Sashe 37
Canjin Rayuwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Zainabu tace, bai sani ba. Uwar gdn tace, kar in fada
masa, shine nace masa shawara ce ke damuna
kawai, kuma tun ina gd take damuna, shine ya siyo
min magani. Inna yalwa ta ce, anya kuwa gsky
wannan matar ta fada miki? Ance kar ki sake ki
saurari maganar kishiya. Har wata soyayya ce zaki
samu a gurin kishiya? Zainabu tace Allah kam tana
sona da gske.
Don tana fadamin gsky, kuma in tabani shawara in
nabi ina ganin daidanta. Jiya ma saida ta matsa kan
cewa in na saki jiki dashi zan samu kudi, wai anan ne
zan samu nayi siyayyar kayan Jariri. Shine nadan
daure na saki jiki dashi, shine ma har ya bani dubu
biyar. Kuma dama ko yaushe tana fadamin cewa inyi
hakan, don dai naqi yi ne.
Inna tace kedai akwai sakarya, dama qin sakin jiki
kkyi dashi don ubanki? Shiyasa ni kaina ya rage bani
abinda yake bani, don jiya na aiko ya bani dubu
goma, amma sai ga dari biyar, yadda kk san in yaga
ta don haushi, amma na fasa, to tashi ki dauko min
dubu biyar din, Zainabu ta turo baki, to zan tara ne
fa inna, don fa an fadamun har in ya gano cikinnan,
bazai bani komai ba, kuma kayan Jariri ma fa nice
zan nema.
Inna yalwa tace, jaririn banza, ke kk ta Jariri, waya ce
miki za’a barshi? Yanxun nan zamu je a hado
maganin da zaibi makwarara, ko yaya kk gani
Aminiyata?
Ta kai qarshen zancen da kallon innar Zainabu. Inna
tace tace, yadda kk ce dinnan haka za’ayi. Zainabu ta
soma kuka, don Allah inna kar ku bani maganin
zabar da ciki, ance fa wata matarsa ta rasu
sakamakon shan maganin zubar da ciki. Inna yalwa
tace to shikenan don ta mutu sai aka fada miki cewa
kema .mutuwar zakiyi ko? Inna taja tsaki, bar
sakarya! Duk abinki cikinnan baza’a barshi ba.
Inna yalwa tace, saurara kiji Zainabu. In an zabar da
cikin, sai kinfi jin dadin kar6ar kudin a gurinsa. Duk
lokacin daya zo gurinki, ki tarairaye shi. Zainabu tace
shifa ko wane lokaci, sai yace zai shigo dakina, koda
ba anan yake ba, inna yalwa tace saurare ni dakyau,
in kullum zaizo gurinki, karki sake kice masa NO, inji
ku ‘yan boko, kuma kar ki nuna kin gajiya. Sannan
zamuje a hado miki kayan da’a a gurin ‘yar jibiya sbd
aqara samun kansa.
Kinga ya qara sakin miki baki n aljihu. Inna tace
shikenan sai a shigar mata zubin adashi, ai kya san
abinda kk tara ko? Ta kalli inna yalwa. Tace qwarai
kuwa. Inna tace to yaya batun zuwa gdn
malaminnan yalwa? Inna yalwa tace, abar batun
zuwa gidan malamin nan, tunda shi ga inda yasa
gaba, sai mubishi tana gurin. Tayi ta dirkar maganin
da’a masu qarfi. Inna tace shikenan hakan yayi, inna
ta miqe, ynxun dai tashi muje yalwa, zamu dawo
zuwa Anjima. Zainabu ranta 6ace tace anjima kuma?
Nidai zaku fa sa ace iyaye na suna ta sintiri a
gidannan, ayi min gori. suka ce a daura miki goruba!
Anjiman nan zamu zo. Ai da zafi-zafi akan bugi qarfe.
Don haushi ko sallama bata yi musu ba, ta sake
qudundunewa akan gado tana ta kuka.
Ismail kusan kusan tare suka shigo da likitan, har
lokacin daddyn ta take kira cikin sarqarqiyar murya
wadda take a galabaice. Likitan ya isa gaban gadon ya
dafa goshinta, sannu khadija ? Bude idanun ki in
gani. Ta soma yunqurin budewa, dishi-dishi take
gani. Yace kin sanni? Ta sake lumshe idanu. Ya
waiwaya ya kalli Ismai l sannan ya yafito shi da
hannu, Ismail ya matso. Likitan yace yi mata
magana. Ismail yace bude idanunki ki ganni. Yakai
hannu ya dafa goshinta. A wahalce ta bude idon ta
numfashin ta sama sama, tace malam ina khalil di
na? Yace yana nan yana varci acan dakin maza. Bai
mutu ba? Yana samun sauqi, sannu kinji. Ta daga
idanunta a wahalce, ta kalleshi, malam ka kaini gurin
daddy na zan mutu ne kaji? Zan mutu.
Hankalin Ismail yayi mugun tashi. Ya kama hannun
likitan. Don Allah ka bata magani. Wlh Yarinyar nan
amana ce a gurina likita. Likitan ya kama hannun
Ismail zuwa bakin qofa, yace karka damu, tambaya
daya zan maka, Ismail yace to. Sunan data ambata
wanene? Ismail yace daddy mahaifinta ne, shi kuma
khalil .shine wanda yasu, ina nufin wanda sukayi
hadari tare. Likitan yace Alhmdlh.
Ynxun ina ganin matsalarmu wannan karayar ce. Sai
dai kafin zamu qara mata jini, don ta zubar da jini
sosai, daga nan sai mu dora ta. Ismail yace babu
matsalar jini, a gwada nawa, in zan iya bata, sai asa
mata. Likita yace babu matsala, da safe zamu gwada
jinin naka. In zaiyi sai mu ta ce asa mata. Sannan
maganar dori, nayi maka batun mai dori, ban nemi
shawararka ba, ko kuna son na gd, Ismail yace to ni
dai likita, wanne kaga yafi? Domin wannan Yarinyar
amana ce a gurina.
Likitan ya dafa kafadarsa, kar ka samu damuwa. Mu
dai a gurin mu wannan likitan, kamar yadda na fada
maka zaizo ne daga kano, kuma yana yin dori sosai
anan asibitin, kuma bamu ta6a ganin wata matsala
ba. Amma kayi shawara da ‘yan uwanka.
Yace to shikenan zuwa da safe duk yadda muka yi
zaka ji. Likitan yace, babu komai. Ni zan tafi dama
na jira ne sbd inga farkawarta. Ismail yace, to yanxu
ba zan iya bata wani abu ba ko da tea ne? Likitan
yace kai ka damu, zaka dai iya bata ruwa ne in ta
buqata. Nurse zasu zo su saka mata ruwa tare da yi
mata allurai, domin ta samu varci da kuma sauqin
radadin. Ismail yace, nagode likita, saida safe. Ya
girgiza kafadar Ismail, kar ka damu. Insha Allahu zata
samu sauqi, ‘yar amanarka. Akwai likitan dare ma,
wanda ina zaton ma yazo. Inda wata matsala sai ka
fadawa nurses, zasuje su kira likitan.
Ismail yace nagode sosai likita. Bayan fitar likitan ne
Ismael ya sake dawowa ya tsaya akan mimi. Yana
matu qar tausaya mata. Ji yake kamar ya kar6ar
mata ciwon. Nunfashin ta dai-dai yake fita. Yasoma
karanta addu’oi don nema mat a sauqi daga
mahaliccinta. Bada jimawa ba Nurses guda biyu suka
shigo suka sa mata ruwa tare da yi mata allurai. Suka
ce, ka lura ko da cikin dare, kar ka bari ya goce. Yace
musu, to suna fita ya zauna yana riqe da tattausan
hannunta, wanda shine mai lafiyar, yana ta kallon
fuskarta tare da tuno yadda abubuwan suke ta
faruwa tamkar cikin mafarki.
Alamun tayi varci yasa shi ajiye mata hannun a gurin
da ba zata gotar ba. Sannan ya tashi ya koma kan
dayan gadon ya kwanta yana fuskantar ta, har ynxun
yana ci gaba da kallon abubuwan kamar almara ko
kuma mafarki. Ina mabya farka ya ganshi a dakinsa
na zauren su, ace ma shi baisan wata mimi ba.
Amma da ya dan ciji yatsansa, sai ya tabbatar cewa
ba mafarki yake yi ba, domin yaji zafi. Amma ya
tattara komai ya barma Allah, da haka varci 6arawo
yake ta fisgarsa sama-sama.
Cikin dare ne yaji shigowar nurses din, sunzo ne su
sake duba ta, yayi musu sannunsu da aiki, suka amsa
suka tambaye shi ko kwai wata matsala? Yace musu
babu komai suka ce to. Suna fita ya shiga bandaki
yayo alwala yazo ya soma yin sallah, yana fada ma
Allah matsalolinsa.
Washe gari misalin qarfe bakwai na safe yana zaune
kan sallaya yana tilawar qur’ani, sai aka turo qofar
tare da yin sallama, Mahmud ne dauke da flask din
shayi a hannunsa. Bayan sun gaisa ya tambayi mai
jiki, Ismail yace, da sauqi, gata nan bata ma farka ba,
tun jiya data farka suka yi mata allura, Mahmud
yace, ta farka babu wata matsala ko? Ismail yace,
babu matsala, don ta gane ni, tana ta kuma kiran
daddyn ta da kuma khalil dinta. Ban san yaya zanyi
mata ba. Da nace mata yaron yana raye. Kasan ni na
tsani inyi qarya, amma hakanan na fada mata sbd
kar ta qara tada hankalinta, Mahmud yace, to yaya
za’ayi dama ka fada mata gsky? Gara dai in ta samu
sauqi, sai a fada mata. Ismail yace, tunani na kenan.
Sannan kuma likita ya tambaye ni wai anan za’ayi
mata dori, ko kuma a gida,wai inyi shawara, shine
nace bari dai kazo inji yadda za muyi. Mahmud yace
masa, shine nace masa shawara ce ke damuna
kawai, kuma tun ina gd take damuna, shine ya siyo
min magani. Inna yalwa ta ce, anya kuwa gsky
wannan matar ta fada miki? Ance kar ki sake ki
saurari maganar kishiya. Har wata soyayya ce zaki
samu a gurin kishiya? Zainabu tace Allah kam tana
sona da gske.
Don tana fadamin gsky, kuma in tabani shawara in
nabi ina ganin daidanta. Jiya ma saida ta matsa kan
cewa in na saki jiki dashi zan samu kudi, wai anan ne
zan samu nayi siyayyar kayan Jariri. Shine nadan
daure na saki jiki dashi, shine ma har ya bani dubu
biyar. Kuma dama ko yaushe tana fadamin cewa inyi
hakan, don dai naqi yi ne.
Inna tace kedai akwai sakarya, dama qin sakin jiki
kkyi dashi don ubanki? Shiyasa ni kaina ya rage bani
abinda yake bani, don jiya na aiko ya bani dubu
goma, amma sai ga dari biyar, yadda kk san in yaga
ta don haushi, amma na fasa, to tashi ki dauko min
dubu biyar din, Zainabu ta turo baki, to zan tara ne
fa inna, don fa an fadamun har in ya gano cikinnan,
bazai bani komai ba, kuma kayan Jariri ma fa nice
zan nema.
Inna yalwa tace, jaririn banza, ke kk ta Jariri, waya ce
miki za’a barshi? Yanxun nan zamu je a hado
maganin da zaibi makwarara, ko yaya kk gani
Aminiyata?
Ta kai qarshen zancen da kallon innar Zainabu. Inna
tace tace, yadda kk ce dinnan haka za’ayi. Zainabu ta
soma kuka, don Allah inna kar ku bani maganin
zabar da ciki, ance fa wata matarsa ta rasu
sakamakon shan maganin zubar da ciki. Inna yalwa
tace to shikenan don ta mutu sai aka fada miki cewa
kema .mutuwar zakiyi ko? Inna taja tsaki, bar
sakarya! Duk abinki cikinnan baza’a barshi ba.
Inna yalwa tace, saurara kiji Zainabu. In an zabar da
cikin, sai kinfi jin dadin kar6ar kudin a gurinsa. Duk
lokacin daya zo gurinki, ki tarairaye shi. Zainabu tace
shifa ko wane lokaci, sai yace zai shigo dakina, koda
ba anan yake ba, inna yalwa tace saurare ni dakyau,
in kullum zaizo gurinki, karki sake kice masa NO, inji
ku ‘yan boko, kuma kar ki nuna kin gajiya. Sannan
zamuje a hado miki kayan da’a a gurin ‘yar jibiya sbd
aqara samun kansa.
Kinga ya qara sakin miki baki n aljihu. Inna tace
shikenan sai a shigar mata zubin adashi, ai kya san
abinda kk tara ko? Ta kalli inna yalwa. Tace qwarai
kuwa. Inna tace to yaya batun zuwa gdn
malaminnan yalwa? Inna yalwa tace, abar batun
zuwa gidan malamin nan, tunda shi ga inda yasa
gaba, sai mubishi tana gurin. Tayi ta dirkar maganin
da’a masu qarfi. Inna tace shikenan hakan yayi, inna
ta miqe, ynxun dai tashi muje yalwa, zamu dawo
zuwa Anjima. Zainabu ranta 6ace tace anjima kuma?
Nidai zaku fa sa ace iyaye na suna ta sintiri a
gidannan, ayi min gori. suka ce a daura miki goruba!
Anjiman nan zamu zo. Ai da zafi-zafi akan bugi qarfe.
Don haushi ko sallama bata yi musu ba, ta sake
qudundunewa akan gado tana ta kuka.
Ismail kusan kusan tare suka shigo da likitan, har
lokacin daddyn ta take kira cikin sarqarqiyar murya
wadda take a galabaice. Likitan ya isa gaban gadon ya
dafa goshinta, sannu khadija ? Bude idanun ki in
gani. Ta soma yunqurin budewa, dishi-dishi take
gani. Yace kin sanni? Ta sake lumshe idanu. Ya
waiwaya ya kalli Ismai l sannan ya yafito shi da
hannu, Ismail ya matso. Likitan yace yi mata
magana. Ismail yace bude idanunki ki ganni. Yakai
hannu ya dafa goshinta. A wahalce ta bude idon ta
numfashin ta sama sama, tace malam ina khalil di
na? Yace yana nan yana varci acan dakin maza. Bai
mutu ba? Yana samun sauqi, sannu kinji. Ta daga
idanunta a wahalce, ta kalleshi, malam ka kaini gurin
daddy na zan mutu ne kaji? Zan mutu.
Hankalin Ismail yayi mugun tashi. Ya kama hannun
likitan. Don Allah ka bata magani. Wlh Yarinyar nan
amana ce a gurina likita. Likitan ya kama hannun
Ismail zuwa bakin qofa, yace karka damu, tambaya
daya zan maka, Ismail yace to. Sunan data ambata
wanene? Ismail yace daddy mahaifinta ne, shi kuma
khalil .shine wanda yasu, ina nufin wanda sukayi
hadari tare. Likitan yace Alhmdlh.
Ynxun ina ganin matsalarmu wannan karayar ce. Sai
dai kafin zamu qara mata jini, don ta zubar da jini
sosai, daga nan sai mu dora ta. Ismail yace babu
matsalar jini, a gwada nawa, in zan iya bata, sai asa
mata. Likita yace babu matsala, da safe zamu gwada
jinin naka. In zaiyi sai mu ta ce asa mata. Sannan
maganar dori, nayi maka batun mai dori, ban nemi
shawararka ba, ko kuna son na gd, Ismail yace to ni
dai likita, wanne kaga yafi? Domin wannan Yarinyar
amana ce a gurina.
Likitan ya dafa kafadarsa, kar ka samu damuwa. Mu
dai a gurin mu wannan likitan, kamar yadda na fada
maka zaizo ne daga kano, kuma yana yin dori sosai
anan asibitin, kuma bamu ta6a ganin wata matsala
ba. Amma kayi shawara da ‘yan uwanka.
Yace to shikenan zuwa da safe duk yadda muka yi
zaka ji. Likitan yace, babu komai. Ni zan tafi dama
na jira ne sbd inga farkawarta. Ismail yace, to yanxu
ba zan iya bata wani abu ba ko da tea ne? Likitan
yace kai ka damu, zaka dai iya bata ruwa ne in ta
buqata. Nurse zasu zo su saka mata ruwa tare da yi
mata allurai, domin ta samu varci da kuma sauqin
radadin. Ismail yace, nagode likita, saida safe. Ya
girgiza kafadar Ismail, kar ka damu. Insha Allahu zata
samu sauqi, ‘yar amanarka. Akwai likitan dare ma,
wanda ina zaton ma yazo. Inda wata matsala sai ka
fadawa nurses, zasuje su kira likitan.
Ismail yace nagode sosai likita. Bayan fitar likitan ne
Ismael ya sake dawowa ya tsaya akan mimi. Yana
matu qar tausaya mata. Ji yake kamar ya kar6ar
mata ciwon. Nunfashin ta dai-dai yake fita. Yasoma
karanta addu’oi don nema mat a sauqi daga
mahaliccinta. Bada jimawa ba Nurses guda biyu suka
shigo suka sa mata ruwa tare da yi mata allurai. Suka
ce, ka lura ko da cikin dare, kar ka bari ya goce. Yace
musu, to suna fita ya zauna yana riqe da tattausan
hannunta, wanda shine mai lafiyar, yana ta kallon
fuskarta tare da tuno yadda abubuwan suke ta
faruwa tamkar cikin mafarki.
Alamun tayi varci yasa shi ajiye mata hannun a gurin
da ba zata gotar ba. Sannan ya tashi ya koma kan
dayan gadon ya kwanta yana fuskantar ta, har ynxun
yana ci gaba da kallon abubuwan kamar almara ko
kuma mafarki. Ina mabya farka ya ganshi a dakinsa
na zauren su, ace ma shi baisan wata mimi ba.
Amma da ya dan ciji yatsansa, sai ya tabbatar cewa
ba mafarki yake yi ba, domin yaji zafi. Amma ya
tattara komai ya barma Allah, da haka varci 6arawo
yake ta fisgarsa sama-sama.
Cikin dare ne yaji shigowar nurses din, sunzo ne su
sake duba ta, yayi musu sannunsu da aiki, suka amsa
suka tambaye shi ko kwai wata matsala? Yace musu
babu komai suka ce to. Suna fita ya shiga bandaki
yayo alwala yazo ya soma yin sallah, yana fada ma
Allah matsalolinsa.
Washe gari misalin qarfe bakwai na safe yana zaune
kan sallaya yana tilawar qur’ani, sai aka turo qofar
tare da yin sallama, Mahmud ne dauke da flask din
shayi a hannunsa. Bayan sun gaisa ya tambayi mai
jiki, Ismail yace, da sauqi, gata nan bata ma farka ba,
tun jiya data farka suka yi mata allura, Mahmud
yace, ta farka babu wata matsala ko? Ismail yace,
babu matsala, don ta gane ni, tana ta kuma kiran
daddyn ta da kuma khalil dinta. Ban san yaya zanyi
mata ba. Da nace mata yaron yana raye. Kasan ni na
tsani inyi qarya, amma hakanan na fada mata sbd
kar ta qara tada hankalinta, Mahmud yace, to yaya
za’ayi dama ka fada mata gsky? Gara dai in ta samu
sauqi, sai a fada mata. Ismail yace, tunani na kenan.
Sannan kuma likita ya tambaye ni wai anan za’ayi
mata dori, ko kuma a gida,wai inyi shawara, shine
nace bari dai kazo inji yadda za muyi. Mahmud yace