Sashe 46
Canjin Rayuwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
gama, mun fita kina iya shigowa kiyi abinda zakiyi,
haka Na’ima ta fita, ta koma daki, cikin nadamar
auren Abbas. Bakin gado ta zauna, tare da daukar
waya ta soma kiran layin momi, tare da fadin cewa,
ko momy bata zo ta tafi dani ba, yau na gama
Rayuwar gidannan.
Momy tana dagawa, kafin Na’ima tayi magana, ta
katse ta da cewa “ga daddyn ku kiyi masa sannu da
jiki, kafin mu gaisa sbd Jikinsa yayi zafi yau. Na’ima ta
fahimci tayi hakane sbd ta sanar da ita tana tare da
daddy. Sbd batason daddy yaji wannan matsalar.
Muryar daddyn ce ta katseta da cewa, “Na’imatu.
Tace, Na’am daddy ina kwana? Yace lafiya lau
Na’imatu, yaya kuke da maigidan naki? Tace, lfy
daddy yaya jikinka? To da sauqi kenan za’ace tunda
ina gd.
Amma sugar din yaqi sauka sam. Tace to Allah ya
sauwaqe daddy, sai nazo duba ka. Yace a’a Na’imatu
karki soma fitowa da wuri haka, in dai ba mijinki
bane yace kuzo tare. Tace to daddy, Allah ya qara
maka lfy. Yace Ameen. ga Momyn taku. Ta amshi
wayar, sannan ta nufi fita. Alhajin yace, kizo ki bani
maganin. Tace to Alhaji ina zuwa. Alhaji bashir ya
kwanta shiru, yana tunanin yadda sukayi da likitansa
daya fita ynxun. Bayan likitan ya auna shi ne yace,
“Alhaji meyasa sugar dinka bata sauka? Alhaji yace
kuma ina qoqari gurin shan magani da kuma kiyaye
duk abinda aka hanani. Doctor yace, to kuwa kana
tare da wata damuwa. Saboda shima sugar haka
yake, kamar hawan jini 6acin rai yana tayar dashi.
Alhaji yace, ni bana tare da 6acin ran komai likita.
Likitan yace, to ynxu zanyi maka allurar da zata
saukar da sugar din inqha Allah. Sannan kasha
wannan maganin. Ya dago daya daga cikin
magungunan ya nuna masa. Sannan yace, Allah ya
qara sauqi. Kuma yana da kyau kadan qara samun
varci.
Momy Nafisa ce ta katse masa tunani da cewa,
“Alhaji ga ruwan kasha maganin. Ta dauki kwalin
maganin ta bude masa tare da cewa, likita fa yace, ka
rage wannan tunanin. Wai tunanin me kkyi ne Alhaji?
Saida ya afa sannan yace, ko na fada bakida
maganinsa. Amma ni burina ynxun in dan samu
sauqi inje katsina. Inason ganin sauda sosai, don
tana buqatar lallashina. Na tabbata ban kyauta mata
ba.
Nafisa ta ta6e baki, ka 6ata mata rai, ko mimi ta 6ata
mata rai? Shawarata dai a gareka Alhaji. Ka kauda
kanka ga komai din lafiyar jikinka ta samu. A
tunanina tunda Na’ima ta share maka Hawaye, bai
dace ka tsaya tuna wata damuwa ba, wadda zata
hana ciwonka sauka, “hannu ya daga mata, alamun
tai shiru. Sannan yayi mata alamun cewa ta fita daga
dakinsa kurum.
Rigingine yayi, tare da dora qafafunsa wadanda
sukeyi masa zafi tamkar ana hura musu wuta akan
filon, ya kalli qafafun nasa wadanda ciwon sugar din
yasa suke masa radadi, ya mai da kansa gefe, yana
tuna sai zuwa yaushe kenan zai rabu da wannan
ciwon? Domin kuwa damuwa agurinsa ta zama dole.
Bai ta6a tunanin cewa, don ya yi wa mimi abin da
yayi mata zai dameshi ba. Duk da qoqarin da yakeyi
na tanqwasa kansa don fada da zuciyar sa. Mimi ce
dai, har ynxun sonta a zuciyar sa bai canza ba.
Harma wani sashen na zuciyar sa yana fada masa
cewa, bai yi wa ‘yar tashi adalci ba, domin yasan har
ynxun mahaifiyar ta kawai yake yiwa tsantsar SO. Sai
yaji tamkar ya daga waya ya kirata, ko kuma ya tashi
yaje gurinta. Amma in ya tuna qudirinsa, sai ya fasa,
ya lallashi zuciyar sa da cewa, lokaci baiyi ba da zan
nemeta. A fili yace, ynxun sauda ce babbar damuwa
ta.
Yakama in je inyi mata bayani, yadda zata fahimci
dalilina. Ya karkata kansa, ya kalli wayoyinsa dake
saman durowar gefen gadon. Cikin qarfin hali irin
nasa, ya kai hannu, ya dauko qaramar ciki, wadda
itace ya tanada don iyalinsa kawai, mata da yara. Ya
shiga Numbers, sannan ya danna, kai tsaye yayi qasa,
ya latsa masoyiyata sauda. Sunan da duk cikin
matansa ba wadda bata nuna kishinta tsantsa
akanshi ba. Domin su ya rubuta musu matata wance
dukkansu.
Yayi guntun murmushi sbd tuna hakan, sannan ya
latsa kira. A ringing na uku, ta daga tare da yin
sallama. Yayi shiru na kamar qiftawar ido, sannan ya
amsa. Sakamakon duk lokacin da yaji muryarta, sai
yaji wata nutsuwa ta ratsashi. Yace “sauda.” tace
Na’am Alhaji. Mun tashi lfy, ya kuma jikinka? Yace da
sauqi sauda, amma fa ciwo yananan. Koda yaushe
likita ya gwadani sai yace sugar yana qara sama.
Kila ma ciwon bana tashi bane. Ji tayi wani abu ta
tokare mata qirji, sbd fargaba. Tace Alhaji bakaje
asibiti bane? Yace na gaji da zaman asibiti. Kinsan
bayan taron nan, na kai kaina asibiti an bani gado.
Tace ynxun a gd kk a kwance? Yace eh. Likita yana
zuwa dubani. Kar kijini shiru sauda, kina raina. Da
naji ‘yar dama zanzo in wanke kaina a gurinki
Zugum tayi tunda suka gama wayar da Alhaji.
Kalmarsa ta qila ciwon ba na tashi bane ta tsaya
mata arai. Ta san cewa, mutuwa dole ce, amma gsky
batason rabuwa da Alhajin ta. Bata san yaya zatayi
ba, in har hakan ta kasance. Kurum sai taji Hawaye
na zuba daga idanun ta. Hasina ce ta katse ta da
cewa, menene hajiya? Cikin sauri ta share hawayen,
tare da cewa, babu komai hasina. Ta zauna kusa da
ita, shine kk kuka? Ba kuka nakeyi ba Hasina, tunanin
rayuwa nakeyi mai cike da canje-canje. Yau fari,
gobe tsumma. Hasina bata fahimci hausar ba, don
haka sai tace, sis mimi ce? Eh, kawai hajiya tace, don
kawai Hasina ta rabu da ita. Miqewa tayi ta nufi gefen
masu aiki, sbd aiken da zatayi ayo mata niqan dan
waken da muktar ko Abba zai tafi dashi Abuja
Anjima.
Momy nafisa kuma, lokacin da taje dakinta ta saurari
koken Na’ima sai tace, ta jira, bari ta bawa dadyn su
magani. Bayan yace, ta fita ne ta koma dakinta ta
soma kiran Na’iman. Cikin sauri Na’ima ta daga har
lokacin kuka takeyi. Na’ima wai kkce Abbas ya
mareki? Tace eh momy marina yayi akan karuwar
daya kawo suka kwana tare. Gsky momy zan dawo
gida bazan jure ma wannan cin kashin ba Allah.
Momy tace, kai wannan abu ya isheni. Aure ko sati
daya baiyi ba, amma matsalarsa tafi ta shekara daya.
Amma ba komai, ki qara haquri. Zan turo Aminiyata
anjima, zatazo da mayukan da kuma qwayar da
zakiyi amfani da ita. Munyi waya tun jiya. Ni kinga
dadynku ba zai barni in fita ba sbd baijin dadi, amma
kome kenan ki fadawa hajiya nana din kinji? Na’ima
tace to.
Suna gama wayar, ta budo grp chat dinsu na wtsapp.
Qawayen ta suna ganinta tayi musu hello, shikenan
suka shiga shewa. Ga Amarya! Ina ango? Amarci ya
6oye ki. A turo mana sababbin hotunan da aka
dauka cikin amarci. Kowa da kalar tambayar da yake
mata. Kasa cewa uffan tayi a group din sbd hawayen
da suke zubo mata. A fili tace, da ace kun halin da
nake ciki, haqiqa da baku tambayi Amarci ba. Tana
kashe data dinta ta jiyo qwanqwasa qofa.
Tayi kamar ba taji ba, sbd tana zaton ko sune da suka
fita suka dawo. Kusan minti uku ana buga qofar,
sannan ta tashi ta nufi qofar da zummar taga ko
waye. Tana budewa, sukayi ido hudu da surikarta
Hajiya Bilkisu da qawayen ta. Ta hau raba ido tana
kallon su. Sannan tace musu, “sannunku da zuwa. Ku
yi haquri. Wlh bansan ku bane. Hajiya Bilkisu ta
harareta, cikin 6acin rai tace, “au dama in kinji a ta6a
qofar bazaki bude ba, sai kin san ko wanene? Hum
kuzo mu shiga hajiya ladi.
Suka shiga Na’ima ta zauna a gabansu tana cewa,
kuyi haquri momy. Sannan ta miqe ta nufi kicin don
kawo musu abin sha. Zuciyar ta cike da nadamar
rashin bude qofar akan kari. Hajiya ladi ta kalli hajiya
Bilkisu, Yarinyar nan tanada tarbiyya kuwa? Hajiya
zuwaira tace, banga alama ba. Hajiya Bilkisu tace, ai
kuwa ba zan dauki rashin tarbiyya ba. Kusan minti
uku muna buga qofa kina ciki kina yauqi, sai kace
haka Na’ima ta fita, ta koma daki, cikin nadamar
auren Abbas. Bakin gado ta zauna, tare da daukar
waya ta soma kiran layin momi, tare da fadin cewa,
ko momy bata zo ta tafi dani ba, yau na gama
Rayuwar gidannan.
Momy tana dagawa, kafin Na’ima tayi magana, ta
katse ta da cewa “ga daddyn ku kiyi masa sannu da
jiki, kafin mu gaisa sbd Jikinsa yayi zafi yau. Na’ima ta
fahimci tayi hakane sbd ta sanar da ita tana tare da
daddy. Sbd batason daddy yaji wannan matsalar.
Muryar daddyn ce ta katseta da cewa, “Na’imatu.
Tace, Na’am daddy ina kwana? Yace lafiya lau
Na’imatu, yaya kuke da maigidan naki? Tace, lfy
daddy yaya jikinka? To da sauqi kenan za’ace tunda
ina gd.
Amma sugar din yaqi sauka sam. Tace to Allah ya
sauwaqe daddy, sai nazo duba ka. Yace a’a Na’imatu
karki soma fitowa da wuri haka, in dai ba mijinki
bane yace kuzo tare. Tace to daddy, Allah ya qara
maka lfy. Yace Ameen. ga Momyn taku. Ta amshi
wayar, sannan ta nufi fita. Alhajin yace, kizo ki bani
maganin. Tace to Alhaji ina zuwa. Alhaji bashir ya
kwanta shiru, yana tunanin yadda sukayi da likitansa
daya fita ynxun. Bayan likitan ya auna shi ne yace,
“Alhaji meyasa sugar dinka bata sauka? Alhaji yace
kuma ina qoqari gurin shan magani da kuma kiyaye
duk abinda aka hanani. Doctor yace, to kuwa kana
tare da wata damuwa. Saboda shima sugar haka
yake, kamar hawan jini 6acin rai yana tayar dashi.
Alhaji yace, ni bana tare da 6acin ran komai likita.
Likitan yace, to ynxu zanyi maka allurar da zata
saukar da sugar din inqha Allah. Sannan kasha
wannan maganin. Ya dago daya daga cikin
magungunan ya nuna masa. Sannan yace, Allah ya
qara sauqi. Kuma yana da kyau kadan qara samun
varci.
Momy Nafisa ce ta katse masa tunani da cewa,
“Alhaji ga ruwan kasha maganin. Ta dauki kwalin
maganin ta bude masa tare da cewa, likita fa yace, ka
rage wannan tunanin. Wai tunanin me kkyi ne Alhaji?
Saida ya afa sannan yace, ko na fada bakida
maganinsa. Amma ni burina ynxun in dan samu
sauqi inje katsina. Inason ganin sauda sosai, don
tana buqatar lallashina. Na tabbata ban kyauta mata
ba.
Nafisa ta ta6e baki, ka 6ata mata rai, ko mimi ta 6ata
mata rai? Shawarata dai a gareka Alhaji. Ka kauda
kanka ga komai din lafiyar jikinka ta samu. A
tunanina tunda Na’ima ta share maka Hawaye, bai
dace ka tsaya tuna wata damuwa ba, wadda zata
hana ciwonka sauka, “hannu ya daga mata, alamun
tai shiru. Sannan yayi mata alamun cewa ta fita daga
dakinsa kurum.
Rigingine yayi, tare da dora qafafunsa wadanda
sukeyi masa zafi tamkar ana hura musu wuta akan
filon, ya kalli qafafun nasa wadanda ciwon sugar din
yasa suke masa radadi, ya mai da kansa gefe, yana
tuna sai zuwa yaushe kenan zai rabu da wannan
ciwon? Domin kuwa damuwa agurinsa ta zama dole.
Bai ta6a tunanin cewa, don ya yi wa mimi abin da
yayi mata zai dameshi ba. Duk da qoqarin da yakeyi
na tanqwasa kansa don fada da zuciyar sa. Mimi ce
dai, har ynxun sonta a zuciyar sa bai canza ba.
Harma wani sashen na zuciyar sa yana fada masa
cewa, bai yi wa ‘yar tashi adalci ba, domin yasan har
ynxun mahaifiyar ta kawai yake yiwa tsantsar SO. Sai
yaji tamkar ya daga waya ya kirata, ko kuma ya tashi
yaje gurinta. Amma in ya tuna qudirinsa, sai ya fasa,
ya lallashi zuciyar sa da cewa, lokaci baiyi ba da zan
nemeta. A fili yace, ynxun sauda ce babbar damuwa
ta.
Yakama in je inyi mata bayani, yadda zata fahimci
dalilina. Ya karkata kansa, ya kalli wayoyinsa dake
saman durowar gefen gadon. Cikin qarfin hali irin
nasa, ya kai hannu, ya dauko qaramar ciki, wadda
itace ya tanada don iyalinsa kawai, mata da yara. Ya
shiga Numbers, sannan ya danna, kai tsaye yayi qasa,
ya latsa masoyiyata sauda. Sunan da duk cikin
matansa ba wadda bata nuna kishinta tsantsa
akanshi ba. Domin su ya rubuta musu matata wance
dukkansu.
Yayi guntun murmushi sbd tuna hakan, sannan ya
latsa kira. A ringing na uku, ta daga tare da yin
sallama. Yayi shiru na kamar qiftawar ido, sannan ya
amsa. Sakamakon duk lokacin da yaji muryarta, sai
yaji wata nutsuwa ta ratsashi. Yace “sauda.” tace
Na’am Alhaji. Mun tashi lfy, ya kuma jikinka? Yace da
sauqi sauda, amma fa ciwo yananan. Koda yaushe
likita ya gwadani sai yace sugar yana qara sama.
Kila ma ciwon bana tashi bane. Ji tayi wani abu ta
tokare mata qirji, sbd fargaba. Tace Alhaji bakaje
asibiti bane? Yace na gaji da zaman asibiti. Kinsan
bayan taron nan, na kai kaina asibiti an bani gado.
Tace ynxun a gd kk a kwance? Yace eh. Likita yana
zuwa dubani. Kar kijini shiru sauda, kina raina. Da
naji ‘yar dama zanzo in wanke kaina a gurinki
Zugum tayi tunda suka gama wayar da Alhaji.
Kalmarsa ta qila ciwon ba na tashi bane ta tsaya
mata arai. Ta san cewa, mutuwa dole ce, amma gsky
batason rabuwa da Alhajin ta. Bata san yaya zatayi
ba, in har hakan ta kasance. Kurum sai taji Hawaye
na zuba daga idanun ta. Hasina ce ta katse ta da
cewa, menene hajiya? Cikin sauri ta share hawayen,
tare da cewa, babu komai hasina. Ta zauna kusa da
ita, shine kk kuka? Ba kuka nakeyi ba Hasina, tunanin
rayuwa nakeyi mai cike da canje-canje. Yau fari,
gobe tsumma. Hasina bata fahimci hausar ba, don
haka sai tace, sis mimi ce? Eh, kawai hajiya tace, don
kawai Hasina ta rabu da ita. Miqewa tayi ta nufi gefen
masu aiki, sbd aiken da zatayi ayo mata niqan dan
waken da muktar ko Abba zai tafi dashi Abuja
Anjima.
Momy nafisa kuma, lokacin da taje dakinta ta saurari
koken Na’ima sai tace, ta jira, bari ta bawa dadyn su
magani. Bayan yace, ta fita ne ta koma dakinta ta
soma kiran Na’iman. Cikin sauri Na’ima ta daga har
lokacin kuka takeyi. Na’ima wai kkce Abbas ya
mareki? Tace eh momy marina yayi akan karuwar
daya kawo suka kwana tare. Gsky momy zan dawo
gida bazan jure ma wannan cin kashin ba Allah.
Momy tace, kai wannan abu ya isheni. Aure ko sati
daya baiyi ba, amma matsalarsa tafi ta shekara daya.
Amma ba komai, ki qara haquri. Zan turo Aminiyata
anjima, zatazo da mayukan da kuma qwayar da
zakiyi amfani da ita. Munyi waya tun jiya. Ni kinga
dadynku ba zai barni in fita ba sbd baijin dadi, amma
kome kenan ki fadawa hajiya nana din kinji? Na’ima
tace to.
Suna gama wayar, ta budo grp chat dinsu na wtsapp.
Qawayen ta suna ganinta tayi musu hello, shikenan
suka shiga shewa. Ga Amarya! Ina ango? Amarci ya
6oye ki. A turo mana sababbin hotunan da aka
dauka cikin amarci. Kowa da kalar tambayar da yake
mata. Kasa cewa uffan tayi a group din sbd hawayen
da suke zubo mata. A fili tace, da ace kun halin da
nake ciki, haqiqa da baku tambayi Amarci ba. Tana
kashe data dinta ta jiyo qwanqwasa qofa.
Tayi kamar ba taji ba, sbd tana zaton ko sune da suka
fita suka dawo. Kusan minti uku ana buga qofar,
sannan ta tashi ta nufi qofar da zummar taga ko
waye. Tana budewa, sukayi ido hudu da surikarta
Hajiya Bilkisu da qawayen ta. Ta hau raba ido tana
kallon su. Sannan tace musu, “sannunku da zuwa. Ku
yi haquri. Wlh bansan ku bane. Hajiya Bilkisu ta
harareta, cikin 6acin rai tace, “au dama in kinji a ta6a
qofar bazaki bude ba, sai kin san ko wanene? Hum
kuzo mu shiga hajiya ladi.
Suka shiga Na’ima ta zauna a gabansu tana cewa,
kuyi haquri momy. Sannan ta miqe ta nufi kicin don
kawo musu abin sha. Zuciyar ta cike da nadamar
rashin bude qofar akan kari. Hajiya ladi ta kalli hajiya
Bilkisu, Yarinyar nan tanada tarbiyya kuwa? Hajiya
zuwaira tace, banga alama ba. Hajiya Bilkisu tace, ai
kuwa ba zan dauki rashin tarbiyya ba. Kusan minti
uku muna buga qofa kina ciki kina yauqi, sai kace