Sashe 45
Canjin Rayuwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
halin da kk tsinci kanki a ciki. Ta soma tuna yadda
suka auna arziki a gudun farko. Ashe gargadi ne suka
tsallake. Na biyu kuwa shine masoyinta ya mutu, ita
kuma gashi ta kakkarye, Burinta in ta warke ta sake
guduwa inda iyayenta da danginta ba zasu ta6a jin
labarinta ba. To kenan mezai faru in ta sake guduwa?
Duk zatonta a zuciya takai qarshen maganarta. Ashe
a fili ne. Sai kurum taji yace, in kk sake guduwa na
uku, qila qafafunki da hannayenki su gutsire, ki koma
gundulmi, kinga kenan sai bara. “Bara? ” ta zaro ido.
Likita cikin son firgita ta yace, “bara kuwa” sabon
kuka ta dora, tare da cewa, ” Allah ya dauki raina in
huta. ”
Ismail yace kinata burin mutuwa, an fada miki sauqi
zaki samu in kin mutu a haka? Na tambayeki guzurin
da kkyi na zuwa lahira, amma baki ban amsa ba. Kk
yarda kk mutu a haka, ai kwanciyr kabari ma kawai
ya isheki. Ta Runtse ido cikin tsoro, tana tunanin
kalmar likita. Wai tayi bara, Nan ta tuna wani English
novel data karanta yadda Yarinyar cikin labarin ‘yar
sarauta, sakamakon son zuciya, ta qare da
gutsurarrun qafafu kuma a gidan yari. A firgice ta
dago ta Kalli likitan, sai taga ya yagi kwalin magani ya
ciro biro a gaban aljihunsa ya soma rubutu. Ya
gama, sannan ya miqa ma Ismael tare da cewa, duba
ka gani, kasan wannan magani? Ismail ya kar6a tare
da cewa to, Ya soma karantawa kamar haka. “Ismail
inason ka sauke duk abinda ke ranka game da
Yarinyar nan. Ynxun na san bata san tunanin da
zatayi ba. Amma ni da kai in mun hadu zamu saita
mata tunanin ta. Ismail ya dago kai, ya kalli likitan
sannan ya kada kai, na san shi.
Likita yace, to kasai mata shi a hada cikin
magungunan. Ba damuwa, inji Ismail. Likitan ya sake
kusantar gadon mimin, “yanxun, menene tunanin ki
a gaba, ko ince burinki? Inason in taimakeki ne
matuqa. Mimi cikin kuka tace, banda wani sauran
tunani, tunda malam ya dage wai mutuwa ma ba
hutu bace a gareni. Da farko na daura aniyar dana
warke zan gudu, in nesanta kaina da mahaifana,
yadda baza su sake samun labari na ba. Inason su
manta sun haifi ‘ya irina. Kai in mutu ma yadda zan
nesanta dasu gaba daya. Amma ynxun kunce haka.
Likita kai ka taimakeni ka nesanta ni dasu mana.
Doctor salis yace, “yi shiru daina kuka, in miki abinda
kk so, ta tsagaita saidai ajiyar zuciya da takeyi. Yace,
na tabbata in kin kwantar da hankalinki, Ismail
dinnan zai nesanta ki dasu, kamar yadda kk so
domin shi mijink… “Ta katse likitan da cewa, bana
buqatar yaci gaba da zama mijina. Doctor salis yace,
dukda haka zai iya, zaka iya ko? Ya kalli Ismail. Yace
zan iya matsawar zatayi min alqawari guda daya,
sannan zata kwantar da hankalinta tare da bani
hadin kai, to zan nesanta ta da mahaifanta, sannan
ba aanci gaba da zama mijin nata ba, in ta buqaci
hakan. Tace, menene tabbacin, zaka bar gari dani ko
qasar? Ya ce, kina cikin garin katsina amma ba dole
ku hadu ba, ko susan inda kk. Ta danyi shiru, sannan
tace, fadi alqawarin inji.
Yace, zaki dauki alqawarin cewa, ba zaki gudu ba,
duk wuya, duk runtsi. In kinyi haka, ni kuwa zan
6oyeki, tare da yi miki duk abinda kk so, iyakar iyawa
ta. Haka kuma in bakya buqatar inci gaba da zama
mijinki, sai in koma wanki. Likita yace, bakida wani
za6i sama da wannan. Kuma asirinki rufe. Tace, in
kuma hajiya ta kirashi fa ko Alhaji don jin inda nake?
Yace daga yau zan kwafe duk numbers din dake
wayata banda nasu, sai in baki sim din ki karya, ki
zubar. Tace, to in akazo gidanku fa? Ai kafin mubar
asibiti zan nemi haya a wata unguwa daban, kuma ko
‘yan gidanmu ba zasu sani ba. Dama basu san
gidanmu ba. Dama Hamisu direba ne kawai ya sani.
Tayi shiru, domin qaramar kwanyarta ta yarda da
abinda akace. Ta kalli Ismail, kenan daga ynxun kai
ba mijina bane? Ismail yace, a’a wannan shine zai
zama a qarshe, ko yaya kace likita? Likitan yace,
wannan hakane.
Ta girgiza kai, tare da dan yatsina fuska, sbd dan
radadin da ciwonta keyi mata. Tace ban fahimta ba.
Likita yace, kinsan za’a bi abin daki-daki ne. Farko dai
zamu fara ta lafiyarki. Zanso ki bada hadin kai gurin
ganin anyi jinyar ki cikin sauqi. Ki dinga cin abincinki,
kina shan magani har a sallameki. Kinga wannan ne
farko. Sai mu koma kan abu na biyu, bayan an.
Sallameki ki zauna dashi tamkar ‘yar uwa, kiyi haquri
da duk abinda ya samo ya baki na abinci, ko na
sutura, ki kuma nutsu, babu batun guduwa, don
kamar yadda yace, zai zamar miki wa. Ko ince kun
riga da kun zama daya ma, domin jininsa ne aka
zuba miki yake hade da naki.
Ta dago ido ta Kalli Ismael, sannan ta Kalli hannunta
mai lafiyar. Ta runtse tafin hannunta tana kallon
tsintsiyar hannunta, kamar mai kallon jinin yana
haduwa. Likitan shiru yayi, daya ga tayi hakan, don
yasan zantukan nasa sun shigeta sosai. Ta katsewa
likitan tunani da cewa, Doctor in nayi haka fa? Ina
nufin sai menene a gaba? Yace, sai batun raba auren
ku dashi. Ismail yace, kuma in kin samu wanda kk so,
ba zai hana muyi miki aure dashi ba.
Da sauri ta Kalli Ismael. “Ni bazan qara soyayya ba.
Nayi ta na gama, don na haqa rami na binne ta. Zan
rayu ne ni kadai. Ismail yace, duk wannan babu
matsala, matsawar zaki cika alqawarinki na qin
guduwa ko ina. Ni kuma zanyi miki duk abin da kk
so. Ta soma qoqarin zamewa don ta kwanta. Sai dai
amma ta kasa.
Likitan yace, yayanki ya taimaka miki? Tace a’a likita,
bana so ya dinga kai hannunsa jikina. Likita yace,
wannan babu matsala. Ya miqe ya nufi waje, nurse
ya kira yace tazo ta taimaka mata. Sannan ya kira
Ismail, zo mana, mu danyi wata magana. Sun jera
tamkar abokai. Likitan yace, Ismail banaso ka damu
da duk abinda Yarinyar nan zatayi. Ka ceci Rayuwar
ta ta hanyar kyautata mata don kar tace zata sake
guduwa. Kabi da ita ta hanyar da muka sata akai.
Sannan kayi mata qoqarin nesanta ta da mahaifanta
na wani lokaci, sbd a samu ta nutsu, ta kuma saba
daku. Ismail yace, Allah yasa ta iya. Domin in kaji
labarin gatan da take ciki zaka sha mamaki. Allah dai
ya shige mana gaba. Doctor salis yace, Ameen.
Sannan inason duk lokacin da kk buqatar taimakona
a game da wannan matsalar taku, ka kira number ta,
sannan ya ciro katinsa ya miqa ma Ismael, “akwai
numbers dina a jiki, ko da bana nan a asibiti. Ismail
yace, nagode sosai Doctor.
Na’ima kuwa, yadda taga rana, haka taga dare, sbd
mijinta yana samanshi tare da wata mace, wadda ba
halalinsa ba. Tayi kuka ta gaji, idanunta sun
kukkumbura sunyi jajur. Maimakon Na’ima ta tashi
cikin darennan ta miqa kukanta ga Allah, madadin
kukan da takeyi. Saidai kash ba zata iya yi ba. Tasan
ma anayin hakan. Allah ka ganar damu, Ameen.
Bata qara tsurewa ba saida gari ya waye kusan goma
da wani abu tayi wanka ta fito. A tunaninta sun bar
Gidan. Ta nufi kicin ne don tasa masu yi mata aiki su
hada mata abin kari. Cak ta tsaya sakamakon ganin
karuwar tare da angon nata suna hada abin da zasu
karya. Batasan sadda zuciya ta kwashe ta ba, ta
qarasa kicin din cikin fushi ta daqumi wuyan ‘yar
best din da Jennifer ta saka, tana kuka tana cewa, “zo
ki fita a gidana, shegiyar karuwa. Saukar marin da
taji ne ya sata sakin Jennifer cikin sauri, ta tallabe
kumatunta.
Ta kalli Abbas, wanda yake cewa, kinsan dawa kk son
yin fada? In baki sani ba, to tsaya in sanar dake.
Sunanta Jennifer kuma itace ta musamman dina. Ko
da ace mimin da nakeso ce na aura, dole ta barni da
ta musamman dina, bare ke wadda baki cikin
ra’ayina! Karki sake ki sake kai wannan baqin hannun
naki jikinta. Sannan ya juya gurin Jennifer, wadda ta
koma gefe, ta 6ata rai matuqa, ya janyo ta jikinsa.
Kar ki damu da wannan ‘yar wahalar kinji ko? Banida
lokacinta.
Na’ima tace, cikin kukan takaici, Akan wannan zaka
mareni? Yace kadan na miki na gargadi. In kin sake
kuma, zaki bada bayani. Sannan ki fita anan, in mun
suka auna arziki a gudun farko. Ashe gargadi ne suka
tsallake. Na biyu kuwa shine masoyinta ya mutu, ita
kuma gashi ta kakkarye, Burinta in ta warke ta sake
guduwa inda iyayenta da danginta ba zasu ta6a jin
labarinta ba. To kenan mezai faru in ta sake guduwa?
Duk zatonta a zuciya takai qarshen maganarta. Ashe
a fili ne. Sai kurum taji yace, in kk sake guduwa na
uku, qila qafafunki da hannayenki su gutsire, ki koma
gundulmi, kinga kenan sai bara. “Bara? ” ta zaro ido.
Likita cikin son firgita ta yace, “bara kuwa” sabon
kuka ta dora, tare da cewa, ” Allah ya dauki raina in
huta. ”
Ismail yace kinata burin mutuwa, an fada miki sauqi
zaki samu in kin mutu a haka? Na tambayeki guzurin
da kkyi na zuwa lahira, amma baki ban amsa ba. Kk
yarda kk mutu a haka, ai kwanciyr kabari ma kawai
ya isheki. Ta Runtse ido cikin tsoro, tana tunanin
kalmar likita. Wai tayi bara, Nan ta tuna wani English
novel data karanta yadda Yarinyar cikin labarin ‘yar
sarauta, sakamakon son zuciya, ta qare da
gutsurarrun qafafu kuma a gidan yari. A firgice ta
dago ta Kalli likitan, sai taga ya yagi kwalin magani ya
ciro biro a gaban aljihunsa ya soma rubutu. Ya
gama, sannan ya miqa ma Ismael tare da cewa, duba
ka gani, kasan wannan magani? Ismail ya kar6a tare
da cewa to, Ya soma karantawa kamar haka. “Ismail
inason ka sauke duk abinda ke ranka game da
Yarinyar nan. Ynxun na san bata san tunanin da
zatayi ba. Amma ni da kai in mun hadu zamu saita
mata tunanin ta. Ismail ya dago kai, ya kalli likitan
sannan ya kada kai, na san shi.
Likita yace, to kasai mata shi a hada cikin
magungunan. Ba damuwa, inji Ismail. Likitan ya sake
kusantar gadon mimin, “yanxun, menene tunanin ki
a gaba, ko ince burinki? Inason in taimakeki ne
matuqa. Mimi cikin kuka tace, banda wani sauran
tunani, tunda malam ya dage wai mutuwa ma ba
hutu bace a gareni. Da farko na daura aniyar dana
warke zan gudu, in nesanta kaina da mahaifana,
yadda baza su sake samun labari na ba. Inason su
manta sun haifi ‘ya irina. Kai in mutu ma yadda zan
nesanta dasu gaba daya. Amma ynxun kunce haka.
Likita kai ka taimakeni ka nesanta ni dasu mana.
Doctor salis yace, “yi shiru daina kuka, in miki abinda
kk so, ta tsagaita saidai ajiyar zuciya da takeyi. Yace,
na tabbata in kin kwantar da hankalinki, Ismail
dinnan zai nesanta ki dasu, kamar yadda kk so
domin shi mijink… “Ta katse likitan da cewa, bana
buqatar yaci gaba da zama mijina. Doctor salis yace,
dukda haka zai iya, zaka iya ko? Ya kalli Ismail. Yace
zan iya matsawar zatayi min alqawari guda daya,
sannan zata kwantar da hankalinta tare da bani
hadin kai, to zan nesanta ta da mahaifanta, sannan
ba aanci gaba da zama mijin nata ba, in ta buqaci
hakan. Tace, menene tabbacin, zaka bar gari dani ko
qasar? Ya ce, kina cikin garin katsina amma ba dole
ku hadu ba, ko susan inda kk. Ta danyi shiru, sannan
tace, fadi alqawarin inji.
Yace, zaki dauki alqawarin cewa, ba zaki gudu ba,
duk wuya, duk runtsi. In kinyi haka, ni kuwa zan
6oyeki, tare da yi miki duk abinda kk so, iyakar iyawa
ta. Haka kuma in bakya buqatar inci gaba da zama
mijinki, sai in koma wanki. Likita yace, bakida wani
za6i sama da wannan. Kuma asirinki rufe. Tace, in
kuma hajiya ta kirashi fa ko Alhaji don jin inda nake?
Yace daga yau zan kwafe duk numbers din dake
wayata banda nasu, sai in baki sim din ki karya, ki
zubar. Tace, to in akazo gidanku fa? Ai kafin mubar
asibiti zan nemi haya a wata unguwa daban, kuma ko
‘yan gidanmu ba zasu sani ba. Dama basu san
gidanmu ba. Dama Hamisu direba ne kawai ya sani.
Tayi shiru, domin qaramar kwanyarta ta yarda da
abinda akace. Ta kalli Ismail, kenan daga ynxun kai
ba mijina bane? Ismail yace, a’a wannan shine zai
zama a qarshe, ko yaya kace likita? Likitan yace,
wannan hakane.
Ta girgiza kai, tare da dan yatsina fuska, sbd dan
radadin da ciwonta keyi mata. Tace ban fahimta ba.
Likita yace, kinsan za’a bi abin daki-daki ne. Farko dai
zamu fara ta lafiyarki. Zanso ki bada hadin kai gurin
ganin anyi jinyar ki cikin sauqi. Ki dinga cin abincinki,
kina shan magani har a sallameki. Kinga wannan ne
farko. Sai mu koma kan abu na biyu, bayan an.
Sallameki ki zauna dashi tamkar ‘yar uwa, kiyi haquri
da duk abinda ya samo ya baki na abinci, ko na
sutura, ki kuma nutsu, babu batun guduwa, don
kamar yadda yace, zai zamar miki wa. Ko ince kun
riga da kun zama daya ma, domin jininsa ne aka
zuba miki yake hade da naki.
Ta dago ido ta Kalli Ismael, sannan ta Kalli hannunta
mai lafiyar. Ta runtse tafin hannunta tana kallon
tsintsiyar hannunta, kamar mai kallon jinin yana
haduwa. Likitan shiru yayi, daya ga tayi hakan, don
yasan zantukan nasa sun shigeta sosai. Ta katsewa
likitan tunani da cewa, Doctor in nayi haka fa? Ina
nufin sai menene a gaba? Yace, sai batun raba auren
ku dashi. Ismail yace, kuma in kin samu wanda kk so,
ba zai hana muyi miki aure dashi ba.
Da sauri ta Kalli Ismael. “Ni bazan qara soyayya ba.
Nayi ta na gama, don na haqa rami na binne ta. Zan
rayu ne ni kadai. Ismail yace, duk wannan babu
matsala, matsawar zaki cika alqawarinki na qin
guduwa ko ina. Ni kuma zanyi miki duk abin da kk
so. Ta soma qoqarin zamewa don ta kwanta. Sai dai
amma ta kasa.
Likitan yace, yayanki ya taimaka miki? Tace a’a likita,
bana so ya dinga kai hannunsa jikina. Likita yace,
wannan babu matsala. Ya miqe ya nufi waje, nurse
ya kira yace tazo ta taimaka mata. Sannan ya kira
Ismail, zo mana, mu danyi wata magana. Sun jera
tamkar abokai. Likitan yace, Ismail banaso ka damu
da duk abinda Yarinyar nan zatayi. Ka ceci Rayuwar
ta ta hanyar kyautata mata don kar tace zata sake
guduwa. Kabi da ita ta hanyar da muka sata akai.
Sannan kayi mata qoqarin nesanta ta da mahaifanta
na wani lokaci, sbd a samu ta nutsu, ta kuma saba
daku. Ismail yace, Allah yasa ta iya. Domin in kaji
labarin gatan da take ciki zaka sha mamaki. Allah dai
ya shige mana gaba. Doctor salis yace, Ameen.
Sannan inason duk lokacin da kk buqatar taimakona
a game da wannan matsalar taku, ka kira number ta,
sannan ya ciro katinsa ya miqa ma Ismael, “akwai
numbers dina a jiki, ko da bana nan a asibiti. Ismail
yace, nagode sosai Doctor.
Na’ima kuwa, yadda taga rana, haka taga dare, sbd
mijinta yana samanshi tare da wata mace, wadda ba
halalinsa ba. Tayi kuka ta gaji, idanunta sun
kukkumbura sunyi jajur. Maimakon Na’ima ta tashi
cikin darennan ta miqa kukanta ga Allah, madadin
kukan da takeyi. Saidai kash ba zata iya yi ba. Tasan
ma anayin hakan. Allah ka ganar damu, Ameen.
Bata qara tsurewa ba saida gari ya waye kusan goma
da wani abu tayi wanka ta fito. A tunaninta sun bar
Gidan. Ta nufi kicin ne don tasa masu yi mata aiki su
hada mata abin kari. Cak ta tsaya sakamakon ganin
karuwar tare da angon nata suna hada abin da zasu
karya. Batasan sadda zuciya ta kwashe ta ba, ta
qarasa kicin din cikin fushi ta daqumi wuyan ‘yar
best din da Jennifer ta saka, tana kuka tana cewa, “zo
ki fita a gidana, shegiyar karuwa. Saukar marin da
taji ne ya sata sakin Jennifer cikin sauri, ta tallabe
kumatunta.
Ta kalli Abbas, wanda yake cewa, kinsan dawa kk son
yin fada? In baki sani ba, to tsaya in sanar dake.
Sunanta Jennifer kuma itace ta musamman dina. Ko
da ace mimin da nakeso ce na aura, dole ta barni da
ta musamman dina, bare ke wadda baki cikin
ra’ayina! Karki sake ki sake kai wannan baqin hannun
naki jikinta. Sannan ya juya gurin Jennifer, wadda ta
koma gefe, ta 6ata rai matuqa, ya janyo ta jikinsa.
Kar ki damu da wannan ‘yar wahalar kinji ko? Banida
lokacinta.
Na’ima tace, cikin kukan takaici, Akan wannan zaka
mareni? Yace kadan na miki na gargadi. In kin sake
kuma, zaki bada bayani. Sannan ki fita anan, in mun