Sashe 54
Canjin Rayuwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
yazo suka tafi baka zo ba. Yace, wannan karan zan
huta a gurinki sauda, zanje in ganta jabiru dai ya
hanamu ita, da ynxun tana nan. Sauda tace, ai bazai
yarda ba shiyasa na haqura.
Ya qura mata ido na ‘yan kakwanni. Ta shafi
kumatunsa, “wai wannan kallon fa? Yace, karki
tsorata sauda. Nasan tsoranki, kar in mutu in barki
ko? Ta matsa hannunsa dake cikin nata. “wlh tsoron
kenan Alhaji. Ko tuna hakan nayi ina zubar da
Hawaye bare ace ta kasance. Ya sauke ajiyar zuciya.
“sauda ni kaina banason in mutu ba tare da na cika
burina ba.
Burina in saku cikin farin ciki bayan mutuwa. Tace,
wace irin mutuwa zakayi inyi farin ciki in ba ni na
riga ka ba? Burina in rigaka. Yace, a’a sauda, ni ya
dace in tafi in barki, domin ‘ya’yanki su samu
tarbiyyar ki. Ko mimi inayi mata takaicin rashin
samun tarbiyyarki. Ma’anar in na mutu kuyi farin ciki
shine, in daidaita tsakani na da Allah da kuma tsakani
na da iyalina da sauran mutane.
Hajiya kuwa ta dauki jakarsa kuma ya bita zuwa daki.
Sannan ta dawo kusa dashi. Ya kamata kayi wanka
ko? Ya kalleta, zan yi wankannan kuwa? Barci nakeji
kuma inajin sanyi, sai inga kamar in nayi wankannan
zazza6i zai iya rufeni. Ta cire masa riga, sai singileti.
Ya kwanta akan gado, ta zauna bakin gadon. Kasha
magungunan ka kuwa? Yace, nasha, sai dai akwai na
ynxun qarfe shida, amma sai zan kwanta sannan zan
sha.
Tace, a’a nidai kasha ynxun, yana da kyau kabi dokar
likita. Ynxun tashi zakayi in taimaka maka kayi
wanka, kasha magani kayi sallah don kaga magriba ta
kusa. Ya tsura mata ido, “sauda nayi miki laifi ko? Ta
kama hannunsa, ni baka min laifi ba, to muje kayi?
Yace, to sauda muje. Kafin yayi sallah har ta shiga
kicin da kanta tayi masa tuwon alkama miyar
alayyaho. Yana zaune kan sallayarsa yana istigfari.
Can qasan zuciyarsa kuwa tunanin mimi takeyi.
Zuwa ynxun ya gama tabbatar ma kansa cewa, son
da yake wa mimi ya zarta tunaninsa, kuma ba zai
ta6a son wani cikin ‘ya’yansa kamarta ba. Amma dole
ya jure sbd ya samu ya ida nufinsa don ta samu
canjin rayuwa. Wasu hawaye suka soma zubo masa.
Sam baiji Sallamar Hajiya sauda ba, har saida ta dafa
shi, sannan ta tsugunna tare da aje abincin dake
hannunta dayan. Duk da saurin da yayi ya share
hawayen sa, saida tace “na shiga ukuna! Alhaji kukan
me kkyi? Cikin sarqaqqiyar murya yace, ba kuka
nake ba.
Sauda ta zauna dirshan akan sallayar, cikin tashin
hankali tace, haba Alhaji. Shekarunmu nawa ban
ta6a ganin hawayen ka ba sai yau. Dole akwai wani
babban al’amari.
Ta kama hannunsa. “Na roqeka karka 6oyemin
komai. Idanunta suka cika da hawaye yadan matsa
hannunta, “sauda karki tada hankalinki ba wani abu
bane. Sannan inason don Allah ki yafe min nasan
cewa, na sa6a miki da yawa. “qara firgita tayi, gani
takeyi tamkar Alhajin mutuwa zaiyi ya barta. Sai ta
soma kuka. Jikinsa ya janyo ta. Haba sauda, mene ne
na kuka kuma? Tace Alhaji don Allah karka tafi ka
barni. In kuma wata matsala ce tasa zubar hawayen,
don Allah ka fadamin. Yace, sauda bazan 6oye miki
ba, ina kuka ne sbd mimi. Saida na rabu da mimi
nasan cewa, inayi mata mugun son da bansan
adadinsa ba. Tunanin ta ne ya hana sugar na sauka,
na sani.
Ya dago fuskarta mai dauke da mamaki. Ta kalleshi
cikin ido, “sbd mimi kk cikin wannan tashin hankali?
Yace, eh sauda. Tace to me zai hana ka tashi muje
gurinta ynxun a asibiti? Yace, lokaci baiyi ba. Sauda
ynxun zan sanar dake dalilina na aura wa mimi
talaka. In kince ban kyauta ba, to zanje gurinta
ynxun, in kuma raba auren ta, sannan in fita da ita
wajen qasarnan don nema mata lfy. Hajiya sauda
tace, kafin nan bari in baka abinci da kuma magani.
Tunda munyi sallar isha’i, sai inje in sallami yara na
inzo in saurareka har zuwa asubahi. Yayi guntun
murmushi. Ta janyo tiren, ta zuba tuwon a cikin
plate, tasa a gabansa. “in baka a baki?” yadan
karkatar da kai, “bana tuna shekaru na matsawar ina
gabanki. Ki bani zanci da hannayenki masu albarka.
Ta soma bashi tuwon, bayan yayi bissimillah. Bai iya
tuna lokacin da yaci abinci kamar na yau ba sam.
Tana bashi tana masa hira har yayi qat. Ta bashi
magani, sannan ta jashi da wata hirar, tunda ta gano
maganar Mimi ce damuwarsa.
Batun ‘yan uwanta ta dauko masa na auren ‘ya’yan
sa’ade ‘yar uwarta, da irin gudummuwar da ta basu.
Yace, nima zan bada tawa. Kullum inason in nazo
inje in gaida ya Dikko sai abubuwa susha min kai.
“sauda tace, har na gaji dayi mata qaryar cewa, kana
gaida ta. Kwanaki tazo tayi sati hudu. Har yaya jabiru
yazo suka tafi baka zo ba. Yace, wannan karan zan
huta a gurinki sauda, zanje in ganta jabiru dai ya
hanamu ita, da ynxun tana nan. Sauda tace, ai bazai
yarda ba shiyasa na haqura.
Ya qura mata ido na ‘yan kakwanni. Ta shafi
kumatunsa, “wai wannan kallon fa? Yace, karki
tsorata sauda. Nasan tsoranki, kar in mutu in barki
ko? Ta matsa hannunsa dake cikin nata. “wlh tsoron
kenan Alhaji. Ko tuna hakan nayi ina zubar da
Hawaye bare ace ta kasance. Ya sauke ajiyar zuciya.
“sauda ni kaina banason in mutu ba tare da na cika
burina ba. Burina in saku cikin farin ciki bayan
mutuwa. Tace, wace irin mutuwa zakayi inyi farin
ciki in ba ni na riga ka ba? Burina in rigaka. Yace, a’a
sauda, ni ya dace in tafi in barki, domin ‘ya’yanki su
samu tarbiyyar ki. Ko mimi inayi mata takaicin
rashin samun tarbiyyarki. Ma’anar in na mutu kuyi
farin ciki shine, in daidaita tsakani na da Allah da
kuma tsakani na da iyalina da sauran mutane.
Hajiya sauda, cikin mamaki tace, kana da wani hali
ne na daban? Domin in da za’a tambayeni halinka,
zan bada shedar cewa, kai mutum ne na gari. Yace,
“sauda kowane dan Adam ajizi ne, in dai ba
ma’asumi bane. Harkoki na sunsa bana samun yin
sallah akan lokacin ta. Harkokina sunsa ‘ya’ya na basu
samu soyayyata ba. Harkokina sunsa ‘yan uwa
maqota ban basu nasu haqqinba.
Shawararki da nayi ta guje mawa ynxun na gano
itace mafita. Zan aje tunani na na kullum, wato
maida Naira ta zama Dala, ko ko taro ya zama sisi. Ta
kamashi, tashi ka koma kan gado, bari in kwashe
kwanukannan, in kuma tabbatar da yarana suna
cikin makwancinsu. Ya miqe tare da komawa kan
gadon. To karki jima maman yara. “Bayan fitowar ta
ne ta tsaya bakin qofar, sannan ta daga hannunta
sama, “Alhmdlh, ya Allah ka qara sa mijina akan
hanya madaidaiciya.
Kamar kullum daga dakin su Abdullahi ta soma har
zuwa dakin su Zainab dasu Hasina. Nan ta dan 6ata
lokaci don sai da taba Zainabu magani sannan ta fito.
Zata shiga dakin su usaina saiga su sun fito. Tace, ina
zakuje? Suka ce munason mu sake yiwa daddy sannu
da zuwa, sannan muga jikinsa ne. Tace, to kuje yana
ciki, ina zuwa nima. Dakinta ta shige don ta dan sake
kintsawa cikin kayan varci. Su Hasana suka shiga
dakin daddyn su bayan sunyi sallama, ya kuma basu
izini.
A hannun kujera suka zauna suka gaida gaida shi tare
da sake tambayar jikin sa. Ya tashi zaune daga
kishingidar da yayi. “kuzo nan yarana! Suka kalli juna
cikin mamaki, sannan suka nufeshi. Ya ce, ku zauna
bakin gado kyawawan ‘yan biyu na. Suka zauna. Ya
dora hannunsa akan kafadar ko waccensu. ‘Yan biyu
kuma fa kun girma, masha Allahu. Hajiyarku tace
min zakuyi jamb da Waec ko? Suka sake kallon juna,
sannan sukace “eh daddy mun kusa mu fara. Yace, to
Allah ya baku sa’a. Suka ce Ameen.
Ya sake cewa, me kuke karantawa ne? Ina nufin Art
ko science? Usaina ta kalleshi “‘Hassana ce take
science class, ni Art nike. Yace, Hassana zamu doctor
kenan? Ta kalleshi cikin Jindadi tace, eh daddy inason
in zama medical doctor. Yace, Usaina fa? Tace, daddy
nikam ‘yar jarida nakeso in zama, ina sha’awar haka,
huta a gurinki sauda, zanje in ganta jabiru dai ya
hanamu ita, da ynxun tana nan. Sauda tace, ai bazai
yarda ba shiyasa na haqura.
Ya qura mata ido na ‘yan kakwanni. Ta shafi
kumatunsa, “wai wannan kallon fa? Yace, karki
tsorata sauda. Nasan tsoranki, kar in mutu in barki
ko? Ta matsa hannunsa dake cikin nata. “wlh tsoron
kenan Alhaji. Ko tuna hakan nayi ina zubar da
Hawaye bare ace ta kasance. Ya sauke ajiyar zuciya.
“sauda ni kaina banason in mutu ba tare da na cika
burina ba.
Burina in saku cikin farin ciki bayan mutuwa. Tace,
wace irin mutuwa zakayi inyi farin ciki in ba ni na
riga ka ba? Burina in rigaka. Yace, a’a sauda, ni ya
dace in tafi in barki, domin ‘ya’yanki su samu
tarbiyyar ki. Ko mimi inayi mata takaicin rashin
samun tarbiyyarki. Ma’anar in na mutu kuyi farin ciki
shine, in daidaita tsakani na da Allah da kuma tsakani
na da iyalina da sauran mutane.
Hajiya kuwa ta dauki jakarsa kuma ya bita zuwa daki.
Sannan ta dawo kusa dashi. Ya kamata kayi wanka
ko? Ya kalleta, zan yi wankannan kuwa? Barci nakeji
kuma inajin sanyi, sai inga kamar in nayi wankannan
zazza6i zai iya rufeni. Ta cire masa riga, sai singileti.
Ya kwanta akan gado, ta zauna bakin gadon. Kasha
magungunan ka kuwa? Yace, nasha, sai dai akwai na
ynxun qarfe shida, amma sai zan kwanta sannan zan
sha.
Tace, a’a nidai kasha ynxun, yana da kyau kabi dokar
likita. Ynxun tashi zakayi in taimaka maka kayi
wanka, kasha magani kayi sallah don kaga magriba ta
kusa. Ya tsura mata ido, “sauda nayi miki laifi ko? Ta
kama hannunsa, ni baka min laifi ba, to muje kayi?
Yace, to sauda muje. Kafin yayi sallah har ta shiga
kicin da kanta tayi masa tuwon alkama miyar
alayyaho. Yana zaune kan sallayarsa yana istigfari.
Can qasan zuciyarsa kuwa tunanin mimi takeyi.
Zuwa ynxun ya gama tabbatar ma kansa cewa, son
da yake wa mimi ya zarta tunaninsa, kuma ba zai
ta6a son wani cikin ‘ya’yansa kamarta ba. Amma dole
ya jure sbd ya samu ya ida nufinsa don ta samu
canjin rayuwa. Wasu hawaye suka soma zubo masa.
Sam baiji Sallamar Hajiya sauda ba, har saida ta dafa
shi, sannan ta tsugunna tare da aje abincin dake
hannunta dayan. Duk da saurin da yayi ya share
hawayen sa, saida tace “na shiga ukuna! Alhaji kukan
me kkyi? Cikin sarqaqqiyar murya yace, ba kuka
nake ba.
Sauda ta zauna dirshan akan sallayar, cikin tashin
hankali tace, haba Alhaji. Shekarunmu nawa ban
ta6a ganin hawayen ka ba sai yau. Dole akwai wani
babban al’amari.
Ta kama hannunsa. “Na roqeka karka 6oyemin
komai. Idanunta suka cika da hawaye yadan matsa
hannunta, “sauda karki tada hankalinki ba wani abu
bane. Sannan inason don Allah ki yafe min nasan
cewa, na sa6a miki da yawa. “qara firgita tayi, gani
takeyi tamkar Alhajin mutuwa zaiyi ya barta. Sai ta
soma kuka. Jikinsa ya janyo ta. Haba sauda, mene ne
na kuka kuma? Tace Alhaji don Allah karka tafi ka
barni. In kuma wata matsala ce tasa zubar hawayen,
don Allah ka fadamin. Yace, sauda bazan 6oye miki
ba, ina kuka ne sbd mimi. Saida na rabu da mimi
nasan cewa, inayi mata mugun son da bansan
adadinsa ba. Tunanin ta ne ya hana sugar na sauka,
na sani.
Ya dago fuskarta mai dauke da mamaki. Ta kalleshi
cikin ido, “sbd mimi kk cikin wannan tashin hankali?
Yace, eh sauda. Tace to me zai hana ka tashi muje
gurinta ynxun a asibiti? Yace, lokaci baiyi ba. Sauda
ynxun zan sanar dake dalilina na aura wa mimi
talaka. In kince ban kyauta ba, to zanje gurinta
ynxun, in kuma raba auren ta, sannan in fita da ita
wajen qasarnan don nema mata lfy. Hajiya sauda
tace, kafin nan bari in baka abinci da kuma magani.
Tunda munyi sallar isha’i, sai inje in sallami yara na
inzo in saurareka har zuwa asubahi. Yayi guntun
murmushi. Ta janyo tiren, ta zuba tuwon a cikin
plate, tasa a gabansa. “in baka a baki?” yadan
karkatar da kai, “bana tuna shekaru na matsawar ina
gabanki. Ki bani zanci da hannayenki masu albarka.
Ta soma bashi tuwon, bayan yayi bissimillah. Bai iya
tuna lokacin da yaci abinci kamar na yau ba sam.
Tana bashi tana masa hira har yayi qat. Ta bashi
magani, sannan ta jashi da wata hirar, tunda ta gano
maganar Mimi ce damuwarsa.
Batun ‘yan uwanta ta dauko masa na auren ‘ya’yan
sa’ade ‘yar uwarta, da irin gudummuwar da ta basu.
Yace, nima zan bada tawa. Kullum inason in nazo
inje in gaida ya Dikko sai abubuwa susha min kai.
“sauda tace, har na gaji dayi mata qaryar cewa, kana
gaida ta. Kwanaki tazo tayi sati hudu. Har yaya jabiru
yazo suka tafi baka zo ba. Yace, wannan karan zan
huta a gurinki sauda, zanje in ganta jabiru dai ya
hanamu ita, da ynxun tana nan. Sauda tace, ai bazai
yarda ba shiyasa na haqura.
Ya qura mata ido na ‘yan kakwanni. Ta shafi
kumatunsa, “wai wannan kallon fa? Yace, karki
tsorata sauda. Nasan tsoranki, kar in mutu in barki
ko? Ta matsa hannunsa dake cikin nata. “wlh tsoron
kenan Alhaji. Ko tuna hakan nayi ina zubar da
Hawaye bare ace ta kasance. Ya sauke ajiyar zuciya.
“sauda ni kaina banason in mutu ba tare da na cika
burina ba. Burina in saku cikin farin ciki bayan
mutuwa. Tace, wace irin mutuwa zakayi inyi farin
ciki in ba ni na riga ka ba? Burina in rigaka. Yace, a’a
sauda, ni ya dace in tafi in barki, domin ‘ya’yanki su
samu tarbiyyar ki. Ko mimi inayi mata takaicin
rashin samun tarbiyyarki. Ma’anar in na mutu kuyi
farin ciki shine, in daidaita tsakani na da Allah da
kuma tsakani na da iyalina da sauran mutane.
Hajiya sauda, cikin mamaki tace, kana da wani hali
ne na daban? Domin in da za’a tambayeni halinka,
zan bada shedar cewa, kai mutum ne na gari. Yace,
“sauda kowane dan Adam ajizi ne, in dai ba
ma’asumi bane. Harkoki na sunsa bana samun yin
sallah akan lokacin ta. Harkokina sunsa ‘ya’ya na basu
samu soyayyata ba. Harkokina sunsa ‘yan uwa
maqota ban basu nasu haqqinba.
Shawararki da nayi ta guje mawa ynxun na gano
itace mafita. Zan aje tunani na na kullum, wato
maida Naira ta zama Dala, ko ko taro ya zama sisi. Ta
kamashi, tashi ka koma kan gado, bari in kwashe
kwanukannan, in kuma tabbatar da yarana suna
cikin makwancinsu. Ya miqe tare da komawa kan
gadon. To karki jima maman yara. “Bayan fitowar ta
ne ta tsaya bakin qofar, sannan ta daga hannunta
sama, “Alhmdlh, ya Allah ka qara sa mijina akan
hanya madaidaiciya.
Kamar kullum daga dakin su Abdullahi ta soma har
zuwa dakin su Zainab dasu Hasina. Nan ta dan 6ata
lokaci don sai da taba Zainabu magani sannan ta fito.
Zata shiga dakin su usaina saiga su sun fito. Tace, ina
zakuje? Suka ce munason mu sake yiwa daddy sannu
da zuwa, sannan muga jikinsa ne. Tace, to kuje yana
ciki, ina zuwa nima. Dakinta ta shige don ta dan sake
kintsawa cikin kayan varci. Su Hasana suka shiga
dakin daddyn su bayan sunyi sallama, ya kuma basu
izini.
A hannun kujera suka zauna suka gaida gaida shi tare
da sake tambayar jikin sa. Ya tashi zaune daga
kishingidar da yayi. “kuzo nan yarana! Suka kalli juna
cikin mamaki, sannan suka nufeshi. Ya ce, ku zauna
bakin gado kyawawan ‘yan biyu na. Suka zauna. Ya
dora hannunsa akan kafadar ko waccensu. ‘Yan biyu
kuma fa kun girma, masha Allahu. Hajiyarku tace
min zakuyi jamb da Waec ko? Suka sake kallon juna,
sannan sukace “eh daddy mun kusa mu fara. Yace, to
Allah ya baku sa’a. Suka ce Ameen.
Ya sake cewa, me kuke karantawa ne? Ina nufin Art
ko science? Usaina ta kalleshi “‘Hassana ce take
science class, ni Art nike. Yace, Hassana zamu doctor
kenan? Ta kalleshi cikin Jindadi tace, eh daddy inason
in zama medical doctor. Yace, Usaina fa? Tace, daddy
nikam ‘yar jarida nakeso in zama, ina sha’awar haka,