Sashe 163
Halysaah Part 4 Complete Hausa Novel · about 4 min read
Da yammacin ranan Khaleesat na kitchen tana stew taji an danna bell, fitowa parlor tayi amma ta kasa karasawa gun kofar gabanta na faduwa, kaddai Abdul ne ya biyota, tunawa da tayi Ajay na gidan sai kuma taji hankalin ta ya kwanta, amma dai bata karasa gun kofar ba tana tsaye inda take, sama ta kalla ganin Ajay na saukowa downstairs, bai kalli inda take ba ya nufi kofar ya bude, Safiyyah ta koma gefe ganinsa ta fara kame kamen yafa mayafinta tace "Yaya Ajay ina wuni" A takaice yace "Lafiya" still kuma bai bata hanya ba, yana tsaye bakin kofar, Ta
an sosa kai tace "Kwana biyu nace ko laifi nayi maka da ban sani ba Yaya Ajay" Kamar bazai ce komai ba, sai kuma yace "Kin ta
aga hannu ke kin mari namiji da har kika zuga kawarki tayi hakan?" Safiyyah ta gwalo ido ta cire handbag dinta a kafada tace "Na rantse da Allah ba da sanina tayi haka ba, ta yaya zan zugata? yanxu ma wallahi zuwa nayi zan mata fadan abinda tayi bata kyauta ba, ita Khaleesat bata jin magana kwata kwata ne, ko ni bazan daga hannu in mari lukeke irin Abdul ba, i am trying my best in dinga sakata a hanya amma abun yaci tura, ka tambayeta wallahi ni bani nace ta maresa ba" Ajay yace "Daga ke har ita za ku san yanda za ku yi da shi duk ranan da ya cafke ku a kasar nan..." Yana kai wa nan ya juya ya bar bakin kofar, Safiyyah ta tura masa maki, sai kuma ta shiga parlon tana gwale ido, ganin Khaleesat a tsaye a parlon sai kuma ta washe baki, suka zauna a nan parlon Khaleesat na tambayarta daga inda take ganin uban gayun da ta ci, kasa kasa take bata labarin Birthday din karen wani coursemate dinsu da taje da yanda masu karnuka ke ta zuwa da nasu ita kuma bata da ko mage balle kare, can tace "Da na sani na su Housmate na ara na tafi da shi wallahi" Khaleesat don takaici ma ta kasa ce mata komai sai kallonta take, Safiyyah tace "Har hotuna fa sai da muka yi da karnuka gwanin ban sha'awa in gaya maki" Khaleesat ta ta
e baki ta mike ta tafi duba stew din da take yi, bayan ta fito ta ajiye ma Safiyyah drink din da ta dauko mata ko zaunawa bata yi ba Safiyyan tace "Me jarababben nan ke yi a gidan ki, ina Yaya Housemate din mu?" Khaleesat bata san sanda ta fashe da dariya ba don Ajay yana bakin stairs a tsaye, kamar Safiyyah ta sani ta juya da sauri tana ganinsa ta sinne kai kamar munafuka, dai dai nan Housemate ya shigo parlon, Yana shigowa Ajay ya nufi kofa ya fice alamar dai shi yake jira dama, Safiyyah ta gaida Housemate da fara'arta tana masa sannu da zuwa, ya amsa ya karaso ya zauna parlon yana kallonta yace "Social function kika je ne haka" Tayi dariya har da tafe hannu tace "Eh wallahi birthday din karen wani coursemate din mu na je" Jay yayi murmushi yace "To sannu da dawowa" Tace "Shi ne nace bari in biyo ta nan, kwana biyu ban san me nayi ma Cousin dinka ba sai yayi ta
aga min hanci idan ya gan ni...." Jay ya shafa kansa yace "Don't mind him, wani lokacin haka yake" Safiyyah ta ta
e baki tace "Gaskiya abun nasa ba kyau..." Jay ya
aga ido ya
an kalli Khaleesat dake tsaye parlon tana kallonsa kamar ranan ta fara ganinsa, suna hada ido ta tura masa baki ta juya tayi wucewarta kitchen ya bi ta da kallo, duk Safiyyah na kallonsu tana
an murmushi, sai kuma ta rataye jakarta a kafada still smiling tace "To ni zan koma gida Housemate, kafin yayana ya fara kirana" Jay ya maida dubansa kanta yace "Kin jima da zuwa ne?" Tace "Ai ko minti goma ban yi ba, Cousin dinka ne ya bata min mood dina don ban ji dadin abinda yayi min ba, kawai albarkacin ka ya ci yasa na danne zuciyata, har fa da ce min ni nake zuga Khaleesat a America, abun nan ya min ciwo wallahi" Housemate na murmushi yace "Kiyi hakuri, but kinsan me Safiyyah....
an sosa kai tace "Kwana biyu nace ko laifi nayi maka da ban sani ba Yaya Ajay" Kamar bazai ce komai ba, sai kuma yace "Kin ta
aga hannu ke kin mari namiji da har kika zuga kawarki tayi hakan?" Safiyyah ta gwalo ido ta cire handbag dinta a kafada tace "Na rantse da Allah ba da sanina tayi haka ba, ta yaya zan zugata? yanxu ma wallahi zuwa nayi zan mata fadan abinda tayi bata kyauta ba, ita Khaleesat bata jin magana kwata kwata ne, ko ni bazan daga hannu in mari lukeke irin Abdul ba, i am trying my best in dinga sakata a hanya amma abun yaci tura, ka tambayeta wallahi ni bani nace ta maresa ba" Ajay yace "Daga ke har ita za ku san yanda za ku yi da shi duk ranan da ya cafke ku a kasar nan..." Yana kai wa nan ya juya ya bar bakin kofar, Safiyyah ta tura masa maki, sai kuma ta shiga parlon tana gwale ido, ganin Khaleesat a tsaye a parlon sai kuma ta washe baki, suka zauna a nan parlon Khaleesat na tambayarta daga inda take ganin uban gayun da ta ci, kasa kasa take bata labarin Birthday din karen wani coursemate dinsu da taje da yanda masu karnuka ke ta zuwa da nasu ita kuma bata da ko mage balle kare, can tace "Da na sani na su Housmate na ara na tafi da shi wallahi" Khaleesat don takaici ma ta kasa ce mata komai sai kallonta take, Safiyyah tace "Har hotuna fa sai da muka yi da karnuka gwanin ban sha'awa in gaya maki" Khaleesat ta ta
e baki ta mike ta tafi duba stew din da take yi, bayan ta fito ta ajiye ma Safiyyah drink din da ta dauko mata ko zaunawa bata yi ba Safiyyan tace "Me jarababben nan ke yi a gidan ki, ina Yaya Housemate din mu?" Khaleesat bata san sanda ta fashe da dariya ba don Ajay yana bakin stairs a tsaye, kamar Safiyyah ta sani ta juya da sauri tana ganinsa ta sinne kai kamar munafuka, dai dai nan Housemate ya shigo parlon, Yana shigowa Ajay ya nufi kofa ya fice alamar dai shi yake jira dama, Safiyyah ta gaida Housemate da fara'arta tana masa sannu da zuwa, ya amsa ya karaso ya zauna parlon yana kallonta yace "Social function kika je ne haka" Tayi dariya har da tafe hannu tace "Eh wallahi birthday din karen wani coursemate din mu na je" Jay yayi murmushi yace "To sannu da dawowa" Tace "Shi ne nace bari in biyo ta nan, kwana biyu ban san me nayi ma Cousin dinka ba sai yayi ta
aga min hanci idan ya gan ni...." Jay ya shafa kansa yace "Don't mind him, wani lokacin haka yake" Safiyyah ta ta
e baki tace "Gaskiya abun nasa ba kyau..." Jay ya
aga ido ya
an kalli Khaleesat dake tsaye parlon tana kallonsa kamar ranan ta fara ganinsa, suna hada ido ta tura masa baki ta juya tayi wucewarta kitchen ya bi ta da kallo, duk Safiyyah na kallonsu tana
an murmushi, sai kuma ta rataye jakarta a kafada still smiling tace "To ni zan koma gida Housemate, kafin yayana ya fara kirana" Jay ya maida dubansa kanta yace "Kin jima da zuwa ne?" Tace "Ai ko minti goma ban yi ba, Cousin dinka ne ya bata min mood dina don ban ji dadin abinda yayi min ba, kawai albarkacin ka ya ci yasa na danne zuciyata, har fa da ce min ni nake zuga Khaleesat a America, abun nan ya min ciwo wallahi" Housemate na murmushi yace "Kiyi hakuri, but kinsan me Safiyyah....