan dana ga dama wannan rayuwata ce, kuna yanzun na fara..." Da kallo na hasalin mamaki al' ajabi yake kallarta kafin ya sama zarrar cewa... "Kiji tsoron ALLAH ameenatou!, AMEENERH kiji tsoron haɗuwarki da Ubangiji ya zata kasance?, ki guji haɗuwarki da UBANGIJINKI wllh... Nie dai ALLAH ya gani nayi iya yin da nai, amma abin ya gagara kin kasa sanjawa har yanzun...."
Dakatar dashi tayi ta hanyar ɗaga masa hannu tace. "Kaga dakata Ahmad!, wai Don ALLAH wannan mummunar alkaba'in da kake ta yi a kaina kana tunanin kai uwata ne ko kuwa ubana?, nace da zai kamani koya bani tsoro?......" Ɗan ja da baya yayi don se ya kalla wannan ɗin kamar ma Meenoh ɗin sa bace? Yana me furta. "Subhanallahi ameenatou Ni ina matsayin mijinki shi ne kike gaya min wannan maganar???" Wani mugun tsuka taja tana fisge car key na motar dake hannunsa ta yi compound na gidan nasu, ja da baya da baya ya fara yana dafe kansa yana rasa kalmar daya kamaci ace ya fara ambata a matsayin wacce zata bashi nutsuwar da yake nema kai tsaye... A lokacin da take barinsa nan da mutuwar tsayen da yayi ita tuni har tama motar key dake dama ta iya tayi reverse tama bar gidan baki ɗaya, cikin wannan dai shigar da bai dace ba samm ace matar Aure ne ta fita dashi, kai ko budurwarma indai tasan daraja da kuma kima da mutumcin kanta ba zata fita da shigan ba. Tana ɗaukar titin ta saki waƙar *SOJA BOY* Ta _ƘAUNA NA BAKI_ . Yacce kukasan itane tayi wakar haka take binta har wani rausaya da sakin kan motar take. Idan wakar ta ƙare ta sake dawo da ita on repeat. Tayi nisa sosai motar ya tsaya cak, taki gaba da kuma ki baya, don haka dolen dole bata da yacce zata yi dole ta saka ƙiran numbern sa, sedai baya ɗagawa saboda baya ma kusa da wayar ne, ga wani ƙara da motar ta ɗauka yi taje ɗuuuu ɗuuuu ɗuuuuu. Dole ta fito ga wayar da Dr pooja ke famar mata akan cewar tayi maza ta ƙaraso wata tiyata ce ta sauri zata shiga. Gaba ɗaya ta rasa yacce zata yi don haka ta saka ƙiran Dr pooja ɗin tace mata wllh motar tane ta sama matsala, amma INSHA ALLAHU tana gaf, tana nan tsaye kamar anyi tofin ala tsine a wurin babu motar data wulga, can sega wata mota nan ta ɓullo kiɗa se famar tashi yake a cikin motar kan gari, irin ta arnan nan. Har motar ta wuce ta ɗan yo baya kaɗan tana dawowa da baya daya har inda take tsayen, mutane huɗun dake cikin motar duk suka firfito suna tambayar "Ƴan mata lafiya kuwa?, kamar temako kike nema ko?" Ɗaya daga cikin su ya tambayeta, wayarta dake hannunta da car key na motar ta ɗan gyara riƙon su tana me furta. "Ehh motar ce ta ɗan sama matsala wllh..."
"Ok to mu gani ko zamu iya temaka miki mana..." Wannan na farkon again ya sake faɗi, gaba tayi tana buɗe musu gabar motar su kuma suna isowa suka fara kamar alamar dudduba mata. Kafin cikin su wani yayi hanzarin fakarta ya shaƙo wuyanta, wani kuma ya riƙe hannayenta suna kaita ƙasa. Ihu ta saki tana me furta..."INNALILLAHI WA'INNA ILAIHIR RAJI'UN ³ ku cika ni mana me zaku min, kuji tsoron ALLAH Matar aure ce ni,wllh nie Matar aure ce ku rufa min asiri ku ƙyaleni....." Haka take faɗi sedai babu me jinta, se ALLAH'n data riga ta take dokoki da ƙa'idojinsa. Don haka se ya barta da iyawarta ya gani ko zata iya yaƙar kanta daga miyagun mazan da dama kamar tana tallata jikin nata wa su ne. Firkici da tsoron abinda taga suna shirin aikata mata ne ya sumar da ita.....
_A hijab is a traditional head covering, usually a scarf, worn by many Muslim women to cover the hair, neck, and sometimes chest in accordance with Islamic principles of modesty. Derived from the Arabic word hajaba ("to conceal"), it serves as a sign of faith, piety, and privacy. While often worn voluntarily, it is legally mandated in some places and restricted in others?....... kina manta cewar The Muslim hijab is a head covering worn by many Muslim women as an expression of modesty, faith, and identity, typically covering the hair, neck, and shoulders while leaving the face visible. It serves as a, voluntary or, for some, involuntary, daily practice derived from Quranic principles of modesty ne Meenal?....Ko kuwa shima kina mancewane da cewar Shi Hijjabinki mutumcinkine? Ki sani kalmar *HIJJABINKI MUTUMCINKI* wata magana ce ta hikima a harshen Hausa da ke nuna cewa sanya hijabi ba kawai umarni na addini ba ne, yana ɗaya daga cikin ginshiƙan mutunci, daraja, da kamun kai na ko wacce mace musulma. Ta inda har wasu fassarori na wannan jigon saka hijab ALLAH ya bamu kamar... Kariya da Daraja, Hijabi yana kare mutuncin mace da kiyaye ta daga kallon banza, wanda hakan ke ƙara mata daraja a idon al'umma da kuma duniya. Ita kuma kanta alamar Kunya, Yana nuna mana cewar mace tana da kunya da kuma kiyaye dokokin ALLAH ne. Kana kamun kai!, Sanya shi yana nuna cewa mace ta girmama kanta, don haka wasu ma za su girmama ta inji Annabi Sallallahu alaihi Wasallama, sannan Mutunci!!!. Mutuncin mace yana tattare da yadda take suturce jikinta da kuma ɗabi'unta ne inji ALLAH (S.W.T.) A takaice, ma'anar ita ce: *Hijabinki shi ne mutuncinki da darajarki* shi ne ke kuma kike son ɓarar da naki mutumcin ameenatou?, kike son kamar kinyi jayayya ne da hukuncin Alqur'ani da hadisi ne tabbatacce tun daga Rabbil Izzati?, Ki gyara don ALLAH ki gane ameenatou idan kuma saɓanin hakan ya kasance to kiyi kuka da kanki baga kowa ba, ki kare haƙƙin ALLAH da auren dake kanki se ALLAH ya kare ki da kariyarsa shi ma...." Tun da ya fara mata Maganar zuciyarta ke wani kalan tafasa da ƙuna, wato ashe dama shi yasa Ahmad ya dage se ya kawo ta gidan da kansa?, ashe dama don ya haɗa ta yayan ta ne?, aikuwa wllh ze san ita yama haka, wllh seya gane kuskuren daya tabka na haɗata da yayan nata, fita kuma da duk shigar data ga dama yanzun ta fara. Ko kafin ya dawo tuni har ta hau napep ta tafi, ba tare data tsaya tayi sallama da kowa dake gidan ba, kai tsaye asibiti ta wuce se wajajen taran dare kana ta koma gidan, duk kuwa wunin ranar daya jima yana mata a waya, amma ko sau ɗaya bata ɗaga ba, domin taga idan ta tsaya wasa se Ahmad ya kaita ƙasa warwas. Ita kuwa ta rantse daya kaita ƙasa kara tayi duk me iyuwa ta nuna masa cewar ɗin *Kainuwace dashen ALLAH* bana *Mutum ba*, koda ta dawo lokacin yana parlour amma haka ta tsallake shi ta wuce ɓangarenta, tana kuma shiga ta kulle ta yadda bema isa shigowa inda take ba. Washe gari koda ta tashi iyaka cikinta ta dafa abinci, nan ma be tanka taba, ya rabu da ita, don yaga yau ba shirin fitar ma tattare da ita duk da kasancewar Monday ce, don riga da wando ne a jikinta trouser se vail da tayi Rolling dashi, ga wani eye glasses data maka a ido, ci kanka bata ce dashi ba kamar yacce shima be ce mata ba, amma ga mamakinsa se yaga ta fito ɗauke da handbang nata da wayarta, sokoko ya tsaya kallonta don ganin yau kuma da abinda ta fito, ganin dai tabbas da gasken gaske fitar ne zatayi ya saka shi saurin shan gabanta, yana me furta. "Meenal ina zakije da wannan shigar dake jikinki?...." Cak ta dakata tana me furta. "Wurin aikina mana ko kana da matsala da hakan ne?, ko kuwa yau ɗin ma gidan zaka je ka sake haɗa ni da yayana???..." Tayi maganar ranta ɓace zuciyarta na sake fusatuwa sosai akan abinda ya matan. Numfasawa yayi ya ce....
★..
"Ke yanzun saboda nace ki ringa suturta jikinki shi ne kikace bara ki nuna min ƙarshe na kenan ko?, to shikenan Meenal kiyi duk abinda kikaga ya dace da rayuwarki, nikam na gama nawa na kuma fita haƙƙin ki,kije rayuwarki ce, kiyu duk yacce kikaga dama da ita fine. Tun da hakan kika zaɓarma kanki rashin daraja da kimarki....." Aikuwa dama kamar jiransa take tace. "Nayi na kuma zaɓa hakan Ahmad!!!, na ji na kuma gani wannan ɗin rayuwar tawace ba ta wani ba, don haka a barni inyi duk yacce naga damar yi da ita, kai a jakin tunaninka don kaje ka haɗani da yayana shikenan ka gama ne?, to ka sani fita da duk kayan dana ga dama wannan rayuwata ce, kuna yanzun na fara..." Da kallo na hasalin mamaki al' ajabi yake kallarta kafin ya sama zarrar cewa... "Kiji tsoron ALLAH ameenatou!, AMEENERH kiji tsoron haɗuwarki da Ubangiji ya zata kasance?, ki guji haɗuwarki da UBANGIJINKI wllh... Nie dai ALLAH ya gani nayi iya yin da nai, amma abin ya gagara kin kasa sanjawa har yanzun...."
Dakatar dashi tayi ta hanyar ɗaga masa hannu tace. "Kaga dakata Ahmad!, wai Don ALLAH wannan mummunar alkaba'in da kake ta yi a kaina kana tunanin kai uwata ne ko kuwa ubana?, nace da zai kamani koya bani tsoro?......" Ɗan ja da baya yayi don se ya kalla wannan ɗin kamar ma Meenoh ɗin sa bace? Yana me furta. "Subhanallahi ameenatou Ni ina matsayin mijinki shi ne kike gaya min wannan maganar???" Wani mugun tsuka taja tana fisge car key na motar dake hannunsa ta yi compound na gidan nasu, ja da baya da baya ya fara yana dafe kansa yana rasa kalmar daya kamaci ace ya fara ambata a matsayin wacce zata bashi nutsuwar da yake nema kai tsaye... A lokacin da take barinsa nan da mutuwar tsayen da yayi ita tuni har tama motar key dake dama ta iya tayi reverse tama bar gidan baki ɗaya, cikin wannan dai shigar da bai dace ba samm ace matar Aure ne ta fita dashi, kai ko budurwarma indai tasan daraja da kuma kima da mutumcin kanta ba zata fita da shigan ba. Tana ɗaukar titin ta saki waƙar *SOJA BOY* Ta _ƘAUNA NA BAKI_ . Yacce kukasan itane tayi wakar haka take binta har wani rausaya da sakin kan motar take. Idan wakar ta ƙare ta sake dawo da ita on repeat. Tayi nisa sosai motar ya tsaya cak, taki gaba da kuma ki baya, don haka dolen dole bata da yacce zata yi dole ta saka ƙiran numbern sa, sedai baya ɗagawa saboda baya ma kusa da wayar ne, ga wani ƙara da motar ta ɗauka yi taje ɗuuuu ɗuuuu ɗuuuuu. Dole ta fito ga wayar da Dr pooja ke famar mata akan cewar tayi maza ta ƙaraso wata tiyata ce ta sauri zata shiga. Gaba ɗaya ta rasa yacce zata yi don haka ta saka ƙiran Dr pooja ɗin tace mata wllh motar tane ta sama matsala, amma INSHA ALLAHU tana gaf, tana nan tsaye kamar anyi tofin ala tsine a wurin babu motar data wulga, can sega wata mota nan ta ɓullo kiɗa se famar tashi yake a cikin motar kan gari, irin ta arnan nan. Har motar ta wuce ta ɗan yo baya kaɗan tana dawowa da baya daya har inda take tsayen, mutane huɗun dake cikin motar duk suka firfito suna tambayar "Ƴan mata lafiya kuwa?, kamar temako kike nema ko?" Ɗaya daga cikin su ya tambayeta, wayarta dake hannunta da car key na motar ta ɗan gyara riƙon su tana me furta. "Ehh motar ce ta ɗan sama matsala wllh..."
"Ok to mu gani ko zamu iya temaka miki mana..." Wannan na farkon again ya sake faɗi, gaba tayi tana buɗe musu gabar motar su kuma suna isowa suka fara kamar alamar dudduba mata. Kafin cikin su wani yayi hanzarin fakarta ya shaƙo wuyanta, wani kuma ya riƙe hannayenta suna kaita ƙasa. Ihu ta saki tana me furta..."INNALILLAHI WA'INNA ILAIHIR RAJI'UN ³ ku cika ni mana me zaku min, kuji tsoron ALLAH Matar aure ce ni,wllh nie Matar aure ce ku rufa min asiri ku ƙyaleni....." Haka take faɗi sedai babu me jinta, se ALLAH'n data riga ta take dokoki da ƙa'idojinsa. Don haka se ya barta da iyawarta ya gani ko zata iya yaƙar kanta daga miyagun mazan da dama kamar tana tallata jikin nata wa su ne. Firkici da tsoron abinda taga suna shirin aikata mata ne ya sumar da ita.....