Sashe 41
Canjin Rayuwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Zainabu ta sunkuyar da kai. Ni wallahi da baku dawo
ba, za’a ce iyaye na suna ta sintiri. Da ma aikowa
kawai kuka yi.
Ni bana son abin gorin nan gidan. Inna tace a daura
miki goruba, mu dai in burinmu ya cika ina ruwan
mu dasu? Inna yalwa tace, anqi a turo wani din,
basha zakiyi ba. Ta daga hijabinta, ta ciro wata gora
mai dauke da maganin da suka hado. Tace, zauna
kisha shi maza-maza. Zainabu ta soma kuka tana
shan maganin. Tasha kusan rabi suka ce, ki ajiye
Anjima sai ki shaki shanye sauran. Karki sake baki
shashi ba. Tun fitarmu daga gidannan, muna can
muna qoqarin hadoshi. Don haka ki maida hankali ki
shanye.
Alhaji lawal ya dawo gurin su Maman bushira yanata
zage-zage, wai shi za’a kawo wa raini da rashin
mutunci? To, shifa ba zai bada jininsa ba bare kuma
kudinsa. Duka-Duka yaushe ne akayi auren ma? Ko
wata daya ba’a yi ba za’a ce har tanada wani ciki?
Uwar gidan tace, haba Alhaji yaya kake irin wannan
maganar? Sbd Allah, dubi yadda mutane suke
kallonka. In jiya kuka yi aure, ai ba abin Mamaki
bane ku wayi gari da ciki. Kai dai kayi fatan samun
sauqinta, ka kuma bada duk abinda ake nema. Ya
kalleta a fusace, sisi na bazai ciwon kai ba. Zanje in
fadawa uwarta, wadda ta kawo mata maganin zubar
da ciki. Sai su zo suyi jinyar ta, da kuma kudin sun,
tace haba Alhaji don Allah ka duba wannan
al’amarin. Cikin tsawa yace, in zakije gida, kizo muje!
In ba zakije ba, in tafi.
Tace, abarta da wa? Tsaki yaja, sannan ya wuce
abinsa. Nurse tazo ta kira maman bushira zuwa
dakin da aka ajiye Zainabu. Sannan taba ta wata
takarda, ta nuna mata wata qofa, ki shiga zakiga
wasu nurses, anan ne zaku biya kudin gadon, sannan
zasu rubuta muku takardar shaidar biya. Likita zai
shigo ya rubuta magungunan daya kamata tasha.
Maman bushira dai, to, kurum tace, tana tsaye da
takarda bayan tafiyar nurse. Gashi ba tada ko sisi
tunda fitar bana shiri bane.
Shi kam Alhaji lawal, kamar yadda ya fada, gidan su
Zainabun kuwa ya zarce. Kafin ya kai saida ya kira
direbansa, dan korensa. Bayan ya daga, sannan yace,
iroro kana ina ne ynxun?
Yace, Alhaji naje gidan, ance kunje asibiti da amarya
ba lfy. Alhaji yace, mu hadu gidan iyayenta ynxun
nan. Ka hau aca6a. Yana isowa qofar gidan, ya hangi
iroro har ya iso, suna tsaye da dan acha6an, iroro ya
nufo Alhaji yana cewa, sannu da qarasowa Alhaji.
Alhaji yace, har ka rigani, to me kuma dan acha6a ke
jira? Iroro yace, banida ko kwabo Alhaji, daman kai
nake jira in sallameshi. Tsaki Alhaji yaja, sannan ya
ciro naira dari biyu ya miqa masa, iroro ya amsa tare
da cewa, Yauwa. Ya biya dan acha6a, sannan ya zuba
sauran aljihunsa. Ya kalli. Alhaji, “lafiya dai kazo nan?
Alhaji yace, zuwa nayi in sanar da iyayen Yarinyar
nan Zainabu suje suyi hidimarta a asibiti.
Kaji ma wai har tanada ciki, Duka-Duka yaushe akayi
bikin? Iroro yace, tafdijam! Ba don ma baka mori
kudinka ba ai da sakinta kayi kawai, ka kawo wata.
To, jinyar cikin takeyi a asibitin? Alhaji yace, sun
dirka mata maganin zubar da ciki, jini ya 6alle mata.
Ai shiyasa nace, suzo suyi jigilar, iroro yace, kayi gsky
Alhaji. Kuma zan soma duba maka madadinta tun
daga ynxun.
Alhaji yace, shiyasa nake matuqar sonka iroro. Sau
da yawa in kayi magana, kamar ka shiga raina. Da
ace ta kwana biyu, zuwan nan da nayi, yadda take
asibitin nan, da takardar ta zanba iyayen ta. Amma
su gama jinyarsu, zan dawo da ita, ba zanyi asara ba,
kuma ba zamuyi dogon Zango da ita ba, don daga
gani ita irin masu jarabar haihuwarnan ce, sai kace
6era.
Cikin fada likitan ya shigo, ya kalli Ismail, “kai kanaso
ne sai zuciyar ta ta buga tukunna? Me zaisa ku fada
mata mutuwarsa? Don Allah ku fita waje, banason
ganin kowa anan sam. Bai saurari kowa ba, bare
yasan ba laifin Ismail bane. Gaba dayansu sukayi
waje,, Ismail yana cewa, kun gani ko? Nasan dama
laifina zai gani. Cikin kuka mai tsanani, mahaifiyar
khalil take cewa, kuyi haquri, nima ban sani bane,
Mahmud yace, karki damu hajiya, babu komai,
shidai Allah ya jiqansa. Tace Ameen, bari mu tafi,
Allah ya bata lfy.
Ameen ya rabbi, ina fata ‘yan sandan sun baku
jakarsa da wayarsa ko? Sai dai ban sani ba, tunda
tare da mahaifinsa muka zo, qila sun bashi, Mahmud
yace, ‘yan sandan sunzo lokacin da mukazo. Tace
bari zanyi musu magana in munje. Mahmoud yabi
su da kallo, suka tafi cikin damuwa. Ismail kam
tamkar zuciyar sa ta buga don damuwa. Ya qosa
likitan ya fito don yasan halin da ake ciki. Ya kusan
rabin sa’a tare da taimakon nurses, sannan ya fito, ya
kalli Ismail, fuskarsa a daure, ku biyoni office. Sun
sameshi a tsaye yana duba wani file. Suna shigowa
bai zauna ba, kuma bai musu izinin su zauna ba.
Sai ma fada da ya hau yi musu, tare da cewa, kasan
meye? Kaje ka samo wacce zatayi jinyar ta, domin
kaikam baza ka iya ba. Ismail yace, doctor ba laifina
bane, nan ya sanar dashi komai, likitan yace,
shikenan, daga yau zuwa gobe bamason ganin koea
gurin ta. Ina nufin ‘yan dubiya. Likitan ya sassauta
murya, ka nutsu sosai, ka lallasheta, sbd kasan dole
ne ta zamo ta farka cikin damuwa da tashin hankali.
“Ismail yace, Insha Allah. Na gode likita. Ynxun ta
farfado ne? Mun kuma yi mata allurar varci, bamu
fito ba saida varcin ya dauke ta. Don haka saiku kula
sosai. Tashi kuje, za’a zo a dabi jinin naka ynxun.
Ismail yace, to nagode likita.
Suna fitowa suka dawo gurin su Mahmud, yace vari
ya wuce, sai zuwa anjima. Ismail yace, Allah ya
kaimu. Bayan tafiyar su, Ismail, a hankali ya tura
dakin ya shiga. Ya jima tsaye a kanta, yana kallon ta
tana varci, ya juya ya koma kan kujera, zamansa
keda wuya, sai aka turo qofar dakin. Ya dago ya kalli
mai shigowar, Namiji ne da riga fara, irin wadda
likita ke sawa, sai wasu kayan aiki dake hannunsa.
Yace. Kaine Ismail bin Abdurrahaman? Ismael yace,
Na’am, Mutumin yace, nazo ne in debi jininka. Ismail
yace, to bismillah. Bayan an dauki jininsa ne, sai wata
nurse ta kawo masa wani dan tea a kofi da wasu ‘yan
qwayoyin magani, yasha ya dan kishingida, kafin
lokacin sallah.
Bayan la’sar, sai ga babban wan su Ismail yazo,
lokacin Ismail yana dawowa daga masallaci, suka
shiga ya duba ta. Har lokacin bata farka ba, bayan
sun fito yace masa, ance zata gudu ne tayi hadari.
Ismail Yace, eh, yayan yace, in bata sonka dolene? In
ta warke ka maida musu ‘yarsu, Ismail bayason
doguwar magana, don haka yace wa, to, sai ya sake
cewa, ka fadama iyayen ta? Yace eh, da haka suka kai
qofar asibitin, inda yayan ya hau mashin, shi kuma
ya koma ciki. Duk fargaban Ismail, in ta farka baisan
dame zata tashi ba, bai san wane qalubale zai
fuskanta ba.
Kuma shi gaba daya ma zaman asibitin ya gundure
shi, sam ya qosa ya barshi. kiran hajiya sauda yake
shigowa, sai lokacin ya tuna da zancen account
number da tace ya tura mata. Suka gaisa, bayan ya
daga, tace masa. Baka turo ba, gashi har yamma tayi.
Yace, kiyi haquri hajiya, kaina ne yadau zafi. Ban tuna
ba, kuma banida account nawa na kaina, sai namu
na makaranta. Insha Allahu dana sanar da malam
Aminu zan turo. Tace, zancen dorin fa? Yace, sai
gobe. Ynxun dai jini za’a qara mata. Tace, an samu
jinin ne? Yace, eh, nawa ne za’a sa mata. Tace, Allah
ya bata lfy, sai naga number, yace, insha Allahu.
Ismael ya shanyo kwanar da zata kaishi matakalar da
zai koma dakinsu, sai kurum ya hango innarsu
Zainabu, ita da aminiyarta hannunta riqe da wata
takarda. Ya jira har saida suka iso gurinsa, sai dai da
alamu innar bata lura dashi ba. Yaji tana cewa,
wannan maganin shi kadai dubu daya da dari
bakwai, su kuma sauran kudinsu ya zama nawa?
Qawar tace dama nice ke, tunda ta samu dan qwarin
jiki daukarta zanyi mu gudu, mu bar asibitin. Baiji
ba, za’a ce iyaye na suna ta sintiri. Da ma aikowa
kawai kuka yi.
Ni bana son abin gorin nan gidan. Inna tace a daura
miki goruba, mu dai in burinmu ya cika ina ruwan
mu dasu? Inna yalwa tace, anqi a turo wani din,
basha zakiyi ba. Ta daga hijabinta, ta ciro wata gora
mai dauke da maganin da suka hado. Tace, zauna
kisha shi maza-maza. Zainabu ta soma kuka tana
shan maganin. Tasha kusan rabi suka ce, ki ajiye
Anjima sai ki shaki shanye sauran. Karki sake baki
shashi ba. Tun fitarmu daga gidannan, muna can
muna qoqarin hadoshi. Don haka ki maida hankali ki
shanye.
Alhaji lawal ya dawo gurin su Maman bushira yanata
zage-zage, wai shi za’a kawo wa raini da rashin
mutunci? To, shifa ba zai bada jininsa ba bare kuma
kudinsa. Duka-Duka yaushe ne akayi auren ma? Ko
wata daya ba’a yi ba za’a ce har tanada wani ciki?
Uwar gidan tace, haba Alhaji yaya kake irin wannan
maganar? Sbd Allah, dubi yadda mutane suke
kallonka. In jiya kuka yi aure, ai ba abin Mamaki
bane ku wayi gari da ciki. Kai dai kayi fatan samun
sauqinta, ka kuma bada duk abinda ake nema. Ya
kalleta a fusace, sisi na bazai ciwon kai ba. Zanje in
fadawa uwarta, wadda ta kawo mata maganin zubar
da ciki. Sai su zo suyi jinyar ta, da kuma kudin sun,
tace haba Alhaji don Allah ka duba wannan
al’amarin. Cikin tsawa yace, in zakije gida, kizo muje!
In ba zakije ba, in tafi.
Tace, abarta da wa? Tsaki yaja, sannan ya wuce
abinsa. Nurse tazo ta kira maman bushira zuwa
dakin da aka ajiye Zainabu. Sannan taba ta wata
takarda, ta nuna mata wata qofa, ki shiga zakiga
wasu nurses, anan ne zaku biya kudin gadon, sannan
zasu rubuta muku takardar shaidar biya. Likita zai
shigo ya rubuta magungunan daya kamata tasha.
Maman bushira dai, to, kurum tace, tana tsaye da
takarda bayan tafiyar nurse. Gashi ba tada ko sisi
tunda fitar bana shiri bane.
Shi kam Alhaji lawal, kamar yadda ya fada, gidan su
Zainabun kuwa ya zarce. Kafin ya kai saida ya kira
direbansa, dan korensa. Bayan ya daga, sannan yace,
iroro kana ina ne ynxun?
Yace, Alhaji naje gidan, ance kunje asibiti da amarya
ba lfy. Alhaji yace, mu hadu gidan iyayenta ynxun
nan. Ka hau aca6a. Yana isowa qofar gidan, ya hangi
iroro har ya iso, suna tsaye da dan acha6an, iroro ya
nufo Alhaji yana cewa, sannu da qarasowa Alhaji.
Alhaji yace, har ka rigani, to me kuma dan acha6a ke
jira? Iroro yace, banida ko kwabo Alhaji, daman kai
nake jira in sallameshi. Tsaki Alhaji yaja, sannan ya
ciro naira dari biyu ya miqa masa, iroro ya amsa tare
da cewa, Yauwa. Ya biya dan acha6a, sannan ya zuba
sauran aljihunsa. Ya kalli. Alhaji, “lafiya dai kazo nan?
Alhaji yace, zuwa nayi in sanar da iyayen Yarinyar
nan Zainabu suje suyi hidimarta a asibiti.
Kaji ma wai har tanada ciki, Duka-Duka yaushe akayi
bikin? Iroro yace, tafdijam! Ba don ma baka mori
kudinka ba ai da sakinta kayi kawai, ka kawo wata.
To, jinyar cikin takeyi a asibitin? Alhaji yace, sun
dirka mata maganin zubar da ciki, jini ya 6alle mata.
Ai shiyasa nace, suzo suyi jigilar, iroro yace, kayi gsky
Alhaji. Kuma zan soma duba maka madadinta tun
daga ynxun.
Alhaji yace, shiyasa nake matuqar sonka iroro. Sau
da yawa in kayi magana, kamar ka shiga raina. Da
ace ta kwana biyu, zuwan nan da nayi, yadda take
asibitin nan, da takardar ta zanba iyayen ta. Amma
su gama jinyarsu, zan dawo da ita, ba zanyi asara ba,
kuma ba zamuyi dogon Zango da ita ba, don daga
gani ita irin masu jarabar haihuwarnan ce, sai kace
6era.
Cikin fada likitan ya shigo, ya kalli Ismail, “kai kanaso
ne sai zuciyar ta ta buga tukunna? Me zaisa ku fada
mata mutuwarsa? Don Allah ku fita waje, banason
ganin kowa anan sam. Bai saurari kowa ba, bare
yasan ba laifin Ismail bane. Gaba dayansu sukayi
waje,, Ismail yana cewa, kun gani ko? Nasan dama
laifina zai gani. Cikin kuka mai tsanani, mahaifiyar
khalil take cewa, kuyi haquri, nima ban sani bane,
Mahmud yace, karki damu hajiya, babu komai,
shidai Allah ya jiqansa. Tace Ameen, bari mu tafi,
Allah ya bata lfy.
Ameen ya rabbi, ina fata ‘yan sandan sun baku
jakarsa da wayarsa ko? Sai dai ban sani ba, tunda
tare da mahaifinsa muka zo, qila sun bashi, Mahmud
yace, ‘yan sandan sunzo lokacin da mukazo. Tace
bari zanyi musu magana in munje. Mahmoud yabi
su da kallo, suka tafi cikin damuwa. Ismail kam
tamkar zuciyar sa ta buga don damuwa. Ya qosa
likitan ya fito don yasan halin da ake ciki. Ya kusan
rabin sa’a tare da taimakon nurses, sannan ya fito, ya
kalli Ismail, fuskarsa a daure, ku biyoni office. Sun
sameshi a tsaye yana duba wani file. Suna shigowa
bai zauna ba, kuma bai musu izinin su zauna ba.
Sai ma fada da ya hau yi musu, tare da cewa, kasan
meye? Kaje ka samo wacce zatayi jinyar ta, domin
kaikam baza ka iya ba. Ismail yace, doctor ba laifina
bane, nan ya sanar dashi komai, likitan yace,
shikenan, daga yau zuwa gobe bamason ganin koea
gurin ta. Ina nufin ‘yan dubiya. Likitan ya sassauta
murya, ka nutsu sosai, ka lallasheta, sbd kasan dole
ne ta zamo ta farka cikin damuwa da tashin hankali.
“Ismail yace, Insha Allah. Na gode likita. Ynxun ta
farfado ne? Mun kuma yi mata allurar varci, bamu
fito ba saida varcin ya dauke ta. Don haka saiku kula
sosai. Tashi kuje, za’a zo a dabi jinin naka ynxun.
Ismail yace, to nagode likita.
Suna fitowa suka dawo gurin su Mahmud, yace vari
ya wuce, sai zuwa anjima. Ismail yace, Allah ya
kaimu. Bayan tafiyar su, Ismail, a hankali ya tura
dakin ya shiga. Ya jima tsaye a kanta, yana kallon ta
tana varci, ya juya ya koma kan kujera, zamansa
keda wuya, sai aka turo qofar dakin. Ya dago ya kalli
mai shigowar, Namiji ne da riga fara, irin wadda
likita ke sawa, sai wasu kayan aiki dake hannunsa.
Yace. Kaine Ismail bin Abdurrahaman? Ismael yace,
Na’am, Mutumin yace, nazo ne in debi jininka. Ismail
yace, to bismillah. Bayan an dauki jininsa ne, sai wata
nurse ta kawo masa wani dan tea a kofi da wasu ‘yan
qwayoyin magani, yasha ya dan kishingida, kafin
lokacin sallah.
Bayan la’sar, sai ga babban wan su Ismail yazo,
lokacin Ismail yana dawowa daga masallaci, suka
shiga ya duba ta. Har lokacin bata farka ba, bayan
sun fito yace masa, ance zata gudu ne tayi hadari.
Ismail Yace, eh, yayan yace, in bata sonka dolene? In
ta warke ka maida musu ‘yarsu, Ismail bayason
doguwar magana, don haka yace wa, to, sai ya sake
cewa, ka fadama iyayen ta? Yace eh, da haka suka kai
qofar asibitin, inda yayan ya hau mashin, shi kuma
ya koma ciki. Duk fargaban Ismail, in ta farka baisan
dame zata tashi ba, bai san wane qalubale zai
fuskanta ba.
Kuma shi gaba daya ma zaman asibitin ya gundure
shi, sam ya qosa ya barshi. kiran hajiya sauda yake
shigowa, sai lokacin ya tuna da zancen account
number da tace ya tura mata. Suka gaisa, bayan ya
daga, tace masa. Baka turo ba, gashi har yamma tayi.
Yace, kiyi haquri hajiya, kaina ne yadau zafi. Ban tuna
ba, kuma banida account nawa na kaina, sai namu
na makaranta. Insha Allahu dana sanar da malam
Aminu zan turo. Tace, zancen dorin fa? Yace, sai
gobe. Ynxun dai jini za’a qara mata. Tace, an samu
jinin ne? Yace, eh, nawa ne za’a sa mata. Tace, Allah
ya bata lfy, sai naga number, yace, insha Allahu.
Ismael ya shanyo kwanar da zata kaishi matakalar da
zai koma dakinsu, sai kurum ya hango innarsu
Zainabu, ita da aminiyarta hannunta riqe da wata
takarda. Ya jira har saida suka iso gurinsa, sai dai da
alamu innar bata lura dashi ba. Yaji tana cewa,
wannan maganin shi kadai dubu daya da dari
bakwai, su kuma sauran kudinsu ya zama nawa?
Qawar tace dama nice ke, tunda ta samu dan qwarin
jiki daukarta zanyi mu gudu, mu bar asibitin. Baiji