Sashe 35
Canjin Rayuwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Tace a’a ba zan samu zuwa ba, in dai ta tashi kace
ina gaisheta.
Yace hajiya kema baki samun damar zuwa kenan? Ta
soma shesshekar kuka, mahaifinta yayi mana iyaka
da zuwa gurin ta, cikin sauri yace sbd me? Don Allah
ku yafe mata, sbd tana cikin wani hali, wanda ba dole
bane ta tashi. Hajiya tace na yafe ma ta duk abinda
tayi min, wanda na sani da wanda ban sani ba. Kuma
nima bansan dalilin sa nayin hkn ba, amma idn ya
fadamun zan sanar dakai. Sannan kuma malam
Ismail zan sake baka amanar mimi, ka qadd ara
batada kowa, sai kai kadai mijinta. Lokaci zuwa
lokaci zan dinga jin yadda jiki nta yake, amma ta
waya daga bakinka. Ismail yace shikenan nayi miki
alkawarin zanyi iyakar iyawata, sai Anjima.
Ya kalli Mahmud, bayan ya kashe wayar, wannan
wace irin qaddara ce ta hau kaina? Alhaji ya hana su
zuwa ma. Mahmoud yace wanna n abin da Mamaki,
amma tunda kai iyalinka ce, nauyinta ya rataya ne a
wuyan ka. Kai ya cancanta kaci gaba da kula da lfyr
ta har zuwa lokaci n da zasu huce. Nawa zaton sunji
zafin guduwar data sake yi ne. Amma in sun huce
zasu zo. Ismail yace Allah ya sani, tunani na dama
banida qarfin dazan iya kula da lafiyarta. Mahmud
yace, kar ka damu Allah zai duba maka. A sanyaye
Ismail yace Allah ya duba mana, suka hada baki
gurin cewa Ameen! Saida lokacin sallah yayi sannan
suka miqe suka nufi masallaci. Daga masallaci ne
Mahmud ya nufi gd don sanar wa malam Aminu.
Ismail yace kabi ta gdn yaya Amina ka fada mata don
bata sani ba, Mahmud yace zanbi insha Allahu.
Kusan qarfe uku yaya Amina tazo tana kuka don
tausaya ma dan tilon qanin nata. Yace kar ki damu
yaya Amina, insha Allahu zata samu sauqi. Tace wai
yaya abin ya faru ne? Nan ya sanar mata da komai,
tace Allah mai iko, yanzun kaine zakayi jinyar ta, ko
yaya zakayi kenan alhalin bata qaunarka? Yace yaya
ai dole in kula da ita tunda nine mijinta. Kidai tayani
da Addu’a. Allah ya bani yadda zanyi. Tace to Allah ya
shige mana gaba. Yace Ameen.
Bayan la’asar su malam suka zo tare da wasu
malamai suka yi masa jaje, tare da addu’ar cewa,
Allah ya bata lfy, sannan suka tafi. Itama yaya Amina
sai alokacin ne tace bari ta tafi gd sbd batun abinci.
Ta ciro kudi daga aljihun Jakarta naira dubu uku da
dari takwas, tace gashi kadan kara. Ya kalle ta a’a
yaya ki barsu, inada kudi. Sannan kinsan akwai batun
abinci, kece zaki dinga kawo mana. Tace dukda
hakan, yace a’a ki riqesu a hannunki, sbd kema
kinada rauni. Tace to bari inje gida sbd inyo muku
abincin da wuri. Yace a’a kai ki yo abincinnan yau
tukunna, ki vari sai gobe, don bazan iya ci ba, bari
dai muga yadda jikin zaiyi, tace shikenan baka
buqatar komai? don bayan magriba zamu dawo da
abbansu saddam.yace sai dai dardumar sallah, sbd
basu riga sun bamu daki ba tukunna. Tace hk ne
shikenan sai zuwa Anjima din. Bayan fitar yaya
Amina, ya sake miqewa ya nufi qofar dakin da mimi
take kwance yana hangenta, zuciyar sa cike da
tausayinta, kamar da wasa, idanun sa suka nuna
masa tana motsi, da sauri ya nufi gurin nurse da
suke zaune, yace ina likita? Tana motsi. Nan take
suka tafi kitan likitan. Da gudu-gudu likitan ya iso
suka shiga s
Canjin rayuwa
Canjin rayuwa
sun kai kusan minti goma, sannan wata nurse ta
leqo, ta kalli Ismail, tace masa wanene khalil? Yace
mata shine wanda sukai hadari tare ya mutu. Ta juya
da sauri, Ismail dai yanata kai komo. Ya kai kusan
rabi sa’a sannan likitan ya fito, ya kalli Ismail yace
masa, zo muje! Ya bishi zuwa offishinsa, inda suka
zauna, ya kalli Ismail, kai wanene dinta? Ismail yadan
yi jim kadan don yana jinjina kalmar, duk lokacin da
zai furta ta. Tsakanin jiya zuwa yau, ya lumshe ido,
“ni mijinta ne” likitan yace ok to zamu kaita dakin
jinya, domin ynxun ta farka, amma yanxu munyi
mata allurar varci sakamakon tana ta kiran sunan
marigayin. Ya ajiye biron daya dauka, sannan ya kalli
Ismail yace, wazai zauna da ita? Ismail yace nine,
likitan ya girgiza kai, babu dama ka zauna da ita, sbd
kai namiji ne, kuma dakin akwai matan mutane, sai
dai in zaka biya daki na musamm an, sannan za’a
buqaci kudi sbd likitan da zai mata dorin zaizo ne da
ga kano, kuma gashi dorin har guri uku ne, Ismail
yace to likita kamar nawa ake nema? Yace kasan shi
likita ne mai zaman kansa, dauko shi akeyi, qila yakai
gurin dubu sittin, banda magani. Ismail yace insha
Allahu za’a san yadda za’ayi, Amma likita bata samu
matsalar da ake tunanin ta samu ba ko? Ya girgiza
kai, bana zaton ta samu wata matsala, Ismail yace
Allah yasa dai, zan biya kudin daki na musamman
din.
Likitan yayi masa kwatancen inda zai biy a kudin
dakin. Har ya miqe sai likitan ya sake kallon sa, ba
tada iyaye ne a garinnan? Eh, kawai yace, to ko cikin
dangin ka ba wanda zai iya zama da ita? Cikin qosawa
yace nima yayata ce guda daya, kuma tana da
qananan yara. Baya son doguwar magana, shiyasa ya
amsa a qagare, shikenan ka iya tfy, inji likitan, an
kaita daki na musamman akan kudi naira dubu
ashirin a sati biyu. Dakin akwai TV da dan fridge, sai
na’urar sanyaya daki. Ismail yana tsaye yana kallon
mimi, an manna mata bandeji a gurin da taji ciwo.
Addu’o’i kawai yake yi mata, har lokacin da yaje yayi
sallar magrib a bata farka ba.
Yana shigowa yaci karo dasu yaya Amina, suna
neman dakin da aka kaisu. Ya amshi kular hannunta
sannan suka nufi dakin, suka gaisa da abbab saddam,
yayi masa jaje. Basu jima ba suka ce zasu wuce. Yabi
su don yadan taka musu, anan ne take tambayarsa
ko ‘yan gdansu sunzo? Yace kinsan dai koda zuwan
ne, sai dai in mazan, amma matan ban sa rai ba,
mazan ma daqyar in sunji, tunda lokacin da naje gdn
basa nan, tace to ba komai Allah ya bata lfy, yace
Ameen, tace tuwo ne fa akular da muka zo da ita,
naga kana son tuwo, yace nifa yau ko karyawa banyi
ba, dama zan samu ruwan zafi, tace vari to inje in
dafa maka, sai abban su saddam ya kawo maka,
tunda ga mashi n ahannunsa. Ismail yace to na gode.
Suna fita, wayar Ismail ta soma ringing, ya daga ashe
Mahmud ne ya kawo innarsu zata duba ta, suna cikin
gaisawa da innar sai ga kiran hajiya sauda. Bayan sun
gaisa take tambayarsa jikin mimi, yace da sauqi,
amma tana varci, bata farka ba, tace to zata kira
zuwa gobe, sannan ya turo mata account number
dinsa, yace to insha Allahu, sannan yayi mata godiya.
Kusan qarfe goman dare, mimi ta farka, lokacin
Ismail yana zaune kan sallaya, ya idar da sallar shafa’i
da wutiri. Sai yaji tana cewa, “daddy na, daddy na!”
cikin wani irin sauti mai ban tausayi. Da sauri ya
miqe ya nufi gadon da take, ya kama hannunta yana
“khadija, sannu kinji. Kin tashi ne? Bari in kira likita”
ya miqe ya nufi qasa da sauri domin kiran likita.
Ta soma kuka, ni fa taimako nayi sbd kar aji kunya,
yace aikuwa zakiyi da kin sanin wannan taimakon.
Inaso kisan wani abu, ni mutum ne wanda in naga
abu inaso, to so ne na gske, kuma ba zanyi wasa da
son ba. Haka nan kuma qi, don bana yin qi da wasa,
mimi na gani nace inaso, tunda tace bata yi ai sai
abarni inji da ciwon rashin ta, ba wai akwaso min ke
ba, baqi qirin! Ni farar mace itace ra’ayina, kin gane?
Na’ima ta soma kuka wiwi, tana cewa, toni ynxun ka
fatamin matsayi na, ya miqe tare da nufar dakin
varcin sa. Gashi na fada miki kuwa, banda wannan
matsayin wanne kk son ji? Don Allah tashi ki fita a
daki na, Na’ima ta miqe jiki babu qwari, ta nufi
dakinta cikin kunya da kuka, ta kira momy nafisa a
waya, momy tace lfy da wannan daren? Na’ima cikin
kuka tace “momy Abbas baya so na, ya fadamun ”
momy tace sakarya! Baki dai iya kissa ba kawai zaki
ce. Har akawai namijin d zai raina mace? Bare ke da
kyanki da komai, amma dai ki vari zamuyi magana
dake zuwa da safe, na fada miki jikin dadynku ne ya
motsa, gashi ma anyi masa waya mimi tayi hadari.
ina gaisheta.
Yace hajiya kema baki samun damar zuwa kenan? Ta
soma shesshekar kuka, mahaifinta yayi mana iyaka
da zuwa gurin ta, cikin sauri yace sbd me? Don Allah
ku yafe mata, sbd tana cikin wani hali, wanda ba dole
bane ta tashi. Hajiya tace na yafe ma ta duk abinda
tayi min, wanda na sani da wanda ban sani ba. Kuma
nima bansan dalilin sa nayin hkn ba, amma idn ya
fadamun zan sanar dakai. Sannan kuma malam
Ismail zan sake baka amanar mimi, ka qadd ara
batada kowa, sai kai kadai mijinta. Lokaci zuwa
lokaci zan dinga jin yadda jiki nta yake, amma ta
waya daga bakinka. Ismail yace shikenan nayi miki
alkawarin zanyi iyakar iyawata, sai Anjima.
Ya kalli Mahmud, bayan ya kashe wayar, wannan
wace irin qaddara ce ta hau kaina? Alhaji ya hana su
zuwa ma. Mahmoud yace wanna n abin da Mamaki,
amma tunda kai iyalinka ce, nauyinta ya rataya ne a
wuyan ka. Kai ya cancanta kaci gaba da kula da lfyr
ta har zuwa lokaci n da zasu huce. Nawa zaton sunji
zafin guduwar data sake yi ne. Amma in sun huce
zasu zo. Ismail yace Allah ya sani, tunani na dama
banida qarfin dazan iya kula da lafiyarta. Mahmud
yace, kar ka damu Allah zai duba maka. A sanyaye
Ismail yace Allah ya duba mana, suka hada baki
gurin cewa Ameen! Saida lokacin sallah yayi sannan
suka miqe suka nufi masallaci. Daga masallaci ne
Mahmud ya nufi gd don sanar wa malam Aminu.
Ismail yace kabi ta gdn yaya Amina ka fada mata don
bata sani ba, Mahmud yace zanbi insha Allahu.
Kusan qarfe uku yaya Amina tazo tana kuka don
tausaya ma dan tilon qanin nata. Yace kar ki damu
yaya Amina, insha Allahu zata samu sauqi. Tace wai
yaya abin ya faru ne? Nan ya sanar mata da komai,
tace Allah mai iko, yanzun kaine zakayi jinyar ta, ko
yaya zakayi kenan alhalin bata qaunarka? Yace yaya
ai dole in kula da ita tunda nine mijinta. Kidai tayani
da Addu’a. Allah ya bani yadda zanyi. Tace to Allah ya
shige mana gaba. Yace Ameen.
Bayan la’asar su malam suka zo tare da wasu
malamai suka yi masa jaje, tare da addu’ar cewa,
Allah ya bata lfy, sannan suka tafi. Itama yaya Amina
sai alokacin ne tace bari ta tafi gd sbd batun abinci.
Ta ciro kudi daga aljihun Jakarta naira dubu uku da
dari takwas, tace gashi kadan kara. Ya kalle ta a’a
yaya ki barsu, inada kudi. Sannan kinsan akwai batun
abinci, kece zaki dinga kawo mana. Tace dukda
hakan, yace a’a ki riqesu a hannunki, sbd kema
kinada rauni. Tace to bari inje gida sbd inyo muku
abincin da wuri. Yace a’a kai ki yo abincinnan yau
tukunna, ki vari sai gobe, don bazan iya ci ba, bari
dai muga yadda jikin zaiyi, tace shikenan baka
buqatar komai? don bayan magriba zamu dawo da
abbansu saddam.yace sai dai dardumar sallah, sbd
basu riga sun bamu daki ba tukunna. Tace hk ne
shikenan sai zuwa Anjima din. Bayan fitar yaya
Amina, ya sake miqewa ya nufi qofar dakin da mimi
take kwance yana hangenta, zuciyar sa cike da
tausayinta, kamar da wasa, idanun sa suka nuna
masa tana motsi, da sauri ya nufi gurin nurse da
suke zaune, yace ina likita? Tana motsi. Nan take
suka tafi kitan likitan. Da gudu-gudu likitan ya iso
suka shiga s
Canjin rayuwa
Canjin rayuwa
sun kai kusan minti goma, sannan wata nurse ta
leqo, ta kalli Ismail, tace masa wanene khalil? Yace
mata shine wanda sukai hadari tare ya mutu. Ta juya
da sauri, Ismail dai yanata kai komo. Ya kai kusan
rabi sa’a sannan likitan ya fito, ya kalli Ismail yace
masa, zo muje! Ya bishi zuwa offishinsa, inda suka
zauna, ya kalli Ismail, kai wanene dinta? Ismail yadan
yi jim kadan don yana jinjina kalmar, duk lokacin da
zai furta ta. Tsakanin jiya zuwa yau, ya lumshe ido,
“ni mijinta ne” likitan yace ok to zamu kaita dakin
jinya, domin ynxun ta farka, amma yanxu munyi
mata allurar varci sakamakon tana ta kiran sunan
marigayin. Ya ajiye biron daya dauka, sannan ya kalli
Ismail yace, wazai zauna da ita? Ismail yace nine,
likitan ya girgiza kai, babu dama ka zauna da ita, sbd
kai namiji ne, kuma dakin akwai matan mutane, sai
dai in zaka biya daki na musamm an, sannan za’a
buqaci kudi sbd likitan da zai mata dorin zaizo ne da
ga kano, kuma gashi dorin har guri uku ne, Ismail
yace to likita kamar nawa ake nema? Yace kasan shi
likita ne mai zaman kansa, dauko shi akeyi, qila yakai
gurin dubu sittin, banda magani. Ismail yace insha
Allahu za’a san yadda za’ayi, Amma likita bata samu
matsalar da ake tunanin ta samu ba ko? Ya girgiza
kai, bana zaton ta samu wata matsala, Ismail yace
Allah yasa dai, zan biya kudin daki na musamman
din.
Likitan yayi masa kwatancen inda zai biy a kudin
dakin. Har ya miqe sai likitan ya sake kallon sa, ba
tada iyaye ne a garinnan? Eh, kawai yace, to ko cikin
dangin ka ba wanda zai iya zama da ita? Cikin qosawa
yace nima yayata ce guda daya, kuma tana da
qananan yara. Baya son doguwar magana, shiyasa ya
amsa a qagare, shikenan ka iya tfy, inji likitan, an
kaita daki na musamman akan kudi naira dubu
ashirin a sati biyu. Dakin akwai TV da dan fridge, sai
na’urar sanyaya daki. Ismail yana tsaye yana kallon
mimi, an manna mata bandeji a gurin da taji ciwo.
Addu’o’i kawai yake yi mata, har lokacin da yaje yayi
sallar magrib a bata farka ba.
Yana shigowa yaci karo dasu yaya Amina, suna
neman dakin da aka kaisu. Ya amshi kular hannunta
sannan suka nufi dakin, suka gaisa da abbab saddam,
yayi masa jaje. Basu jima ba suka ce zasu wuce. Yabi
su don yadan taka musu, anan ne take tambayarsa
ko ‘yan gdansu sunzo? Yace kinsan dai koda zuwan
ne, sai dai in mazan, amma matan ban sa rai ba,
mazan ma daqyar in sunji, tunda lokacin da naje gdn
basa nan, tace to ba komai Allah ya bata lfy, yace
Ameen, tace tuwo ne fa akular da muka zo da ita,
naga kana son tuwo, yace nifa yau ko karyawa banyi
ba, dama zan samu ruwan zafi, tace vari to inje in
dafa maka, sai abban su saddam ya kawo maka,
tunda ga mashi n ahannunsa. Ismail yace to na gode.
Suna fita, wayar Ismail ta soma ringing, ya daga ashe
Mahmud ne ya kawo innarsu zata duba ta, suna cikin
gaisawa da innar sai ga kiran hajiya sauda. Bayan sun
gaisa take tambayarsa jikin mimi, yace da sauqi,
amma tana varci, bata farka ba, tace to zata kira
zuwa gobe, sannan ya turo mata account number
dinsa, yace to insha Allahu, sannan yayi mata godiya.
Kusan qarfe goman dare, mimi ta farka, lokacin
Ismail yana zaune kan sallaya, ya idar da sallar shafa’i
da wutiri. Sai yaji tana cewa, “daddy na, daddy na!”
cikin wani irin sauti mai ban tausayi. Da sauri ya
miqe ya nufi gadon da take, ya kama hannunta yana
“khadija, sannu kinji. Kin tashi ne? Bari in kira likita”
ya miqe ya nufi qasa da sauri domin kiran likita.
Ta soma kuka, ni fa taimako nayi sbd kar aji kunya,
yace aikuwa zakiyi da kin sanin wannan taimakon.
Inaso kisan wani abu, ni mutum ne wanda in naga
abu inaso, to so ne na gske, kuma ba zanyi wasa da
son ba. Haka nan kuma qi, don bana yin qi da wasa,
mimi na gani nace inaso, tunda tace bata yi ai sai
abarni inji da ciwon rashin ta, ba wai akwaso min ke
ba, baqi qirin! Ni farar mace itace ra’ayina, kin gane?
Na’ima ta soma kuka wiwi, tana cewa, toni ynxun ka
fatamin matsayi na, ya miqe tare da nufar dakin
varcin sa. Gashi na fada miki kuwa, banda wannan
matsayin wanne kk son ji? Don Allah tashi ki fita a
daki na, Na’ima ta miqe jiki babu qwari, ta nufi
dakinta cikin kunya da kuka, ta kira momy nafisa a
waya, momy tace lfy da wannan daren? Na’ima cikin
kuka tace “momy Abbas baya so na, ya fadamun ”
momy tace sakarya! Baki dai iya kissa ba kawai zaki
ce. Har akawai namijin d zai raina mace? Bare ke da
kyanki da komai, amma dai ki vari zamuyi magana
dake zuwa da safe, na fada miki jikin dadynku ne ya
motsa, gashi ma anyi masa waya mimi tayi hadari.