Sashe 135
Halysaah Part 3 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Bayan kwana biyu Khaleesat da Safiyyah suna zaune a wajen department dinsu, Khaleesat na yi mata explaining wani course dinsu da tace bata gane ba, Murya can kasa taji Safiyyah na cewa "Ji gantalallen Aymaan din can, he is coming toward us, kar ki dago kanki" Khaleesat bata dago kai ba, ta ci gaba da bayanin da take ma Safiyyah, har ya iso inda suke zaune, calmly yace "Good evening Safiyyah and Khaleesat" Safiyyah ta washe baki tace "Hi Aymaan, how are you doing ya kwana biyu?" Yace "Lafiya lau, ya karatu?" Safiyyah na washe hakora tace "Alhamdulillah, tun ranan bamu sake haduwa ba sai yau" Yana kallon Khaleesat yace "Good evening Khaleesat" Ba tare da Khaleesat ta kallesa ba fuskarta babu fara'a tace "Ohk" Ya kalli Safiyyah yace "Naga kamar kawar taki a fusace take" Safiyyah tayi dariya da iyakarsa fuskarta tace "Ai bata ji dadin abinda kayi mata bane, duk da na fahimtar da ita ba da wata manufa kayi hakan ba, kuma ta fahimta, ita tsoronta ma kar matarka ta ga hoton" Yana kallon Safiyyah yace "Ke kika min auren?" Safiyyah tayi dariya tace "To ai kaga za a sa maku ido kuma shi yasa ta damu" Yace "Ohk in nasan haka ne ai da bazan sauke hoton ba, don wani guy that is full of himself i think saurayinta ne ya sameni yayi min magana about it, yasan ni, na sansa a kasar nan amma ba mu ta
a ma juna magana ba, had i know ban cire hoton ba in ga abinda zai yi" Safiyyah ta kwantar da murya tace "Kaga Aymaan Khaleesat fa matar aure ce babu wani boye boye...." Aymaan yayi wani murmushi without letting Safiyyah to go further yace "Ban yarda ba, shi wanda ya min magana in cire hoton zan nuna masa ba aurenta yayi ba ai...." Khaleesat ta daga kai fuska daure tace "Pls delete my pictures off your phone Mr man, don ban san ka ba, ban hada komai da kai ba ban kuma ga dalilin da yasa zaka yi posting dina ba, no sane person will do such, plss take my pictures off ur phone matar aure ce ni" Tana kai wa nan ta tura ma Safiyyah Laptop dinta ta mike ta figi handbag dinta ta bar wajen ko waigawa bata yi ba, Aymaan ya bi ta da kallo yana
an murmushi, Safiyyah tayi tagumi don har ta gaji da ce ma Khaleesat ta koyi siyasa da iya zaman duniya, da faram faram ya kamata ta samu ta rabu lafiya da Aymaan amma ga abinda tayi, Aymaan ya gyada kai yace "We shall see then" Safiyyah ta kallesa tace "Kasan tana da aljanu ne fa Aymaan kuma abun har ya ta
a brain dinta, da sauki ma basu tashi a nan ba, don wallahi duka take kuma in ta fara famfala gudu da kyar ake kamota, shi sa kullum zaka ganta babu fara'a ni kadai nake iya zama da ita wallahi, wanda kuma yasa ka cire hoton ba saurayinta bane believe me..." Aymaan yayi wani murmushi yace "Nima su gareni, kin ga dai dai kenan" Daga haka ya juya ya bar wajen, Safiyyah ta kara rafka wani tagumi.
Khaleesat na isa gida wajen karfe biyar zata bude kofa taji kofar a bude, ta kalli parking space taga babu mota a nan, tura kofar tayi a hankali ta shiga parlon, zaune ta gansa ya kunna TV yana kallon kwallo, ko juyowa bai yi ba har ta karasa cikin parlon tana kallonsa, ya mike without looking at her yace "Bani wayata" Tace "Ya jikin?" Sai a sannan ya kalleta yace "Nace maki bani da lafiya ne?" Tace "A'a kawai na gane idan baka da lafiya surutu that is not comprehensible kake yi a bacci....." Tana murmushi ta kare maganar tana kallonsa.
*Halysaah is 500 via 3276052019 fcmb Hauwa Bello Jiddah and u send ur evidence of payment 07087865788
, it's better ki ji tsoron Allah ki sauke nauyi kiyi karatunki cikin kwanciyar hankali don littafin na kudi ne, in kika karanta with no payment i owe you 500*
HALYSAAH 64
Khaleesat ta bi sa da kallon gefen ido ganin ya nufi kofa, sai kuma ta juya tana kallonsa, fita ta ga zai yi daga parlon, da sauri tace "Ka jira in dauko maka wayar yana sama" Tuni ya fice daga parlon without looking at her, tafi minti biyu tsaye tana kallon kofar da mamaki, does this min yaji haushin abinda ta fada kenan?
To ai ita ba da wata manufa ta fadi hakan ba, tana ta tsaye parlorn with surprise, can dai ta ta
e baki ta karasa ta zauna kan kujera ta bude handbag dinta ta ciro wayarta tana duba pdf da aka mata sending a school na wani course dinsu, after a while ta mike ta tafi sama don yin sallah ta canza kayan jikinta sannan ta dawo downstairs ta girka abinda zata ci, Khaleesat bata sauko downstairs din ba sai kusan karfe biyar da rabi na yamma don tana sallah bacci ya dauketa saboda sanyin garin, tana gyara hulan kanta bayan ta sauko kasa zata shiga kitchen taji anyi knocking kofar parlor at the same time aka murda kofar, juyawa tayi da sauri after realizing ashe a bude ta bar kofar bayan Ajay ya fita daxu, kallonsa ta dinga yi babu ko kiftawa kuma ko kwakkwaran motsi bata yi a inda take tsaye tsabar yanda ta tsorata, ya kullo kofar yana tsaye daga nan bakin kofar yana kallonta yana murmushi with calm yace "Good evening Khaleesat" Khaleesat ta sauke idonta gabanta na wani mugun faduwa, her common sense didn't give her the go Ahead to be rude or anything of such to him, can dai ta kallesa with calm in her voice tace "Why will you badge into my House just like this?" Ya
an yi murmushi yana sauke hulan jacket din jikinsa yace "That was because u left the door open..." Cikin kwantar da murya tace "But that doesn't warrant you to badge in" Ya daga hannu sama yace "My bad, sorry about that beautiful Khaleesat" Zaunawa tayi kan kujera bata sake cewa komai ba faduwar gabanta ya tsananta, yana bin apartment din da kallo keenly yace "Such a nice apartment, Communal living kike, ko ke kadai ce a duk apartment din nan?" Ba tare da ta kallesa ba calmly tace "Co-living" Ya karaso cikin parlon tayi masa kallon gefen ido gabanta na faduwa sosai, zaunawa yayi gefenta yana kallonta yace "Sorry i came unannounced, banyi tunanin kina da fahimta haka ba, na zo gidanki ba tare da izinin ki ba and u are not mad at me, i even badged in but u are still calm...." Khaleesat tayi murmushin karfin hali tace "It's fine...
a ma juna magana ba, had i know ban cire hoton ba in ga abinda zai yi" Safiyyah ta kwantar da murya tace "Kaga Aymaan Khaleesat fa matar aure ce babu wani boye boye...." Aymaan yayi wani murmushi without letting Safiyyah to go further yace "Ban yarda ba, shi wanda ya min magana in cire hoton zan nuna masa ba aurenta yayi ba ai...." Khaleesat ta daga kai fuska daure tace "Pls delete my pictures off your phone Mr man, don ban san ka ba, ban hada komai da kai ba ban kuma ga dalilin da yasa zaka yi posting dina ba, no sane person will do such, plss take my pictures off ur phone matar aure ce ni" Tana kai wa nan ta tura ma Safiyyah Laptop dinta ta mike ta figi handbag dinta ta bar wajen ko waigawa bata yi ba, Aymaan ya bi ta da kallo yana
an murmushi, Safiyyah tayi tagumi don har ta gaji da ce ma Khaleesat ta koyi siyasa da iya zaman duniya, da faram faram ya kamata ta samu ta rabu lafiya da Aymaan amma ga abinda tayi, Aymaan ya gyada kai yace "We shall see then" Safiyyah ta kallesa tace "Kasan tana da aljanu ne fa Aymaan kuma abun har ya ta
a brain dinta, da sauki ma basu tashi a nan ba, don wallahi duka take kuma in ta fara famfala gudu da kyar ake kamota, shi sa kullum zaka ganta babu fara'a ni kadai nake iya zama da ita wallahi, wanda kuma yasa ka cire hoton ba saurayinta bane believe me..." Aymaan yayi wani murmushi yace "Nima su gareni, kin ga dai dai kenan" Daga haka ya juya ya bar wajen, Safiyyah ta kara rafka wani tagumi.
Khaleesat na isa gida wajen karfe biyar zata bude kofa taji kofar a bude, ta kalli parking space taga babu mota a nan, tura kofar tayi a hankali ta shiga parlon, zaune ta gansa ya kunna TV yana kallon kwallo, ko juyowa bai yi ba har ta karasa cikin parlon tana kallonsa, ya mike without looking at her yace "Bani wayata" Tace "Ya jikin?" Sai a sannan ya kalleta yace "Nace maki bani da lafiya ne?" Tace "A'a kawai na gane idan baka da lafiya surutu that is not comprehensible kake yi a bacci....." Tana murmushi ta kare maganar tana kallonsa.
*Halysaah is 500 via 3276052019 fcmb Hauwa Bello Jiddah and u send ur evidence of payment 07087865788
, it's better ki ji tsoron Allah ki sauke nauyi kiyi karatunki cikin kwanciyar hankali don littafin na kudi ne, in kika karanta with no payment i owe you 500*
HALYSAAH 64
Khaleesat ta bi sa da kallon gefen ido ganin ya nufi kofa, sai kuma ta juya tana kallonsa, fita ta ga zai yi daga parlon, da sauri tace "Ka jira in dauko maka wayar yana sama" Tuni ya fice daga parlon without looking at her, tafi minti biyu tsaye tana kallon kofar da mamaki, does this min yaji haushin abinda ta fada kenan?
To ai ita ba da wata manufa ta fadi hakan ba, tana ta tsaye parlorn with surprise, can dai ta ta
e baki ta karasa ta zauna kan kujera ta bude handbag dinta ta ciro wayarta tana duba pdf da aka mata sending a school na wani course dinsu, after a while ta mike ta tafi sama don yin sallah ta canza kayan jikinta sannan ta dawo downstairs ta girka abinda zata ci, Khaleesat bata sauko downstairs din ba sai kusan karfe biyar da rabi na yamma don tana sallah bacci ya dauketa saboda sanyin garin, tana gyara hulan kanta bayan ta sauko kasa zata shiga kitchen taji anyi knocking kofar parlor at the same time aka murda kofar, juyawa tayi da sauri after realizing ashe a bude ta bar kofar bayan Ajay ya fita daxu, kallonsa ta dinga yi babu ko kiftawa kuma ko kwakkwaran motsi bata yi a inda take tsaye tsabar yanda ta tsorata, ya kullo kofar yana tsaye daga nan bakin kofar yana kallonta yana murmushi with calm yace "Good evening Khaleesat" Khaleesat ta sauke idonta gabanta na wani mugun faduwa, her common sense didn't give her the go Ahead to be rude or anything of such to him, can dai ta kallesa with calm in her voice tace "Why will you badge into my House just like this?" Ya
an yi murmushi yana sauke hulan jacket din jikinsa yace "That was because u left the door open..." Cikin kwantar da murya tace "But that doesn't warrant you to badge in" Ya daga hannu sama yace "My bad, sorry about that beautiful Khaleesat" Zaunawa tayi kan kujera bata sake cewa komai ba faduwar gabanta ya tsananta, yana bin apartment din da kallo keenly yace "Such a nice apartment, Communal living kike, ko ke kadai ce a duk apartment din nan?" Ba tare da ta kallesa ba calmly tace "Co-living" Ya karaso cikin parlon tayi masa kallon gefen ido gabanta na faduwa sosai, zaunawa yayi gefenta yana kallonta yace "Sorry i came unannounced, banyi tunanin kina da fahimta haka ba, na zo gidanki ba tare da izinin ki ba and u are not mad at me, i even badged in but u are still calm...." Khaleesat tayi murmushin karfin hali tace "It's fine...