Sashe 15
Krshen Kaddara Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
ꨄ Wannan fuskar da ba zata taɓa mancewa da ita ba, ita dai wannan fuskar data mata fyaiɗe ta kuma wargaza rayuwar aurenta. Ta raba da da daraja da kuma kimarta, don haka bata san lokacin data saki Scissors ɗin dake hannunta tana zare glass ɗin ta jefar a ƙasa, tare da handglovs da hannunta ke ciki, bakinta ta toshe da duka wannuwanta tana fitowa daga ICU ɗin, idanunta na ƙoƙarin rufewa ko ganin gabanta bata yi, saboda dishi dishin da take kalla, kanta na mata wani kalan masifa da bala'in bugu na ƙafar ya zazzago ƙasa, ganin yadda ta koma lokaci guda ne ya saka nurses biyun dake tare da ita saurin mara mata baya suna tambayar lafiyanta kuwa?, Komai ƙin ce musu tayi har seda ta danga da lafiyayyun kujerun dake center na asibitin, irin na zaman jiran marasa lafiyar nan, babu jimawa sega Dr pooja (Aysha) ta bayyana a wurin tana cewa "Lafiya kuwa Maanol, meke shirin faruwa haka?, naga ma har kin cire uniform ɗin tiyatar?" Idanunta da take suka sanja launi ta ɗago tana kallar pooja ɗin tace, "Sabo da bazan taɓa iyama wannan mugun mutumin tiyatar bane...." Ɗan ja baya Dr pooja ɗin tayi ta ce. "Sabo dame Maanol?" A matuƙar tsawace ta ce. "Sabo da shi ne mugun mutumin daya min fyaiɗ....... Bama ta ƙarasa ba sabo da tsabar yadda ta sarƙe har numfashinta na kamar zebar gangar jikinta... Ga idanunta daya fara ja baya yana lumshewa kamar zata sume... "Subhanallahi Dr Meenerl!!!........... Ɗaya daga cikin Dactor's ɗin ta faɗa don babu wanda ya lura da yanayin sanjawa yanayin nata, don haka Dr pooja tayi saurin tallafota amma tana zamewa ta ma mike ta shige wani daki ta bugo wani kalan masifar kuka na taso mata, akan wani gadon marasa lafiya ta faɗa kukan na kufce mata da tari wanda tarin na fitowa sega jini ya faɗi gudul, zuciyarta ta danne gefenta da hannunta tana ambatar. "Hasbinallu wani'imal wakeen ³" babu jimawa sega Dr pooja ɗin ta sake biyota riƙe da wayarta a hannunta, miƙa mata wayar tayi tana saka ta a handsfree, kamar sauƙar aradu haka taji saukar muryan Ahmad yana bata umarnin Lallai lallai tayi aikin nan, "Wallahi bazan yi ba Ahmad, ba zan iya ba...." Daga ta ɗauka wayar nata tana dokata da ƙasa ta tarwatse kuwa take, zama Dr pooja ɗin tayi tana tallafota ta ce. "Haba Dr Maanol!, kiyi hakuri mana ki fara ceton lafiyarsa, ya kike abu kamar wacce baki san dokokin asibitin nan ba?...". "Wllh babu wanda ya isa ya saka ni yin wannan tiyatar da dai nayi masa ya sama lafiya yaci gaba lalata auren mutane ƙara ya mutu ko babu komai an rage mugun iri." Takai ƙarshen maganar nata zata miƙe, saurin dawo da ita zaune Dr pooja tayi tana sake furta. "Haba mana Maanol yanzun idan ya mutumin nan ya mutu kuma fa?, kin san iyayen yaron nan zasu iya kaimu ƙara kotu fa...." A ɗan zuciya tace "To bazan yi ba, na gaya miki bazan mai aikin nan ba, SO duk ku rabu dani sabo da ba'a dole...." Suna cikin haka sega shigowar wata Matashiyar mata a ɗan burkice, kallo ɗaya zaka mata ka gane cewar bata a hayyaci da nutsuwarta sosai. Har ta zarta su ta dawo tana me furta, "Ina ne inda ɗana yake?...daga yanayin yadda hankalinta yake a tashe ne ya saka su gane cewar uwar yaron ce, don haka kai tsaye nurses ɗin dake gefe da ita tace "Nan ne...." Tana mata nuni da ɗayan ɗakin dake ta bayansu ta glasses,don ɗakin da suke ta fado kai tsaye. Babu jimawa kuma se gata ta dawo tana balbala masifa da bala'in...
"Where Are You The Dactor's?, kina ina?, tana ina?, me kike nufi ne?, so kike ki kashe min ɗa ne?, shin dama ba biyanki ake ba?, ko kuwa ba aikin ki bane?, to maza ki tashi yanzun ki duba min yaro!!!, Dan wllh² idan ya mutu sena nuna miki irin ƙarfin ikon da muke dashi a ƙasar nan, kin ji ko maza ki tashi kije ki duba min yaro....." Gaba ɗaya tin da ta fara maganar nata da hargowa take, gaba ɗaya bata cikin hankalinta....... Tsaye Meenal ɗin ta miƙe ta saka idonta cikin tsaƙiyar na matar bayan ta nuna ta da yatsa tace, "Bari kiji in gaya miki indai akan wannan dabbar ɗan naki ne!, to ba zan masa aikin ba!, in kuma anayi doke to bismilla ki sani inyi mu gani?...
Wani ihun daya kusan cika harabar wurin tayi tane me furta.
"Ƙarya ne!, Ɗan kwara ɗaya ya mutu? Wllh ƙarya ne kuna ina.....ina....ina...ina me asibitin yake?, yana ina Wllh sena sa an ɗaureku idan ɗana ya mutu baku duba shi ba...." Tafiya zata yi tayi hanzarin shan gabanta kamar za tayi kuka kuma ta ce. "Dan ALLAH kiyi hakuri ki duba min shi, shi ɗaya tal ne dani...." Wasu hawayene suka zubo mata tace bazan taɓa iya duba ɗan ki domin shi ne ya ruguza yardar dake cikin aurena, ya lalata min gobe na!, ya kuma illata rayuwata,illar da bata da ƙarshe har gaban abada..... Hannun Meenal ɗin matar ta kama tana shirin kaiwa tsugunne amma Meenal ɗin tayi hanzarin fizge jikinta daga gare ta, cikin ɗaga murya matar tace. "Don ALLAH baiwar ALLAH ki fara duba min yaron nawa!, in yaso in warware ko....ko...kome kike so se...se....se.... Ayi Don ALLAH kiyi hakuri......" Takai ƙarshen maganar nata ta na zubewa ƙasa tana ci gaba da kuka, se ga fitowar wani Dactor nan yana share zufar dake zubo masa, kansa matar tayi da gudu tana me furta, "Ya farfaɗo?, kun duba min shi?..." Kansa yake girgiza mata kafin ya furta. "IS GONE MA'AM, Sedai muce ALLAH ya masa raham..... Ai tin kafin ya ƙarasa maganar nashi ta wani fasa uban ihun da kaff asibitin seda ta ɗauka, ta zube ƙasa tana kururuwar sun kashe mata ɗan ta, kafin kuma kamar wacce aka zabura ta lalubo wayarta kai tsaye ta saka ƙiran numbern mijinta, wanda ƙasar ma, sedai dirarsa ƙasar kenan dake dama yau ɗin ze dawo. Ya a daga wayar ta fasa masa wani uban kuka tace... "Asi....asi....asibitin....4&4 sun kashe mana shi!!!!, sun kashe mana Sameer ɗin mu, sun rabamu dashi, sun ki masa aiki, sunki kulawa dashi har ya mutu Alhaji...."
ÆŠif É—if É—if
Haka ƙarar datse ƙirar da aka yi daga ta can ɓangaren me wayar, cikin abinda be gaza 30 minutes ba sega jiniyar ƴan sanda da sojoji sun gama karaɗe ilahirin asibitin, gaba ɗaya jami'ai suka ma hospital ɗin ƙawanya kamar irin za'a kama mutum dubu ɗin nan masu laifi, Cikin mugu mugun tashin Dr Aysha ta ƙira Bilal take sanar masa halin da suke ciki, cikin mugun tashin hankalin da yake jin kaf rayuwarsa be taɓa shiga bane yaji ya shiga a lokacin, gashi baya ƙasar baki ɗaya, ga MAJEED DAWOUD ISHAQ ɗin ma da yake da tabbacin shima baya ƙasar, don haka ƙirar Daddyn MAJEED ɗin kai tsaye ya saka yana sanar masa abinda ke faruwa, wanda daidai lokacin da Dr Majeed ke ƙoƙarin cire sau cikin dake ƙafarsa da sauƙarsa kenan a ƙasar, shigowarsa kuma ƙasar kenan, don haka ya dakata cak shi be cire ba shi kuma be saka ba, wani Gwauron numfashi mahaifinsa ya sauƙe yana ce dashi shi kawai ya huta bara yaje yaji da matsalan, kansa ya girgiza masa yana zira sawu cikin nasa, kai tsaye ya sake fita cikin wata lafiyayyar motarsa ta *LAMBORGHINI* wacce ba'a fiye samar kalarta a Nigeria ba, sabo da kuɗin masu nauyin da motar ke lasa, gata wata a wani shafe, wacce ni kuwa AMMEY LAYLERH nace ehhhh lallai yaci a ƙira ta da sunan Lamborghini ɗin,domin kuwa a lamgwamen take, kalarta ma daka kalla kasan ta daban ce ba irin sauran motocin daka saba gani bane, irin su jeef, marcadez benz, toyota highlander, dadai sauransu to wannan ba kalarsu bace....
Tin daga kan yadda yaga an zagaye asibitin nashi ransa ya sake masifan ɓaci na ƙarshen ƙarshe, dan haka da wani mugun gudu ya danna kansa cikin ainihin compound na asibitin, jami'an dake tsare asibitin duk suka yo kansa, sedai bayyanuwarsa akan diga digan sane ya saka su ja baya da alamun mamakinsa me girmar, Me kuma ya kawo *BILLIONAIRE MAJEED DAWOUD ISHAQ?* Wannnan asibitin a cikin irin wannan lokacin?, kallo ɗaya ya musu kai tsaye yana kutsa kansa cikin ainihin ginin asibitin. Dr pooja kai tsaye ya ƙira ya tambayeta tana wanne room ne, cikin rawan jiki ta sanar masa room ɗin da suke, don dama rufe su ne tayi don gaba ɗaya jami'ai sun gama kewaye wurin, don ma sa'ar su ɗaya ƙofar bluetfroof ce, shi ne taimakon da ALLAH ya musu, amma in ba dan haka ba da tuni an gama bandarsu nama ɗanye, gaba ɗaya kusan Dactor's ɗin a ɗakin, don haka ya nufo room ɗin drectly... Bayyanuwarsa ya ankarar da jami'an dake zagaye da wurin, da da farko har sun nufo shi sedai suma ganin nasa ne ya saka su jan birki daga inda suke, shi kuwa Alhaji Kabeee mahaifi ga yaron daya rasu suna can shi da Matarsa Hajiya Madinah suna aikin kuka, sun saka shi a tsaƙiyarsu babu abinda suke se kuka. Da wani spire key yayi using ya buɗe ƙofar, kuma ya barta buɗe in yaso me shigar ma ya shiga.
Dr pooja ce ta gama koro masa duk abinda ya faru, har kan case na fyaiɗen da mutumin ya ma Meenal ɗin bata ɓoye ba, don baya da wata mafita kuma a yanzun daya wuce fadar gaskiya. Tana gama bashi jawaban ya wuni juyo ga Meenal ɗin yana zuba mata shegun idanunsa masu kama dana mayu,lolz inji Meenal ba inji LAYLERH.....
★..
"Where Are You The Dactor's?, kina ina?, tana ina?, me kike nufi ne?, so kike ki kashe min ɗa ne?, shin dama ba biyanki ake ba?, ko kuwa ba aikin ki bane?, to maza ki tashi yanzun ki duba min yaro!!!, Dan wllh² idan ya mutu sena nuna miki irin ƙarfin ikon da muke dashi a ƙasar nan, kin ji ko maza ki tashi kije ki duba min yaro....." Gaba ɗaya tin da ta fara maganar nata da hargowa take, gaba ɗaya bata cikin hankalinta....... Tsaye Meenal ɗin ta miƙe ta saka idonta cikin tsaƙiyar na matar bayan ta nuna ta da yatsa tace, "Bari kiji in gaya miki indai akan wannan dabbar ɗan naki ne!, to ba zan masa aikin ba!, in kuma anayi doke to bismilla ki sani inyi mu gani?...
Wani ihun daya kusan cika harabar wurin tayi tane me furta.
"Ƙarya ne!, Ɗan kwara ɗaya ya mutu? Wllh ƙarya ne kuna ina.....ina....ina...ina me asibitin yake?, yana ina Wllh sena sa an ɗaureku idan ɗana ya mutu baku duba shi ba...." Tafiya zata yi tayi hanzarin shan gabanta kamar za tayi kuka kuma ta ce. "Dan ALLAH kiyi hakuri ki duba min shi, shi ɗaya tal ne dani...." Wasu hawayene suka zubo mata tace bazan taɓa iya duba ɗan ki domin shi ne ya ruguza yardar dake cikin aurena, ya lalata min gobe na!, ya kuma illata rayuwata,illar da bata da ƙarshe har gaban abada..... Hannun Meenal ɗin matar ta kama tana shirin kaiwa tsugunne amma Meenal ɗin tayi hanzarin fizge jikinta daga gare ta, cikin ɗaga murya matar tace. "Don ALLAH baiwar ALLAH ki fara duba min yaron nawa!, in yaso in warware ko....ko...kome kike so se...se....se.... Ayi Don ALLAH kiyi hakuri......" Takai ƙarshen maganar nata ta na zubewa ƙasa tana ci gaba da kuka, se ga fitowar wani Dactor nan yana share zufar dake zubo masa, kansa matar tayi da gudu tana me furta, "Ya farfaɗo?, kun duba min shi?..." Kansa yake girgiza mata kafin ya furta. "IS GONE MA'AM, Sedai muce ALLAH ya masa raham..... Ai tin kafin ya ƙarasa maganar nashi ta wani fasa uban ihun da kaff asibitin seda ta ɗauka, ta zube ƙasa tana kururuwar sun kashe mata ɗan ta, kafin kuma kamar wacce aka zabura ta lalubo wayarta kai tsaye ta saka ƙiran numbern mijinta, wanda ƙasar ma, sedai dirarsa ƙasar kenan dake dama yau ɗin ze dawo. Ya a daga wayar ta fasa masa wani uban kuka tace... "Asi....asi....asibitin....4&4 sun kashe mana shi!!!!, sun kashe mana Sameer ɗin mu, sun rabamu dashi, sun ki masa aiki, sunki kulawa dashi har ya mutu Alhaji...."
ÆŠif É—if É—if
Haka ƙarar datse ƙirar da aka yi daga ta can ɓangaren me wayar, cikin abinda be gaza 30 minutes ba sega jiniyar ƴan sanda da sojoji sun gama karaɗe ilahirin asibitin, gaba ɗaya jami'ai suka ma hospital ɗin ƙawanya kamar irin za'a kama mutum dubu ɗin nan masu laifi, Cikin mugu mugun tashin Dr Aysha ta ƙira Bilal take sanar masa halin da suke ciki, cikin mugun tashin hankalin da yake jin kaf rayuwarsa be taɓa shiga bane yaji ya shiga a lokacin, gashi baya ƙasar baki ɗaya, ga MAJEED DAWOUD ISHAQ ɗin ma da yake da tabbacin shima baya ƙasar, don haka ƙirar Daddyn MAJEED ɗin kai tsaye ya saka yana sanar masa abinda ke faruwa, wanda daidai lokacin da Dr Majeed ke ƙoƙarin cire sau cikin dake ƙafarsa da sauƙarsa kenan a ƙasar, shigowarsa kuma ƙasar kenan, don haka ya dakata cak shi be cire ba shi kuma be saka ba, wani Gwauron numfashi mahaifinsa ya sauƙe yana ce dashi shi kawai ya huta bara yaje yaji da matsalan, kansa ya girgiza masa yana zira sawu cikin nasa, kai tsaye ya sake fita cikin wata lafiyayyar motarsa ta *LAMBORGHINI* wacce ba'a fiye samar kalarta a Nigeria ba, sabo da kuɗin masu nauyin da motar ke lasa, gata wata a wani shafe, wacce ni kuwa AMMEY LAYLERH nace ehhhh lallai yaci a ƙira ta da sunan Lamborghini ɗin,domin kuwa a lamgwamen take, kalarta ma daka kalla kasan ta daban ce ba irin sauran motocin daka saba gani bane, irin su jeef, marcadez benz, toyota highlander, dadai sauransu to wannan ba kalarsu bace....
Tin daga kan yadda yaga an zagaye asibitin nashi ransa ya sake masifan ɓaci na ƙarshen ƙarshe, dan haka da wani mugun gudu ya danna kansa cikin ainihin compound na asibitin, jami'an dake tsare asibitin duk suka yo kansa, sedai bayyanuwarsa akan diga digan sane ya saka su ja baya da alamun mamakinsa me girmar, Me kuma ya kawo *BILLIONAIRE MAJEED DAWOUD ISHAQ?* Wannnan asibitin a cikin irin wannan lokacin?, kallo ɗaya ya musu kai tsaye yana kutsa kansa cikin ainihin ginin asibitin. Dr pooja kai tsaye ya ƙira ya tambayeta tana wanne room ne, cikin rawan jiki ta sanar masa room ɗin da suke, don dama rufe su ne tayi don gaba ɗaya jami'ai sun gama kewaye wurin, don ma sa'ar su ɗaya ƙofar bluetfroof ce, shi ne taimakon da ALLAH ya musu, amma in ba dan haka ba da tuni an gama bandarsu nama ɗanye, gaba ɗaya kusan Dactor's ɗin a ɗakin, don haka ya nufo room ɗin drectly... Bayyanuwarsa ya ankarar da jami'an dake zagaye da wurin, da da farko har sun nufo shi sedai suma ganin nasa ne ya saka su jan birki daga inda suke, shi kuwa Alhaji Kabeee mahaifi ga yaron daya rasu suna can shi da Matarsa Hajiya Madinah suna aikin kuka, sun saka shi a tsaƙiyarsu babu abinda suke se kuka. Da wani spire key yayi using ya buɗe ƙofar, kuma ya barta buɗe in yaso me shigar ma ya shiga.
Dr pooja ce ta gama koro masa duk abinda ya faru, har kan case na fyaiɗen da mutumin ya ma Meenal ɗin bata ɓoye ba, don baya da wata mafita kuma a yanzun daya wuce fadar gaskiya. Tana gama bashi jawaban ya wuni juyo ga Meenal ɗin yana zuba mata shegun idanunsa masu kama dana mayu,lolz inji Meenal ba inji LAYLERH.....
★..