← Book details Bugun Zuciya Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 37 OF 47

Sashe 37

Bugun Zuciya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Cikin kukan tace yaya Jamal karka yanke hukunci cikin fushi, wlh wlh banci amanarka ba, dan Allah ka natsu karka batamin suna, yaya Jamal karkai sanadin da iyayena zasu tsine min, idan kayi haka ka zalinceni,😭 zanta kuka har karshen rayuta, dan Allah kamin adalci🙏🏻

Wata muguwar tsawa ya daka mata tare da fadin fita kibani guri"

Aguje ta fita tana sheshshekar kuka, cikin mamaki usman ya shiga cikin dakin"

Samun Jamal yayi fuskan shi murtuk idonshi jawur"

Yaya dai ? Usman ya tambaya yana kokarin zama"

Tsaki jamal yaja sannan ya kyauda kai tare da fadin babu komai"

Shima usman tsaki yaja sannan sannan yace wlh kaji kunya akan asma'u zaka dinga bata ranka har kana daga murya tun daga falo nakejin hargagin ka"

Tsaki Jamal yasake ja sannan yace.....

Sanda zaka tafi nemana ance kaida dan gidan baba bashir kuka tafi, amman meyasa baka gayamin deeni bane saurayin husna?

Deeni? Kana nufin shamsundden shine deeni?

Au zakacemin baka gane bane?

Dafashi usman yayi sannan yace yace, aini bawani sanin sa nayiba ina kamar so daya na taba ganinsa, dan bezama dole nagane shiba, amman kai me kake tunani akan hakan?

Kanshi tsaye yace akwai wani abu ban yadda da wannan Al'amarin ba"

Wani iri usman yaji cikin sauri yace jamal zan baka shawara badan asma'u tana kanwata ba, dan Allah ka aje kishinka agefe kayi bincike"

*****

Haka suka kwashe sati tsakanin ma'u da Jamal ba wadda yake runtawa saboda damuwa, hakama usman da tausayin abban sa ya damesa"

Kuma sosai yaji zafin kalaman Jamal amman babu yadda zaiyi dole ya daure"

Yauma kamar kulum jamal na zaune akan gado yana aikin tunani yaga daddy ya turo kofar rike da hannun deeni"

Mantawa yayi da ciwon dake kafarsa daddy be ankaraba yaga Jamal shakure da wuyan deeeni"

Arude daddy ya rike Jamal din tare da fadin yaya haka Jamal? innalilahi wa inna ilaihir raju'un, kasa kwatan deeni yayi"

Shiko deeni beyi yunkurin kwatan kanshiba, gutun murmushi ne akan fuskan shi, tare da tarin wahala"

Salatin Abba ne yajawo hankalin duk mutanen gidan ciki harda ma'u

Daker usman ya kwaci deeni ahannun jamal , Jamal cigaba yayi da fadin wlh koni ko kai, yariya ma tayi aure bazaka barta ba? tana gidan mijinta kana bibiyanta?

Sororo su momy sukayi, har ya gaba bambamin sa ya juya ya kalli ma'u dake tsaye cikin dogowar riga kanta babu dan kwali"

Hannun shi ya kada yana nuna ma'u tare da fadin.....

Eh tunda kin ganshi ai dole ki fito tsirara, juyawa yayi yana dingishi sannan ya koma bakin gado ya zauna"

Ya bude baki zaiyi mgn momy tazo da sauri ta matsamai baki, tare da fadin Jamal? Wasu irin maganganu kakeyi haka? Kwakwalwarka ta samu matsala ne"

Daddy ko tunda yaji kalaman Jamal ya dago kan zancen, dan abban ma'u be rufemai komai ba"

Kallon deeni yayi ya kalli Jamal sannan yace duk kuzauna, Malam Jamal ai abin bekai haka ba"

Kai deeni daman kaine wadda ka taba neman asma'u shine baka taba gayamin ba?

Shiru yayi tare da sosa kai, ke kuma asma'u meyasa baki nuna kisan shamsudeen ba"

Sukuyar dakai tayi tare da share hawaye"

Cikin sauri Jamal yace ai munafukai ne, bazasu fada ba"

Momy ce ta kara dakatar dashi tare da fadin kul Jamal bari zargin matar ka idan ba hakaba zaka lalata auren ka' kuma nikaina shaida ce, tun ranan haduwan su da shamsudeen asma'u ta rikece tazama firgitattaciya kwanciya dakin nafisa ya gagareta, daga karshema tacemin ita adakina zatana kwana, wlh dataji kara take tsorata, dole tasa nake rufe kofa, ko falo bata fitowa"

Wani sanyi Jamal yaji azuciyan shi, daddy ne yace"

Jamal shamsudeen dan uwanka ne, da wacce ta haifeni da wacce ta haifi baban sa uwa daya uba daya suke, dan haka babu fada, kada nasakejin Wata mgn, wannan ma ai zancen baza ne kakeyi asma'u ai matar Aure ce, wani kishin banza zaka nuna mana?

Shiru Jamal yayi tare dasa hannun shi yasafu fuskan shi"

Shiko deeni kyauda kai yake tare dajin wani iri acikin zuciyar Sa"

Daddy ne ya juya ya kalli deeni sannan yace"

Kai kuma Shamsudeen kayi hakuri, kadauka dama can asma'u ba rabonka bace, Kuma ba laifin mahaifinta bane, kasa azuciyar ka Allah ne me badawa kuma me hanawa karfin mutum da dukiyar sa baza su iya bada abinda Allah be yadda dashi ba, haka kuma inda Allah ya nufa asma'u matar kace Duk kin da mahaifinta yayi saika aureta, dan haka ina dada baka hakuri, Sannan nabaka dama kaje ka nemi yariyar da kakeso ko yar gidan waye zan tsaya maka, amman ka gyara halinka, nasani ka rage wasu abubuwa amman inason cigaban yafi haka, Allah ya muku Albar ka🙏🏻🙏🏻

Deeni bece komai ba kuma be daga kai ya kalli kowaba ya tashi ya fita"

Cikin sauri daddy yabi bayan shi, momy ma mikewa tayi sannan ta mikawa asma'u hannu suka fice"

Daga Jamal sai usman suka rage adakin, Jamal sai kyauda kai yake' sai yanzun yakejin kunyan usman"

. Da daddare Jamal ya dami Momy da waya, saidai daya kira kusan sau 6 kuma data dauka saiyace ya manta ne, ba ita zai kira ba"

No ma'u tun rana yake kira amman ba'a dauka"

Momy yasake kira bayan ta dauka yasake Jan tsaki yace wai no nan rikina ni take"

Gutum murmushi momy tayi sannan tace....

Anya jamal mantuwa ce ? kodai asma'u....

Bejira me momy zatace ba yayi maza ya kashe wayar"

Befi da minti goma ma'u ta shigo, fuskanta turbune, kamar zatai kuka, can nesa dashi ta tsaya sannan ta sunkuyar da kanta tare da fadin gani"

Kallonta yayi sosai sannan ya nuna mata gefen shi tare da fadin zokizauna"

Karasa tayi ta zauna inda ya nuna mata, cikin zafin nama ya jawota jikin shi ya rungume"

Sun dadde ahaka, dumin jikinta ya gama daburta shi, wani tunani ya fara kawowa, zaiso hakan ya kasan ce ayau, amman kuma likita yace karna ataka kafar bare asa masu ruwa, wanka ma da dabara usman ke masa"

Wata zuciyar ce ta tambayeshi bazaka iya bane? Zan iya ya bata amsa, haka zuciyar shi taci gaba da bashi karfin guiwa dan haka yasa hannun shi ya yaye hijjabin dake jikinta ya ajeshi agefe"

Arude ma'u tace dan Allah kabari yaya usman fah yana falo"

Cikin Wata kasalalliyar murya yace bazan iyaba inason Zumata ayau.....

Heart Beat
*Mmn Yazeed*​
💗💝💝💗
​*BUGUN ZUCIYA*​
( ​Heartbeat​)

💓💝💗
💗

💓💝💗
​By​
💗
​​*Fadeela Lamido*

*@AM££NCI WRITER'S ASSOCIATION🤝*


9⃣0⃣to9⃣2⃣

eyi yinkurin hanawa ba, cikin sauri ya saketa tare da kauda kansa gefe"

Bakin gadon ta zauna jikinta asanyaye, waigowa Jamal yayi ya kalli ma'u sannan yace.....

Oya tashi ki tafi, tunda nikikewa rowa, ina matsayin mijin ki amman na nemi hakki na aki bani, ni daman nasan ba sona kike ba, ai waccen katon dan isanka kin bashi dama sobo dashi kina son shi"

Da sauri ta waiga ta kalleshi tare da fadin yaya Jamal ni ka dani gayamin irin wannan mgr.....

Bazan bariba baki bashi dama bane? Duk hiranku kedashi inasa ne da ita niba jahili bane da ilmina karkiga kamar bansan abun da nake ba, da kunnena naji bawani bane ya gayamin, na dade ina dama furata bazan bari wani daga sama ya shanye min ba, zaki iya tuna amsan da kika bashi alokacin?

Idan bazaki iyaba barin tuna miki"

Kuka ne yaci karfin ma'u tare da wani irin nadama, fada ta farawa kanta da kanta meyasa bataji mgr Abba ba tun farko gashi abin na neman zama mata matsala agidan aurenta"

Girgiza kai tayi tare da fadin yaya Jamal nace maka kabar irin wannan maganganun, dan Allah ka bari"

Jajayen idonshi ya sauke akanta sannan yace....

Bazan bariba Husna, aduk lokacin dana nemin wani abugurin ki kika hanani abinda nake tunuwa kenan, fita kiban waje"

Mikewa tayi cikin fushi ta fita, usman ne ya kula cikin fushi take dan haka ya tsaidata tare da fadin yaya akayi?

Hawaye ta share tare da saukar da kanta kasa, zuwa can ta bude baki zatai mgn yaya usman ya tsaidata"

Ido ya zuba mata yana kallon yadda take share hawaye zuwa can yace....

Ki koma ki bashi hakuri"

Ido ta daga ta kalli usman da niyar mgn ya sake tsaidata tare da fadin nace miki kibashi hakuri ko?

Juyawa tayi ta koma ta sameshi idon shi kamar me bacci, cikin siririyar muryanta tace....

Yaya Jamal kayi hakuri bazan sake maka musuba"

Saida ta maimaita sannan ya bude ido tare da miko hannun Sa"

Karasawa tayi da saurinta dan gudun karta kara laifi"

Sosai ya shige jikinta, dada jawota yake kamar wadda yayi wanka da ruwan sanyi alokacin sanyi"

Ma'u arude take amman babu yadda zatayi dole tasa ta rufe idonta tanajin yadda hannun Jamal yake Yawo ajikinta"

Jikinta banda rawa babu abunda yake sai yazon ne tasan me aure yake nufi da batasan menene Aure ba, ko lokacin da ta bamawa deeni dama bata kawo ya zataji ajikinta ba, itadai kawai tanason taga deeni yayi farin ciki"

Yanzun ne wannan tunanin ya fado mata, yanzun ne take tuna lallai idan tabar Jamal zai gana mata azaba, amman bata isa tace komai ba idan ba haka ba yanzun nan Jamal zai burkitata"

Haka tanaji tana gani Jamal ya fara rabata da kayan jikinta, yadda yakeyi bazaki ce akwai ciwo ajikin saba ya manta da cewo sha'anin sa kawai yake "

Ganin haka abin ya farabawa ma'u tsoro da mamaki yanzun yaya Jamal ne yakemin haka mutum me jijji dakai tare dashariya"

Abu ya dada kankama ma'u dukta firgita da sallon Jamal, kuka tasa tare da rike hannunsa"

Jaye hannun sa yayi yaci gaba da abin da yakeyi, tare da tushe mata baki da nasa"

Ganin inda Jamal ya rikice ya makale ma'u yasa nayi saurin barin dakin😜

Jikin kofar na makale daga can naji ma'u tayi wata yar kara, shiko Jamal wani irin nishi yake kamar wadda ya shanye robar yaji"

Zuwa can naji yana cewa....
Chapter 37 · 0% Book details