Sashe 44
Bugun Zuciya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Eh mamanta tace sun fita tare, kasan yaran zamani, ita maman tasu dai yace mata gidan usman zasu"
Wani zancen daddy ya dauko sannan sukayi sallama"
Koda ya kashe Wayar alhaji bashir ya kallah cikin tsananin bacin rai yace......
Wlh zan nunawa Jamal nina haifeshi be isa yaja dani ba"
Meyayi ne haka da zafi?, cewar alhaji bashir"
Umarni nabashi shine bazaibiba, yaje ya dauki asma'u ya tafi da ita"
Cikin rashin fahimta alhaji bashir yace.....
Ban game umarni ba?, kuma inda yake kwance beda lfy kamata yayi atausaya masa"
Cikin ido daddy ya kalli alhaji bashir sannan yace.....
Yanzun kaman Jamal bazaiji tausayin d'an uwansa ba, ni dashi nagaya mai halin da shamsu yake ciki, yau zan gaya muku abin da nake ganin shamsu be gaya mukuba, Asma'u yariyar da deeni ke tsananin so itace asma'u matar da Jamal ke aure"
Alhaji bashir da ummi mikewa sukayi ummi harda gutun hawayenta"
Daddy yaci gaba da cewa ganin inda shamsu ke tsananin sonta yasa nace ma Jamal ya saketa bayan ta haihu shamsu ya aura, bantaba ba Jamal Umar yaki biba sai akan mace?
Komawa alhaji bashir yayi ya zauna sannan yace sai kamai uzuri, kaida kanka ka fada wannan ne na farko, kuma aikai ka nemi yama tawaye, tayaya mutum na zaune lfy da matarsa acemai ya saka wani ya aura"
Shiko deeni wani irin kallo yakewa daddy mekama dana Allah ya kiyaye"
Fada daddy yaita yi tare da yin fushi me tsanani da Jamal"
Itama momy hankalinta tashi yayi, ina Jamal zaikai ma'u tana cikin yanayi irin na laulayi, shikuma yana faman dingisa kafa, yaya za'ayi wannan zaman gashi ta kula jamal yacika fitana, baya duba yanayin jikin shi"
Kuka take sosai deeni na kallonta juyawa yayi ya kalli daddy yaga shi sai fada yake, har zuciyan shi so yake d'an shi yasaki mata shi ya aura"
Tunawa yayi da lokacin da alhaji vashir yace idan ansami mutumin daya aura asma'u zai kashe konawa ne dan ya saketa"
Wannan nanufin baba bashir besan kowaba sai ni kenan, daman haka sukemin tun ina Karami abin da nake so shi suke min"
Sun kuyar dakai yayi sannan yace....
Toh shi daddy be kyaunar jamal ne? Nasha jin daddy nawa Jamal fada kota waya ne, niko basu min fada har gara ummi takanyi wani lokaci"
Ahankali deeni yaketa babbacewa tsakanin shi da jamal akwai babbaci, dakanshi ya hango ashe ma idan ka samu wadda zai tsaya ya maka fada kai dan gata ne"
Lallai idan mutum ya rasa me masa fada ya shiga uku, tabbas Jamal bashi da makusa yana yin abubuwan shi kamar daddyn sa"
Duk cikin zuciyar shi yake wannan tunani tare da daukan alwashi insha Allahu zaiyi aure ko bana soyayya ba, dan yaga ya mallaki yara ya basu tarbiya ba irin wacce aka bashiba"
Kallon daddy yayi yace daddy dan Allah kabar fadan nan, ni tun tuni na hakura da asma'u nacireta azuciyata, ba tun yauba, daddy ya zan yi na aure asma'u, bayan d'an uwana na auren ta, daddy kayi kuskuren cewa Jamal yabar min mata, wlh na barta har abada, dan Allah abani no Jamal nakirashi ya dawo gida, zama awani waje be dace dasuba"
Kowa afalon kuka yake yi ba mazan ba ba matan ba"
Daddy ne ya share hawaye sannan yace......
Ai be tafi da waya ba, dan dana kira naji karanta adaki"
Shiru deeni yayi zuwa can yace........ .
Daddy ina son nayi aure, nabaka zabi ka zabar min mata ko ya take indai ka amince da tarbiyan ta, inaso na haifi yara na musu tar biya ba irin wacce akamin ba
Heart Beat
*Mmn Yazeed*
💗💝💝💗
*BUGUN ZUCIYA*
( Heartbeat)
💓💝💗
💗
💓💝💗
By
💗
*Fadeela Lamido*
*@AM££NCI WRITER'S ASSOCIATION🤝*
1⃣0⃣4⃣
Takaici ne ya kama alhaji bashir, tare dajin bakin cikin abin da ya aikata abaya, ga dukkan alma deeni baya al'fahari da zaman su iyaye agare shi"
Itama ummi kuka take tasani tuna baya garesu abin kunya ne, suna da mummunan fenti"
Daddy ne ya share hawaye sannan yace"
Allah ya maka albarka shamsu, naji dadi daka fahimci haka, kuma nima nasan banma Jamal adallaci ba, gani nake kamar bazaka rayuba, rayuwarka taban tausayi, inason nan gaba rayuwar ka tai kyau, atunanina sai ka same asma'u ne zaka tsaya ka gane me rayuwa take ciki, duniya ba wani abubane shamsu inda kasan wasan kwaikwayo haka take, idan ka biyewa son zuciya saikakai kanka ka baro"
Nisawa yayi sannan yaci gaba da cewa.....
Shiyasa Jamal yaban mama ki daya zabi barin gida, hakan dayayi ya nunamin yana son matar shi, matsowa daddy yayi sannan ya dafa kan deeni yace....
Shamsu insha Allah matar da zan zabo maka saikayi mamaki, fatana ka kwantar da hankalin ka, kuma kaci gaba da daukan karatun ka agun malam"
Ana cikin haka momy ta mike ta shige daki bakomai ke damunta ba illah barin Jamal daga gida, ba laifin kowa bane illah na alhaji, idan kafar Jamal ta samu matsala dashi xatayi kuka, inama shika dai ya tafi, da hankalinta bazai tashi sosai ba"
Akacin wannan tunanin ummi ta sameta, dago ido momy tayi ta kalleta ta sake maida kanta"
Saida ummi ta share hawaye sannan tace zamu tafi"
Toh kugaida gida Momy ta fada fukarta daure"
***
Bayan fitan suma momy zama tai taishiru kamar wadda akawa mutuwa"
da dare daddy
ya samu momy adakinta, acikin dibara ya fara sako mata zancen shawaran daya yanke, akan cewa mezai hana ahada shamsu da nafisa"
Cikin sauri momy ta mike tare da fadin Sam alhaji, dan me zakace nafisa ta auri shamsu?, kodan kaga bakai ka haifeta ba?
Wani irin kallo daddy ya mata sannan yace....
Yanzun ne dai zaki nunamin bani na haifeta ba, dan inda ace nina haifi nafisa bazan yi shawara dake ba, tun agurin zance nabashi nafisa, ni yanzun roko nazo dan Allah kicire tunanin komai insha allahu alheri ne"
Nifa alhaji bakin shamsu nake ba, dabi,un shi neke tsoro"
Ai yanzun ya shiryu ke dajin kalaman shi na dazon kisan kura tayi lfy"
Eh tabbas ya gyara abubuwa da dama amman alhaji shamsu fah ko mgnr arziki yake sai karkace baki abin ya riga ya zamar masa jiki, sannan har yanzun inajin kyankyanin rayuwar da iyayen shi sukayi, ina musu kallon tsofaffin banza"
Kul daddy ya fada sannan yaci gaba da cewa.....
Karki zama me roko, komai me wucewa ne"
Hmmm Alhaji idan na yadda aka hada wannan aure na cuci nafisa, kuma ma ai dangin babanta bazasu yaddda ba"
Murmushi daddy yayi kadan sannan yace......
Ai bayan fitana dazon naje wajen wan babanta, mun gama mgn dashi yakuma ce sun bani wuka da nama, na yi komai idan nasa rana na sanar masu"
Shiru momy tayi zuwa can tace kuma ka gaya musu waye shamsu??
Cikin fada daddy yace.....
Nace mishi dan kanina ne, kuma ban amince kije ki gaya musu wata mgn ba, na lura so kike ki tuzarta ni, kamata yayi kiyi addu'a Allah yasa alheri muke shirin kullawa"
Mikewa momy tayi
tana share hawaye tare da fadin shikenan alhaji idan kaga dama ma kayi gunduwa gunduwa da nafisa, amman kafin kayi abinda kaga dama ka nemomin dana ya dawo gida dan baza ahada min zafi 2 ba"
Dariya daddy yayi tare da fadin wannan kicire shi azuciyar Ki, ai shiba mahaukaci bane"
Cikin kuka momy tace nifa idan Jamal be dawo gidaba hankalina bazai kwanta ba"
Tsaki kawai addy yaja sannan ya fice abinshi
Bayan kwana biyu daddy ya shiga har dakin nafisa, kwace take tana latsa wayarta ganin daddy yasata saurin mikewa"
Murmushi daddy yayi sannan yaje bakin gadon ya zauna, sannan ya kira sunanta
Ahankali ta amsa daddy yaci gaba da cewa, nasan zaki mamakin ganina adskin ki ba komai bane ya kawani illah wani alhri da muke shirin kullawa, mum yake shawaran hadaku aure keda shamsu"
Nasani ke yariya ce me biyayya, kuma nasan zaki amince da bukatata, karki yadda momyn ki ta zugaki insha Allahu zamuce gara da akayi"
Kan nafisa akasa wasa take da hannun ta, hakan nan ta tsinci kanta cikin farin ciki saidai fauskan Jamal tana firgitata lamarin shi yana bata tsoro, Allah yasani tun ranan dataga deeni ya kwanta mata arai tsoron fasifar shi yasa tayi nesa dashi"
Mikewa daddy yayi tare da fadin umarni na baki bana neman zabinki, ina fata bazaki ki jin umarnina ba"
Kai da daga ahankali, sosai daddy yaji daddy har yabar dakin yana samata albarka"
Shirye shiryen baki daddy ya hauyi gadan2 komai da ake zubawa yar gata daddy yasa anzuba agidan da yabawa deeni"
Shiko deeni bawani shiri yake ba, domin kokari yake yaga rayuwar sa ta gyaro, bema san wacece amaryar ba, kuma be damu ya sani ba, burinshi kawai yaga ya aje iyali"
Abangaren momy kuwa, kullun fuskarta daure take tam, taki gayawa kowa zancen auren nafisa, dan haka daddy da kanshi ya sanarwa dangita"
Koda yayyata sukazo lallashinta suka yi, akan tayi hakuri insha Allahu auren zai bata mamaki"
Haka shirye shiye ya dada kankama nafisa sai rawar kai take, tare da kawayenta, sosai takebawa momy haushi, saidai batace mata kala, har biki ya rage sati, kuma aranan ne Jamal yacika sati uku da barin gida"
****
Jamal da ma'u nagani agaban doctor, sai ya mutsa fuska take Jamal na tarota"
Bayan Dr ya gama rubuce rubucen sa ya dago ya kalli jamal yace"
Ranka ya dade inaganin abin da yafi kawai, ku raba makwanci har cikin yayi kwari, domin idan har zaku dinga haduwa za'a samu matsala gaskiya"
Shiru Jamal yayi zuwa can ya daure fuska tare da fadin.....
Bakomai insha allahu zan kiyaye, sai mgnr kafata?
A kafar ka Alhamdulillah ta cike saidai ansamu matsala inaganin daga Dr dake wanke maka ciwon ne tun da farko, dan gashi bata warke yadda ya kamata ba, amman bawata matsala"
Godiya Jamal yawa dr sannan ya daga ma'u suka fito"
Biyosu Dr yayi tare da fadin Oga akiyaye fah"
Bayan sun koma gida tarairayan ma'u Jamal keyi sosai baya yadda ta dauki ko kofi abinci ma abaki yake bata, cak yake daukanta ya kaita toilet yai mata wanka, cikin dare ko haka yake rungumeta tsam ajikin shi, kamar dai wani zai kwace masa ita"
Wani zancen daddy ya dauko sannan sukayi sallama"
Koda ya kashe Wayar alhaji bashir ya kallah cikin tsananin bacin rai yace......
Wlh zan nunawa Jamal nina haifeshi be isa yaja dani ba"
Meyayi ne haka da zafi?, cewar alhaji bashir"
Umarni nabashi shine bazaibiba, yaje ya dauki asma'u ya tafi da ita"
Cikin rashin fahimta alhaji bashir yace.....
Ban game umarni ba?, kuma inda yake kwance beda lfy kamata yayi atausaya masa"
Cikin ido daddy ya kalli alhaji bashir sannan yace.....
Yanzun kaman Jamal bazaiji tausayin d'an uwansa ba, ni dashi nagaya mai halin da shamsu yake ciki, yau zan gaya muku abin da nake ganin shamsu be gaya mukuba, Asma'u yariyar da deeni ke tsananin so itace asma'u matar da Jamal ke aure"
Alhaji bashir da ummi mikewa sukayi ummi harda gutun hawayenta"
Daddy yaci gaba da cewa ganin inda shamsu ke tsananin sonta yasa nace ma Jamal ya saketa bayan ta haihu shamsu ya aura, bantaba ba Jamal Umar yaki biba sai akan mace?
Komawa alhaji bashir yayi ya zauna sannan yace sai kamai uzuri, kaida kanka ka fada wannan ne na farko, kuma aikai ka nemi yama tawaye, tayaya mutum na zaune lfy da matarsa acemai ya saka wani ya aura"
Shiko deeni wani irin kallo yakewa daddy mekama dana Allah ya kiyaye"
Fada daddy yaita yi tare da yin fushi me tsanani da Jamal"
Itama momy hankalinta tashi yayi, ina Jamal zaikai ma'u tana cikin yanayi irin na laulayi, shikuma yana faman dingisa kafa, yaya za'ayi wannan zaman gashi ta kula jamal yacika fitana, baya duba yanayin jikin shi"
Kuka take sosai deeni na kallonta juyawa yayi ya kalli daddy yaga shi sai fada yake, har zuciyan shi so yake d'an shi yasaki mata shi ya aura"
Tunawa yayi da lokacin da alhaji vashir yace idan ansami mutumin daya aura asma'u zai kashe konawa ne dan ya saketa"
Wannan nanufin baba bashir besan kowaba sai ni kenan, daman haka sukemin tun ina Karami abin da nake so shi suke min"
Sun kuyar dakai yayi sannan yace....
Toh shi daddy be kyaunar jamal ne? Nasha jin daddy nawa Jamal fada kota waya ne, niko basu min fada har gara ummi takanyi wani lokaci"
Ahankali deeni yaketa babbacewa tsakanin shi da jamal akwai babbaci, dakanshi ya hango ashe ma idan ka samu wadda zai tsaya ya maka fada kai dan gata ne"
Lallai idan mutum ya rasa me masa fada ya shiga uku, tabbas Jamal bashi da makusa yana yin abubuwan shi kamar daddyn sa"
Duk cikin zuciyar shi yake wannan tunani tare da daukan alwashi insha Allahu zaiyi aure ko bana soyayya ba, dan yaga ya mallaki yara ya basu tarbiya ba irin wacce aka bashiba"
Kallon daddy yayi yace daddy dan Allah kabar fadan nan, ni tun tuni na hakura da asma'u nacireta azuciyata, ba tun yauba, daddy ya zan yi na aure asma'u, bayan d'an uwana na auren ta, daddy kayi kuskuren cewa Jamal yabar min mata, wlh na barta har abada, dan Allah abani no Jamal nakirashi ya dawo gida, zama awani waje be dace dasuba"
Kowa afalon kuka yake yi ba mazan ba ba matan ba"
Daddy ne ya share hawaye sannan yace......
Ai be tafi da waya ba, dan dana kira naji karanta adaki"
Shiru deeni yayi zuwa can yace........ .
Daddy ina son nayi aure, nabaka zabi ka zabar min mata ko ya take indai ka amince da tarbiyan ta, inaso na haifi yara na musu tar biya ba irin wacce akamin ba
Heart Beat
*Mmn Yazeed*
💗💝💝💗
*BUGUN ZUCIYA*
( Heartbeat)
💓💝💗
💗
💓💝💗
By
💗
*Fadeela Lamido*
*@AM££NCI WRITER'S ASSOCIATION🤝*
1⃣0⃣4⃣
Takaici ne ya kama alhaji bashir, tare dajin bakin cikin abin da ya aikata abaya, ga dukkan alma deeni baya al'fahari da zaman su iyaye agare shi"
Itama ummi kuka take tasani tuna baya garesu abin kunya ne, suna da mummunan fenti"
Daddy ne ya share hawaye sannan yace"
Allah ya maka albarka shamsu, naji dadi daka fahimci haka, kuma nima nasan banma Jamal adallaci ba, gani nake kamar bazaka rayuba, rayuwarka taban tausayi, inason nan gaba rayuwar ka tai kyau, atunanina sai ka same asma'u ne zaka tsaya ka gane me rayuwa take ciki, duniya ba wani abubane shamsu inda kasan wasan kwaikwayo haka take, idan ka biyewa son zuciya saikakai kanka ka baro"
Nisawa yayi sannan yaci gaba da cewa.....
Shiyasa Jamal yaban mama ki daya zabi barin gida, hakan dayayi ya nunamin yana son matar shi, matsowa daddy yayi sannan ya dafa kan deeni yace....
Shamsu insha Allah matar da zan zabo maka saikayi mamaki, fatana ka kwantar da hankalin ka, kuma kaci gaba da daukan karatun ka agun malam"
Ana cikin haka momy ta mike ta shige daki bakomai ke damunta ba illah barin Jamal daga gida, ba laifin kowa bane illah na alhaji, idan kafar Jamal ta samu matsala dashi xatayi kuka, inama shika dai ya tafi, da hankalinta bazai tashi sosai ba"
Akacin wannan tunanin ummi ta sameta, dago ido momy tayi ta kalleta ta sake maida kanta"
Saida ummi ta share hawaye sannan tace zamu tafi"
Toh kugaida gida Momy ta fada fukarta daure"
***
Bayan fitan suma momy zama tai taishiru kamar wadda akawa mutuwa"
da dare daddy
ya samu momy adakinta, acikin dibara ya fara sako mata zancen shawaran daya yanke, akan cewa mezai hana ahada shamsu da nafisa"
Cikin sauri momy ta mike tare da fadin Sam alhaji, dan me zakace nafisa ta auri shamsu?, kodan kaga bakai ka haifeta ba?
Wani irin kallo daddy ya mata sannan yace....
Yanzun ne dai zaki nunamin bani na haifeta ba, dan inda ace nina haifi nafisa bazan yi shawara dake ba, tun agurin zance nabashi nafisa, ni yanzun roko nazo dan Allah kicire tunanin komai insha allahu alheri ne"
Nifa alhaji bakin shamsu nake ba, dabi,un shi neke tsoro"
Ai yanzun ya shiryu ke dajin kalaman shi na dazon kisan kura tayi lfy"
Eh tabbas ya gyara abubuwa da dama amman alhaji shamsu fah ko mgnr arziki yake sai karkace baki abin ya riga ya zamar masa jiki, sannan har yanzun inajin kyankyanin rayuwar da iyayen shi sukayi, ina musu kallon tsofaffin banza"
Kul daddy ya fada sannan yaci gaba da cewa.....
Karki zama me roko, komai me wucewa ne"
Hmmm Alhaji idan na yadda aka hada wannan aure na cuci nafisa, kuma ma ai dangin babanta bazasu yaddda ba"
Murmushi daddy yayi kadan sannan yace......
Ai bayan fitana dazon naje wajen wan babanta, mun gama mgn dashi yakuma ce sun bani wuka da nama, na yi komai idan nasa rana na sanar masu"
Shiru momy tayi zuwa can tace kuma ka gaya musu waye shamsu??
Cikin fada daddy yace.....
Nace mishi dan kanina ne, kuma ban amince kije ki gaya musu wata mgn ba, na lura so kike ki tuzarta ni, kamata yayi kiyi addu'a Allah yasa alheri muke shirin kullawa"
Mikewa momy tayi
tana share hawaye tare da fadin shikenan alhaji idan kaga dama ma kayi gunduwa gunduwa da nafisa, amman kafin kayi abinda kaga dama ka nemomin dana ya dawo gida dan baza ahada min zafi 2 ba"
Dariya daddy yayi tare da fadin wannan kicire shi azuciyar Ki, ai shiba mahaukaci bane"
Cikin kuka momy tace nifa idan Jamal be dawo gidaba hankalina bazai kwanta ba"
Tsaki kawai addy yaja sannan ya fice abinshi
Bayan kwana biyu daddy ya shiga har dakin nafisa, kwace take tana latsa wayarta ganin daddy yasata saurin mikewa"
Murmushi daddy yayi sannan yaje bakin gadon ya zauna, sannan ya kira sunanta
Ahankali ta amsa daddy yaci gaba da cewa, nasan zaki mamakin ganina adskin ki ba komai bane ya kawani illah wani alhri da muke shirin kullawa, mum yake shawaran hadaku aure keda shamsu"
Nasani ke yariya ce me biyayya, kuma nasan zaki amince da bukatata, karki yadda momyn ki ta zugaki insha Allahu zamuce gara da akayi"
Kan nafisa akasa wasa take da hannun ta, hakan nan ta tsinci kanta cikin farin ciki saidai fauskan Jamal tana firgitata lamarin shi yana bata tsoro, Allah yasani tun ranan dataga deeni ya kwanta mata arai tsoron fasifar shi yasa tayi nesa dashi"
Mikewa daddy yayi tare da fadin umarni na baki bana neman zabinki, ina fata bazaki ki jin umarnina ba"
Kai da daga ahankali, sosai daddy yaji daddy har yabar dakin yana samata albarka"
Shirye shiryen baki daddy ya hauyi gadan2 komai da ake zubawa yar gata daddy yasa anzuba agidan da yabawa deeni"
Shiko deeni bawani shiri yake ba, domin kokari yake yaga rayuwar sa ta gyaro, bema san wacece amaryar ba, kuma be damu ya sani ba, burinshi kawai yaga ya aje iyali"
Abangaren momy kuwa, kullun fuskarta daure take tam, taki gayawa kowa zancen auren nafisa, dan haka daddy da kanshi ya sanarwa dangita"
Koda yayyata sukazo lallashinta suka yi, akan tayi hakuri insha Allahu auren zai bata mamaki"
Haka shirye shiye ya dada kankama nafisa sai rawar kai take, tare da kawayenta, sosai takebawa momy haushi, saidai batace mata kala, har biki ya rage sati, kuma aranan ne Jamal yacika sati uku da barin gida"
****
Jamal da ma'u nagani agaban doctor, sai ya mutsa fuska take Jamal na tarota"
Bayan Dr ya gama rubuce rubucen sa ya dago ya kalli jamal yace"
Ranka ya dade inaganin abin da yafi kawai, ku raba makwanci har cikin yayi kwari, domin idan har zaku dinga haduwa za'a samu matsala gaskiya"
Shiru Jamal yayi zuwa can ya daure fuska tare da fadin.....
Bakomai insha allahu zan kiyaye, sai mgnr kafata?
A kafar ka Alhamdulillah ta cike saidai ansamu matsala inaganin daga Dr dake wanke maka ciwon ne tun da farko, dan gashi bata warke yadda ya kamata ba, amman bawata matsala"
Godiya Jamal yawa dr sannan ya daga ma'u suka fito"
Biyosu Dr yayi tare da fadin Oga akiyaye fah"
Bayan sun koma gida tarairayan ma'u Jamal keyi sosai baya yadda ta dauki ko kofi abinci ma abaki yake bata, cak yake daukanta ya kaita toilet yai mata wanka, cikin dare ko haka yake rungumeta tsam ajikin shi, kamar dai wani zai kwace masa ita"