Sashe 55
Canjin Rayuwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
shiyasa mass com zan karanta. Cikin farin ciki yace,
nagode ma Allah. Allah ya cika muku burinku yara
na. Daidai lokacin Hajiya sauda ta turo ta shigo da
sallama. Ta kallesu da fara’a ” ‘yan biyu azo aje ayi
varci ko? Suka miqe, sannan suka sake cewa, daddy
Allah ya baka lfy. Yace, Ameen nagode. Suka ce,
Hajiya saida safe.
Tace, mu kwana lfy karku manta da Addu’a. Suka ce,
to. Ta zauna tana kallon fuskarsa, “sun dameka da
surutunsu ko? Yace, inason su saki jikinsu dani.
Tace, ya kamata kam. Yace, “ynxun wace shawara
zaki bani? Ta kalleshi “tame? Maganar da nayi miki
dazun, ta damqa harkoki na ahannun yara, kamar
yadda kike ta bani shawara tuntuni. Tace, ynxun
kwanta kasha magani fa, in ka samu varci, gobe idan
Allah ya kaimu, sai muyi maganar ko? Ya kwanta tare
da cewa, Allah ya kaimu. Itama ta kwanto masa, tare
da kashe fitilar dakin.
Alhaji Bashir ya jima bai samu varci kamar na yau
ba. Yaji dadin jikinsa daya farka, har masallaci yaje.
Sannan da gari ya dan yi haske, sai yace, ki fitomin
da kayan motsa jikina, zan dan fita. Likita yace, in
dinga motsa jiki sosai, zufar da zan fitar tana fita da
cutar.
Hajiya sauda tace, tunda yarannan suna hutu, to ka
fita dasu Abdullahi mana da Sadiq da Ameen da
Umar. Take ya yarda sbd ynxun kam burinsa bai
dara kusantar duk ‘ya’yan nasa ba. Suka fito cikin
kayan motsa jiki. Yaran sun sa gajeran wando da riga
mai gajeran hannu, yayin da uban yasa mai dogon
hannu da kuma dogon wando. Yaran cikin murna,
domin suna son fita motsa jiki sosai, Hajiya ce take
hanasu, wai tace, batasan da wadanne irin abokai
zasu hadu ba in sun tafi can gurin motsa jikin. Alhaji
ya dube ta, “sai mun dawo.” Cikin salon tsokana tace,
“to Alhajina. “Ta kalli Abdullahi, “Yarana masu
albarka, ku lura min da mijina. Gaba daya suka sa
dariya. Tace, da gske nakeyi Abdullahi, kar yayi gudu,
tafiya kawai zakuyi. Suka ce “To” suka jera suka fita,
biyu nan, biyu nan, suka sa mahaifinsu a tsakiya.
Kafin ya dawo tuni ta dama masa kunun alkama da
qosai.
Qarfe takwas suka dawo, duk yayi zufa, yaran suka
nufi dakinsu don yin wanka. Shi ko Alhaji har
taimaka don yin wanka. Shi ko Alhaji har taimaka
masa tayi tayi, yayi wanka don nuna kulawa. Bayan
yaci abinci, yasha magani, sai yace, ki shirya zamu
fita. Tsaf tayi kwalliya cikin koriyar super da hijabinta
wanda kyansa ya nuna tsadarsa. Qamshi take yi, ta
bar sallahun komai gurin masu aiki tare da sauran
yaran, sannan suka fita. Direban shi ya taso, Alhaji
yace, je ka huta. Nine zanja motar. Saida ta zauna a
gidan gaba, sannan ta kalleshi da murmushi. “kai da
baka da lfy?
Yace, sauda kowane lokaci in muna tare bana son
mu samu na uku. Sai inga tamkar mu kadai ne a
duniyarmu. “Tasa dariya, daidai lokacin daya tada
motar. Tace, to kaba ni in tuqa mu. Kaifa jiya kazo.
Yace, baki lura ina ganinki na samu sauqi ba. Ynxun
ma kinsan ina zamuje? Tace, a’a. Sai da ya hau titi
sosai, sannan yace, gidan saukar baqina. Inason
muyi hirar da muka dade bamu yi irin ta ba. Sannan
mu tattauna muhimman zantuka. Murmushi tayi
batace qala ba.
Kwance suke a tsakiyar gadon na dakin baqin, suna
fuskantar juna, yace sauda na buqaci muzo nan ne
musamman don in baki haquri, sannan in fada miki
dalilaina. Sauda nasan cewa, na sa6a miki lokacin
dana rabaki da ‘yarki na kaita ga wata, wanda harga
Allah lokacin soyayyar Mimi ta rufemin ido har na
aikata haka. Amma kika yi haquri. Sannan na biyu
kece kadai zanyi wa ‘yarki abinda nayi mata, wato
aurar da ita ga talaka ba tare da kin dagamin hankali
ba.
Da wata ce, cikin sauran matan, na tabbata da ranar
aurenmu da ita zai mutu. Sai na qarshe kece kadai
‘yarki zata samu hadari, in hanata zuwa, kuma ta
hanu. Sauda duk inda ake neman mace ta gari, kin
kai. Ina roqon Allah yasa ki zama shugabar matana a
gidan Aljannah. Cikin murmushin jin dadi tace,
Ameen Alhaji. Ya tashi zaune. “sauda dalilina na aurar
da Mimi ga malam Ismail, tare kuma da yanke duk
wata alaqa da ita tare da cire ta cikin ahalina shi ne.
Kashhh! Mu hadu cikin littafi na hudu, kuma na
qarshe. K. Mashinku ce, sai na jiku a 08081165107
Chanjin rayuwa book 4
1⃣Saboda ta samu canjin rayuwa, daga jahilci zuwa ilimi, daga rashin tarbiyya zuwa tarbiyya, daga mara mutunci zuwa mai mutunci. Sauda, da farko nayi wa Mimi wannan auren ne don in quntata mata, in qona mata rai, kamar yadda ta qona min. Amma daga baya tunani ya shige ni, nayi nazarin dalilin wannan auren zata iya samun canjin rayuwa. Ismail zai iya bata ilimi na addini wanda ta rasa daga gareni. Sannan, ilimi zaisa ta zama mai tarbiyya ko dan yaya, tunda anbar shiri tun rani. Dalilin da yasa nace kar kuje gurinta, nima nace kar su sake nemana, sbd idn bata tare damu, zata fi samun tarbiyya. Shi ba zaiji shakkar mu ba, ko tsoron mu in tayi abin hukunci. Kuma yanda na lura dashi, bashi da shakka, kinga kenan ba zaiji tsoron duk wata barazanar ta ba. Haka kuma ba zamu taimaka musu da kudi ba, sbd shi kansa banason mu kashe masa zuciya, ya kasa neman na kansa, ko yaushe yana jiranmu. Haka kuma ita kanta rashin taimaka musun zaisa ta saba da Rayuwar babu, wadda bata sani ba ada. Yanke alaqa dasu shine zaisa ita da shi suyi abinda ya kamata.
Hajiya sauda ta sauke ajiyar zuciya, "Na fahimceka sosai Alhaji, saidai nayi wani kuskure daya. "ya kalleta, na tura musu dubu dari. "karki damu, saidai karki sake tura musu kudi. Da zaki iya ma ko wayarsu karki sake kira. Ta danyi shiru tana nazari. Ya katseta, kar kisa ma kanki damuwa, nayi miki alqawarin bibiyar miki labarin duk halin da suke ciki. Ta tsura masa ido, a cikin qwayar idanunsa ta tabbatar da abin da yake fada. Tace, shikenan Alhaji. Allah yasa mu dace. Yace, "Ameen matar qwarai". Ya kama hannunta, "nasan ranki ya nutsu da yaron, kuma nima na fahimci cewa, yaron mai hankali ne. "Sukayi dariya. Yace, kinsan menene sauda? Tace a'a. yace, "Ni kaina ina cikin matsanancin kewar Mimi. Na sani sarai tunaninta ne ya hana ciwwonnan sauka. Tace, nasan za'ayi haka, amma tunda kanada wannan qudurin, wajibinka ne ka daure, ka jure, ka kuma kauda kai, sannan mu hada da Addu'a, Allah ya taya mu. Yace, Ameen ya rabbi. Ynxun kuma na samu natsuwa tunda Allah yasa kin fahimceni. Ranar nan suka yini suna qoqarin kyautata ma juna.
2⃣Haka itama Mimi tayi ta jinya, yaya Amina da Ismail suna matuqar kula da ita. 'yan uwan mamansu na Daura sunzo, sun duna jikin Mimi, sannan sun kawo musu kudin gonarsu da aka saida. Don haka shirye-shiryen tafiyar Ismail ya kankama. Haka nan 6angaren Mimi, zuwa ynxun Ismail yayi nasarar saka Mimi ta fara sallah dole, ba don ta so ba. Yawan nasiha da nacinsa ya sata sauraronsa. Ya nuna mata yadda zatayi sallah, kuma ya dauki nauyin yi mata akwalla. Ranar daya fara tsananta mata tayi sallah da kuka tayi sallar. Da farko ma bata yi ba, sai da yace shikam ba za yayi jinyarta ba, matsawar ba zata yi sallah ba. Ya nuna mata shifa tafiyarsa zaiyi. Yaya Amina ita ma cikin son ta tsorata ta tace, in ko ka tafi, nima zaman me zanyi? Kinga kenan saiki zauna babu mai jinya, ba mai kula dake. Tana kukan nata tace, yayi mata alwalla. Tun daga ranar, duk lokacin sallah in yayi, sai ta yita. Wani abin da yaba Mimi al'ajabi shine tunda ta soma sallah, sai ta samu kanta cikin wata natsuwa, ta kuma qara imanin cewa sallah tana kusanta bawa ga ubangijinsa. Haka kuma lokacin da yace zai dinga koya mata gajerun surori, bata qi ba sbd sallah.
Kwanci tashi har taci wata daya da sati daya a asibiti. Lokacin ne kuma da Doctor din dabyayi mata dori ya dibar mata zaizo ya duba in dori yayi kyau, sai ya kwance. Ranar litinin da misalin qarfe goma na safe, likitan suka shigo shida doctor salis. Kallon qafafun nata kawai yayi, yace inasa ran cewa dorin yayi kyau. Zan kwance shi ynxun sai ku kaita ayi mata hoto, sai ku kawo mu gani. Ismail cikin murna yace, Alhamdulillahi, dama na gaji da zaman asisibitin nan, har ita ma khadijan ta gaji ko?. Ya fada tare da kallonta. Mimi ta kalli likitan, kenan in hoton ya nuna cewa, dorin yayi za'a sallameni ne? Likita yace, eh, to ku daiyi hoton mu gani. Bayan an kwance tana ta shagwa6a, ta qanqame yaya Amina. Likitan yace, a kaita hoto ynxu. Ismail ke tura ta a kujerar tura marasa lfy suka nufi gefen hoto. Yaya tana jere da shi suna magana. Yace, "Yaya Allah yasa hoton babu tsada sbd Kinsan fa babu sauran kudi, gashi kudin dakinmu dana sake biya ya qare. "Wai saura nawa ne ma kudinnan da aka ajiye sbd tafiya? Yace "ta6" ai baifi saura dubu goma ba acikin dubu hamsin din dana ba Mahmud don kar in kashe, amma duk sun qare. Tace, ai dama zara bata barin dami.
Barkanmu da sallah sis 🙌
[17/09 1:18 pm] Inna👬👫: Canjin rayuwa
nagode ma Allah. Allah ya cika muku burinku yara
na. Daidai lokacin Hajiya sauda ta turo ta shigo da
sallama. Ta kallesu da fara’a ” ‘yan biyu azo aje ayi
varci ko? Suka miqe, sannan suka sake cewa, daddy
Allah ya baka lfy. Yace, Ameen nagode. Suka ce,
Hajiya saida safe.
Tace, mu kwana lfy karku manta da Addu’a. Suka ce,
to. Ta zauna tana kallon fuskarsa, “sun dameka da
surutunsu ko? Yace, inason su saki jikinsu dani.
Tace, ya kamata kam. Yace, “ynxun wace shawara
zaki bani? Ta kalleshi “tame? Maganar da nayi miki
dazun, ta damqa harkoki na ahannun yara, kamar
yadda kike ta bani shawara tuntuni. Tace, ynxun
kwanta kasha magani fa, in ka samu varci, gobe idan
Allah ya kaimu, sai muyi maganar ko? Ya kwanta tare
da cewa, Allah ya kaimu. Itama ta kwanto masa, tare
da kashe fitilar dakin.
Alhaji Bashir ya jima bai samu varci kamar na yau
ba. Yaji dadin jikinsa daya farka, har masallaci yaje.
Sannan da gari ya dan yi haske, sai yace, ki fitomin
da kayan motsa jikina, zan dan fita. Likita yace, in
dinga motsa jiki sosai, zufar da zan fitar tana fita da
cutar.
Hajiya sauda tace, tunda yarannan suna hutu, to ka
fita dasu Abdullahi mana da Sadiq da Ameen da
Umar. Take ya yarda sbd ynxun kam burinsa bai
dara kusantar duk ‘ya’yan nasa ba. Suka fito cikin
kayan motsa jiki. Yaran sun sa gajeran wando da riga
mai gajeran hannu, yayin da uban yasa mai dogon
hannu da kuma dogon wando. Yaran cikin murna,
domin suna son fita motsa jiki sosai, Hajiya ce take
hanasu, wai tace, batasan da wadanne irin abokai
zasu hadu ba in sun tafi can gurin motsa jikin. Alhaji
ya dube ta, “sai mun dawo.” Cikin salon tsokana tace,
“to Alhajina. “Ta kalli Abdullahi, “Yarana masu
albarka, ku lura min da mijina. Gaba daya suka sa
dariya. Tace, da gske nakeyi Abdullahi, kar yayi gudu,
tafiya kawai zakuyi. Suka ce “To” suka jera suka fita,
biyu nan, biyu nan, suka sa mahaifinsu a tsakiya.
Kafin ya dawo tuni ta dama masa kunun alkama da
qosai.
Qarfe takwas suka dawo, duk yayi zufa, yaran suka
nufi dakinsu don yin wanka. Shi ko Alhaji har
taimaka don yin wanka. Shi ko Alhaji har taimaka
masa tayi tayi, yayi wanka don nuna kulawa. Bayan
yaci abinci, yasha magani, sai yace, ki shirya zamu
fita. Tsaf tayi kwalliya cikin koriyar super da hijabinta
wanda kyansa ya nuna tsadarsa. Qamshi take yi, ta
bar sallahun komai gurin masu aiki tare da sauran
yaran, sannan suka fita. Direban shi ya taso, Alhaji
yace, je ka huta. Nine zanja motar. Saida ta zauna a
gidan gaba, sannan ta kalleshi da murmushi. “kai da
baka da lfy?
Yace, sauda kowane lokaci in muna tare bana son
mu samu na uku. Sai inga tamkar mu kadai ne a
duniyarmu. “Tasa dariya, daidai lokacin daya tada
motar. Tace, to kaba ni in tuqa mu. Kaifa jiya kazo.
Yace, baki lura ina ganinki na samu sauqi ba. Ynxun
ma kinsan ina zamuje? Tace, a’a. Sai da ya hau titi
sosai, sannan yace, gidan saukar baqina. Inason
muyi hirar da muka dade bamu yi irin ta ba. Sannan
mu tattauna muhimman zantuka. Murmushi tayi
batace qala ba.
Kwance suke a tsakiyar gadon na dakin baqin, suna
fuskantar juna, yace sauda na buqaci muzo nan ne
musamman don in baki haquri, sannan in fada miki
dalilaina. Sauda nasan cewa, na sa6a miki lokacin
dana rabaki da ‘yarki na kaita ga wata, wanda harga
Allah lokacin soyayyar Mimi ta rufemin ido har na
aikata haka. Amma kika yi haquri. Sannan na biyu
kece kadai zanyi wa ‘yarki abinda nayi mata, wato
aurar da ita ga talaka ba tare da kin dagamin hankali
ba.
Da wata ce, cikin sauran matan, na tabbata da ranar
aurenmu da ita zai mutu. Sai na qarshe kece kadai
‘yarki zata samu hadari, in hanata zuwa, kuma ta
hanu. Sauda duk inda ake neman mace ta gari, kin
kai. Ina roqon Allah yasa ki zama shugabar matana a
gidan Aljannah. Cikin murmushin jin dadi tace,
Ameen Alhaji. Ya tashi zaune. “sauda dalilina na aurar
da Mimi ga malam Ismail, tare kuma da yanke duk
wata alaqa da ita tare da cire ta cikin ahalina shi ne.
Kashhh! Mu hadu cikin littafi na hudu, kuma na
qarshe. K. Mashinku ce, sai na jiku a 08081165107
Chanjin rayuwa book 4
1⃣Saboda ta samu canjin rayuwa, daga jahilci zuwa ilimi, daga rashin tarbiyya zuwa tarbiyya, daga mara mutunci zuwa mai mutunci. Sauda, da farko nayi wa Mimi wannan auren ne don in quntata mata, in qona mata rai, kamar yadda ta qona min. Amma daga baya tunani ya shige ni, nayi nazarin dalilin wannan auren zata iya samun canjin rayuwa. Ismail zai iya bata ilimi na addini wanda ta rasa daga gareni. Sannan, ilimi zaisa ta zama mai tarbiyya ko dan yaya, tunda anbar shiri tun rani. Dalilin da yasa nace kar kuje gurinta, nima nace kar su sake nemana, sbd idn bata tare damu, zata fi samun tarbiyya. Shi ba zaiji shakkar mu ba, ko tsoron mu in tayi abin hukunci. Kuma yanda na lura dashi, bashi da shakka, kinga kenan ba zaiji tsoron duk wata barazanar ta ba. Haka kuma ba zamu taimaka musu da kudi ba, sbd shi kansa banason mu kashe masa zuciya, ya kasa neman na kansa, ko yaushe yana jiranmu. Haka kuma ita kanta rashin taimaka musun zaisa ta saba da Rayuwar babu, wadda bata sani ba ada. Yanke alaqa dasu shine zaisa ita da shi suyi abinda ya kamata.
Hajiya sauda ta sauke ajiyar zuciya, "Na fahimceka sosai Alhaji, saidai nayi wani kuskure daya. "ya kalleta, na tura musu dubu dari. "karki damu, saidai karki sake tura musu kudi. Da zaki iya ma ko wayarsu karki sake kira. Ta danyi shiru tana nazari. Ya katseta, kar kisa ma kanki damuwa, nayi miki alqawarin bibiyar miki labarin duk halin da suke ciki. Ta tsura masa ido, a cikin qwayar idanunsa ta tabbatar da abin da yake fada. Tace, shikenan Alhaji. Allah yasa mu dace. Yace, "Ameen matar qwarai". Ya kama hannunta, "nasan ranki ya nutsu da yaron, kuma nima na fahimci cewa, yaron mai hankali ne. "Sukayi dariya. Yace, kinsan menene sauda? Tace a'a. yace, "Ni kaina ina cikin matsanancin kewar Mimi. Na sani sarai tunaninta ne ya hana ciwwonnan sauka. Tace, nasan za'ayi haka, amma tunda kanada wannan qudurin, wajibinka ne ka daure, ka jure, ka kuma kauda kai, sannan mu hada da Addu'a, Allah ya taya mu. Yace, Ameen ya rabbi. Ynxun kuma na samu natsuwa tunda Allah yasa kin fahimceni. Ranar nan suka yini suna qoqarin kyautata ma juna.
2⃣Haka itama Mimi tayi ta jinya, yaya Amina da Ismail suna matuqar kula da ita. 'yan uwan mamansu na Daura sunzo, sun duna jikin Mimi, sannan sun kawo musu kudin gonarsu da aka saida. Don haka shirye-shiryen tafiyar Ismail ya kankama. Haka nan 6angaren Mimi, zuwa ynxun Ismail yayi nasarar saka Mimi ta fara sallah dole, ba don ta so ba. Yawan nasiha da nacinsa ya sata sauraronsa. Ya nuna mata yadda zatayi sallah, kuma ya dauki nauyin yi mata akwalla. Ranar daya fara tsananta mata tayi sallah da kuka tayi sallar. Da farko ma bata yi ba, sai da yace shikam ba za yayi jinyarta ba, matsawar ba zata yi sallah ba. Ya nuna mata shifa tafiyarsa zaiyi. Yaya Amina ita ma cikin son ta tsorata ta tace, in ko ka tafi, nima zaman me zanyi? Kinga kenan saiki zauna babu mai jinya, ba mai kula dake. Tana kukan nata tace, yayi mata alwalla. Tun daga ranar, duk lokacin sallah in yayi, sai ta yita. Wani abin da yaba Mimi al'ajabi shine tunda ta soma sallah, sai ta samu kanta cikin wata natsuwa, ta kuma qara imanin cewa sallah tana kusanta bawa ga ubangijinsa. Haka kuma lokacin da yace zai dinga koya mata gajerun surori, bata qi ba sbd sallah.
Kwanci tashi har taci wata daya da sati daya a asibiti. Lokacin ne kuma da Doctor din dabyayi mata dori ya dibar mata zaizo ya duba in dori yayi kyau, sai ya kwance. Ranar litinin da misalin qarfe goma na safe, likitan suka shigo shida doctor salis. Kallon qafafun nata kawai yayi, yace inasa ran cewa dorin yayi kyau. Zan kwance shi ynxun sai ku kaita ayi mata hoto, sai ku kawo mu gani. Ismail cikin murna yace, Alhamdulillahi, dama na gaji da zaman asisibitin nan, har ita ma khadijan ta gaji ko?. Ya fada tare da kallonta. Mimi ta kalli likitan, kenan in hoton ya nuna cewa, dorin yayi za'a sallameni ne? Likita yace, eh, to ku daiyi hoton mu gani. Bayan an kwance tana ta shagwa6a, ta qanqame yaya Amina. Likitan yace, a kaita hoto ynxu. Ismail ke tura ta a kujerar tura marasa lfy suka nufi gefen hoto. Yaya tana jere da shi suna magana. Yace, "Yaya Allah yasa hoton babu tsada sbd Kinsan fa babu sauran kudi, gashi kudin dakinmu dana sake biya ya qare. "Wai saura nawa ne ma kudinnan da aka ajiye sbd tafiya? Yace "ta6" ai baifi saura dubu goma ba acikin dubu hamsin din dana ba Mahmud don kar in kashe, amma duk sun qare. Tace, ai dama zara bata barin dami.
Barkanmu da sallah sis 🙌
[17/09 1:18 pm] Inna👬👫: Canjin rayuwa