Sashe 20
Bugun Zuciya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Jifa yayi da jaridan hannu shi sannan ya miki yabi bayanta"
Har cikin dakin daddy ya shiga, daga nesa dashi ya zauna ya mika gai suwa"
Bayan daddy ya amsa sukayi shiru na dan wani lokaci, zuwa can yace......
Jamal jibi fah daurin aure banga gana shiri ba"
Daker ya bude baki yace.......
nasani ai daddy ni babu wani abu da zanyi ne"
Toh ai ko bazaka yi komai ba Jamal ka gayawa abokan ka, ko baka son suzo maka daurin aure ?
Shiru yayi bece komai ba"
Kallon shi daddy yayi sosai yace.... Kuma gashi har yanzun bakaje gurin yariyar ba, domin kaji bukatun ta"
Cafff ya fada azuciyan shi, afili kuwa sai yace, sai dai nayi aike daddy, dan inada aiki gobe"
A'a, ai zuwa dakai yafi sako kadaure dai kaje din kaji ko"
Toh kawai yace tare da mikewa yana kokarin fita, axuciyan shi yace.....
yaya ma za'ayi nayi zaman aure da *Husna* ai ni koda anyi aure sai dai na aure wacce ta girme ni"
***
Deeni ko tunda suka gama waya da asma'u ya shiga cikin wani hali, haka kurum yaji hawaye na zubo mai, tunda yake beta neman wani abu ya rasa ba, duk abin da yake so shi ake mishi, amman yau yaga ma'u na shirin subuce mishi"
Cikin wannan halin ummi tacimai afirgice tace.....
Auta menene haka? Meya maka zafi har kake tsiyayar da hawaye?
Hannun yasa ya share hawayen sannan yace ummi zan kashe baban Asma'u, dan naga nema yake ya rabani da ita"
Kul auta na karka soma, kana son ka tura mata kiyayyan ka ne ?, mundin ka kashe babanta toh duk son da take maka juyawa zaiyi ya koma kiyayya, kuma ina gargadin ka da kadaina kuka idan Allah ya yarda zaka Aure asma'u"
Hannusa ya shafo hawayen ya kallah ummi wlh in masifar son asma'u"
.Nasani auta tun da gashi naga kana zubar da hawaye rabonda naga hawayen ka tun kana goye"
Ummi bakomai ke ta damin hankali ba, ummi sai kalman asma'u wai ta hakura dani sabo da bata son bacin ran abbanta, ummi to idan nakashe Mijin fah"
Karka kashe kowa auta idan Allah yaso dakai za,ayi"
****
Yau ta kama alhamis, dan haka baki sun fara sauka agidan su ma'u"
Tunda ma'u taga 'yan uwan sun fara zuwa hankalinta ya tashi, tunanin ta gobe iyanzun tana matsayen matar wani, ba deeni ba" kuka take son yi amman hawayen yaki zuwa, rasa inda zata saka kanta tayi"
Da misalin karfe 11:00am yaya usman ya shigo har dakin ma'u, fuskan shi daure yace ke dauko gyalen ki kisame ni amota"
Mikewa tayi cikin sauri ta fito, ganin Anty fa'iza acikin motan yasa taji sanyi"
Tunkafin ta karaso anty fa'iza ke mata murmushi, shiga tayi ta zauna, har sukai nisa babu Wanda yace uffam"
Sunyi tafiya me nisa, sannan Anty tace, asma'u lalle zamu da gyaran kai kinga gobe dauren aure ko?
Dauke kai ma'u tayi tare da matso hawaye, wani kululun abu taji ya tsaya mata awuya"
Bata sake cewa kala ba, har sukaje akayi komai aka gama, ko ruwa aka bata bata sha"
Bakaramin kyau ma'u tayi ba, lallai ne dan uban su, dan haka tai kaman ba itaba, sai dai raman da tayi yasa idonta duk ya zurzurma"
Sun kusa isa gida wayar yaya usman ta fara kara, dauka yayi ya kara akunne sannan yace ka iso ne?, OK toh kashiga ciki mana, shiru yayi zuwa can yasake cewa toh kama ka zasuyi?, tsaki yaja sannan ya kashe wayan"
Karfe 5 da wani abu suka dawo, tun kafin ta fito ta hago yaya Jamal tsaye ajikin wata mota, gani tayi kaman ya kara tsayo dauke kanta daga kallon shi tayi, aranta take cewa shikuma wannan mugun meya kawo shi" wata zuciyar tace kika sani ko an gaiya to shine idan kinyi gaddama yaci uban ki"
Batace zata jira anty ba tayi gaba abinta, koda taje gaban Jamal bata kalli inda yake ba, harta wuce Taji yaya usman na cewa ke zonan"
Juyowa tayi afirgice tazo gaban su ta tsaya"
Zakice bakiga Jamal bane koko gaidashi ne bazakiyi ba?
Ban kula dashi bane, ma'u ta fada sannan tace ina wuni?
Juyowa Jamal yayi ya kalleta, sannan ya tabe baki tare da daga hannu shi, ya mata alma wai tatafi"
Koda tashiga gidan, kowa fadi yake tayi kyau, azuciyar ma'u fadi take da kusan abinda nakeji da bazakumin mgn ba"
Zuwa can Anty ta shigo, fuskanta dauke da dariya ke kuma haka akeyi, kina ganin mijinki saiki wani dauke kai"
Dasauri ta kalli Anty sannan tace waye mijin nawa ni ba wanda nagani"
Hmmm Asma,u bayan tun muna cikin mota naga kin kalle shi"
Mikewa tsaye tayi da sauri sannan ta koma ta manne da bango, hannunta dafe da kirjinta Anty kina nufin *Jamal*? Jamal ? shi abba ya hadani dashi?
Mikewa anty tayi cikin sanyin jiki tace, daman baki sani ba?
Innalillahi wa inna ilaihir raju'un, wlh bana son shi, bazan aure shiba, dana Aure shi gara na kashe kaina"
Kafin anty tayi yinkurin cewa wani abu, ma'u tafita da gudu, cikin kuka tashiga dakin mama, idonta arufe ta fada jikinta tana kuka kaman ranta zai fita tace mama dagaske wai da yaya Jamal za'amin aure ?
Kai tsaye mama tace, eh, daman abban Ki be gaya miki ba?
Bana son shi mama, wlh na tsane shi, dan Allah karku hadani dashi, mugune mama, kuma azzalumi ne"
Bakin alkalami yariga ya bushe asma'u, dama ki daina bata bakin ki"
jikin bango ta koma ta dunkule hannu tare da fadin, mama wlh idan aka hadani dashi zan kashe shi, zan kashe mama"
Batasan cewa yaya usman na dakin ba, saiji tayi yace" idan har zaki iya to ki kashe shi"
Bataji tsoro ba, dan yanzu jitake zuciyarta ta bushe, da za'aita dukanta har akasheta dataji dadi"
Dakinta ta koma ta zauna tare da zubawa guri daya ido, deeni ne ya fado mata arai, inama zabar ta ta aure deeni, dataji dadin arayuwan ta, Amman me ake da wani jamal, tsaki taja sannan tace afili , wlh idan har akayi kukkuren yimin Aure da jamal dagani harshi haka zamu kare rayuwan mu cikin bakin ciki"
Tana cikin wannan tunanin taji ana kiran sallahn mangariba, mikewa tayi ta dauko dogon hijjabi har kasa ta saka"
Lekawa falo tayi taga babu kowa duk sun shiga sallah, dan haka tacire ta kalminta tarike ahannu sadaf2 ta fice agidan"
Gidan su deeni ta nufa tana tafe tana waige, harta isa gidan, akofar gidan ta tsaya ta kurawa dutsen da tasaba ganin deeni akai ido, hawaye taji yana zubo mata, ahaka ta shiga gidan, deeni na zaune atsakar gida ya zuba uban tagumi"
Tsugunawa tayi agaban shi, ahankali ya dago ya kalleta"
Mamaki baiyane afuskasa yace asma'u kece?
Cikin kuka tace nice deeni"
Yaya akayi kika fito da daddarenan ina nan ina shirya kayan yakin da zan fito dasu gobe, ina tabbatar miki gobe babu tsoho babu Yaro shara ne kawai"
Hannu tasa ta rufe mai baki sannan tace, bazaka iyaba deeni, kasan dawa za'amin aure ?
Gargiza kai yayi tare da kura mata ido"
Jamal, tafada tana share hawaye"
Wata irin muguwar dariya yayi sannan yace, jamal"?
Eh Jamal, ka kwatar da hankalin ka, bazan taba zama da jamal ba, na yake shawara adaren da aka kaini aranan zan kasheshi, karkace zaka dauki wani bataki, ka bari harsai nakasa"
A'a asma'u bazaki iya ba, insha Allahu bazakije kidan saba, ke macece bawani karfi gareki ba, ni kuma *na dad'e ina dama furata bazan so wani ya shanye min ba,* abin da yafi kawai kije gida da asuba kisan yadda zakiyi ki fito zanzo na daukeki mugudu"
Shiru tayi zuwa can tace......
Deeni wacce fura ce wannan?
Kau da idon shi yaye gafe, tare da fadin bazaki gane ba"
Cikin sauri tace nagane deeni, ummi na nan ne ?
Daker iya cewa taje anso min magani"
Shiru ta sake yi zuwa can ta kalle shi tace toh me zai hana kashanye furan taka yanzun"馃檰馃徏
Heart Beat
*Mmn Yazeed*
[22:54, 12/19/2017] 鈥�+234 806 858 0203鈥�: 馃挆馃挐馃挐馃挆
鈥�*BUGUN ZUCIYA*鈥�
( 鈥婬eartbeat鈥�)
馃挀馃挐馃挆
馃挆
馃挀馃挐馃挆
鈥婤y鈥�
馃挆
鈥嬧€�*Fadeela Lamido*
*@AM拢拢NCI WRITER'S ASSOCIATION馃*
鈥�
Dedicated馃憞馃徎
*Firdausi Sodangi*馃拫
4鈨�4鈨o4鈨�6鈨�
馃殧馃殧馃殧
Da saurin shi ya mika hannun shi kan kafadan ta, ido ya zoba mata, itama kallon shi take cikin ido"
Sun kwashi tsoyon lokaci ahaka, zuwa can ya sake shigota"
Asma'u nasha kika ce?
Kai ta gyada masa sannan tace indai hakan zaisa ka yadda dani.....
Bata gama rufe baki ba, ya rarumo bakinta, sunbatan ta yake kaman zai cinye ta"
Sun dauki tsayon lokaci haka, deeni duk ya fita ahaiyacin shi"
Acikin wannan hali ummi ta riske su, babu abin da take ban da salati"
Cikin sauri ma'u taja jikinta, deeni ko ya kasa sakinta sai kara binta yake yana rokota"
Hannu ummi tasa ta rike ma'u, tare da fadin ke asma'u meya fito dake da tsohon daren nan"
Ma'u bata iya cewa komai ba, kanta ta sunkuyar akasa"
Kanta ta maida kan deeni daya rike hannun ma'u daya da kyau"
Ta dade tana kallon cikin idon shi sannan tace, auta haka mukayi dakai"
Jan ma'u ya fara, yana kokarin shiga dakinsa da ita, batare dayace wa ummi komai ba"
Dan haka ummi tabi su, fadin take kai auta kana hauka be?, saketa mana"
Ummi ina zuwa mana, akwai sakon da zan bata"
Runtse ido tayi tana fadin bana so auta, kasake yariyan muta ne, ta wuce gida karka jawo mana abin mgn"
Daramm gaban ma'u ya fadi, muryan Abba taji yana mata Yawo aka, lokacin da yake cewa.... da kijwo mana abin mgn gara namiki aure, cikin sauri ta zame hannunta ta fara kokarin tafiya"
Binta deeni yayi ya sake jawo hannun ta, sannan ya matsa daf da ita, hannu yasa aljihu ya ciro wata yar karamar wuka acikin dan gidanta, ya mika mata, cikin rada yace ki rike wannan koda anyi nasaran kaiki gidan wannan danta shegiyan, inason ta zama filonki, ma'ana akarkashin filonki, kara cije baki yayi, ya dage shi sama, sannan yace, daya neme karban wani abu awajen ki, ki kaddamar mass"
Kuma kisan yadda zakiyi kifito daga gidan tun kafin akiran asuba"
Har cikin dakin daddy ya shiga, daga nesa dashi ya zauna ya mika gai suwa"
Bayan daddy ya amsa sukayi shiru na dan wani lokaci, zuwa can yace......
Jamal jibi fah daurin aure banga gana shiri ba"
Daker ya bude baki yace.......
nasani ai daddy ni babu wani abu da zanyi ne"
Toh ai ko bazaka yi komai ba Jamal ka gayawa abokan ka, ko baka son suzo maka daurin aure ?
Shiru yayi bece komai ba"
Kallon shi daddy yayi sosai yace.... Kuma gashi har yanzun bakaje gurin yariyar ba, domin kaji bukatun ta"
Cafff ya fada azuciyan shi, afili kuwa sai yace, sai dai nayi aike daddy, dan inada aiki gobe"
A'a, ai zuwa dakai yafi sako kadaure dai kaje din kaji ko"
Toh kawai yace tare da mikewa yana kokarin fita, axuciyan shi yace.....
yaya ma za'ayi nayi zaman aure da *Husna* ai ni koda anyi aure sai dai na aure wacce ta girme ni"
***
Deeni ko tunda suka gama waya da asma'u ya shiga cikin wani hali, haka kurum yaji hawaye na zubo mai, tunda yake beta neman wani abu ya rasa ba, duk abin da yake so shi ake mishi, amman yau yaga ma'u na shirin subuce mishi"
Cikin wannan halin ummi tacimai afirgice tace.....
Auta menene haka? Meya maka zafi har kake tsiyayar da hawaye?
Hannun yasa ya share hawayen sannan yace ummi zan kashe baban Asma'u, dan naga nema yake ya rabani da ita"
Kul auta na karka soma, kana son ka tura mata kiyayyan ka ne ?, mundin ka kashe babanta toh duk son da take maka juyawa zaiyi ya koma kiyayya, kuma ina gargadin ka da kadaina kuka idan Allah ya yarda zaka Aure asma'u"
Hannusa ya shafo hawayen ya kallah ummi wlh in masifar son asma'u"
.Nasani auta tun da gashi naga kana zubar da hawaye rabonda naga hawayen ka tun kana goye"
Ummi bakomai ke ta damin hankali ba, ummi sai kalman asma'u wai ta hakura dani sabo da bata son bacin ran abbanta, ummi to idan nakashe Mijin fah"
Karka kashe kowa auta idan Allah yaso dakai za,ayi"
****
Yau ta kama alhamis, dan haka baki sun fara sauka agidan su ma'u"
Tunda ma'u taga 'yan uwan sun fara zuwa hankalinta ya tashi, tunanin ta gobe iyanzun tana matsayen matar wani, ba deeni ba" kuka take son yi amman hawayen yaki zuwa, rasa inda zata saka kanta tayi"
Da misalin karfe 11:00am yaya usman ya shigo har dakin ma'u, fuskan shi daure yace ke dauko gyalen ki kisame ni amota"
Mikewa tayi cikin sauri ta fito, ganin Anty fa'iza acikin motan yasa taji sanyi"
Tunkafin ta karaso anty fa'iza ke mata murmushi, shiga tayi ta zauna, har sukai nisa babu Wanda yace uffam"
Sunyi tafiya me nisa, sannan Anty tace, asma'u lalle zamu da gyaran kai kinga gobe dauren aure ko?
Dauke kai ma'u tayi tare da matso hawaye, wani kululun abu taji ya tsaya mata awuya"
Bata sake cewa kala ba, har sukaje akayi komai aka gama, ko ruwa aka bata bata sha"
Bakaramin kyau ma'u tayi ba, lallai ne dan uban su, dan haka tai kaman ba itaba, sai dai raman da tayi yasa idonta duk ya zurzurma"
Sun kusa isa gida wayar yaya usman ta fara kara, dauka yayi ya kara akunne sannan yace ka iso ne?, OK toh kashiga ciki mana, shiru yayi zuwa can yasake cewa toh kama ka zasuyi?, tsaki yaja sannan ya kashe wayan"
Karfe 5 da wani abu suka dawo, tun kafin ta fito ta hago yaya Jamal tsaye ajikin wata mota, gani tayi kaman ya kara tsayo dauke kanta daga kallon shi tayi, aranta take cewa shikuma wannan mugun meya kawo shi" wata zuciyar tace kika sani ko an gaiya to shine idan kinyi gaddama yaci uban ki"
Batace zata jira anty ba tayi gaba abinta, koda taje gaban Jamal bata kalli inda yake ba, harta wuce Taji yaya usman na cewa ke zonan"
Juyowa tayi afirgice tazo gaban su ta tsaya"
Zakice bakiga Jamal bane koko gaidashi ne bazakiyi ba?
Ban kula dashi bane, ma'u ta fada sannan tace ina wuni?
Juyowa Jamal yayi ya kalleta, sannan ya tabe baki tare da daga hannu shi, ya mata alma wai tatafi"
Koda tashiga gidan, kowa fadi yake tayi kyau, azuciyar ma'u fadi take da kusan abinda nakeji da bazakumin mgn ba"
Zuwa can Anty ta shigo, fuskanta dauke da dariya ke kuma haka akeyi, kina ganin mijinki saiki wani dauke kai"
Dasauri ta kalli Anty sannan tace waye mijin nawa ni ba wanda nagani"
Hmmm Asma,u bayan tun muna cikin mota naga kin kalle shi"
Mikewa tsaye tayi da sauri sannan ta koma ta manne da bango, hannunta dafe da kirjinta Anty kina nufin *Jamal*? Jamal ? shi abba ya hadani dashi?
Mikewa anty tayi cikin sanyin jiki tace, daman baki sani ba?
Innalillahi wa inna ilaihir raju'un, wlh bana son shi, bazan aure shiba, dana Aure shi gara na kashe kaina"
Kafin anty tayi yinkurin cewa wani abu, ma'u tafita da gudu, cikin kuka tashiga dakin mama, idonta arufe ta fada jikinta tana kuka kaman ranta zai fita tace mama dagaske wai da yaya Jamal za'amin aure ?
Kai tsaye mama tace, eh, daman abban Ki be gaya miki ba?
Bana son shi mama, wlh na tsane shi, dan Allah karku hadani dashi, mugune mama, kuma azzalumi ne"
Bakin alkalami yariga ya bushe asma'u, dama ki daina bata bakin ki"
jikin bango ta koma ta dunkule hannu tare da fadin, mama wlh idan aka hadani dashi zan kashe shi, zan kashe mama"
Batasan cewa yaya usman na dakin ba, saiji tayi yace" idan har zaki iya to ki kashe shi"
Bataji tsoro ba, dan yanzu jitake zuciyarta ta bushe, da za'aita dukanta har akasheta dataji dadi"
Dakinta ta koma ta zauna tare da zubawa guri daya ido, deeni ne ya fado mata arai, inama zabar ta ta aure deeni, dataji dadin arayuwan ta, Amman me ake da wani jamal, tsaki taja sannan tace afili , wlh idan har akayi kukkuren yimin Aure da jamal dagani harshi haka zamu kare rayuwan mu cikin bakin ciki"
Tana cikin wannan tunanin taji ana kiran sallahn mangariba, mikewa tayi ta dauko dogon hijjabi har kasa ta saka"
Lekawa falo tayi taga babu kowa duk sun shiga sallah, dan haka tacire ta kalminta tarike ahannu sadaf2 ta fice agidan"
Gidan su deeni ta nufa tana tafe tana waige, harta isa gidan, akofar gidan ta tsaya ta kurawa dutsen da tasaba ganin deeni akai ido, hawaye taji yana zubo mata, ahaka ta shiga gidan, deeni na zaune atsakar gida ya zuba uban tagumi"
Tsugunawa tayi agaban shi, ahankali ya dago ya kalleta"
Mamaki baiyane afuskasa yace asma'u kece?
Cikin kuka tace nice deeni"
Yaya akayi kika fito da daddarenan ina nan ina shirya kayan yakin da zan fito dasu gobe, ina tabbatar miki gobe babu tsoho babu Yaro shara ne kawai"
Hannu tasa ta rufe mai baki sannan tace, bazaka iyaba deeni, kasan dawa za'amin aure ?
Gargiza kai yayi tare da kura mata ido"
Jamal, tafada tana share hawaye"
Wata irin muguwar dariya yayi sannan yace, jamal"?
Eh Jamal, ka kwatar da hankalin ka, bazan taba zama da jamal ba, na yake shawara adaren da aka kaini aranan zan kasheshi, karkace zaka dauki wani bataki, ka bari harsai nakasa"
A'a asma'u bazaki iya ba, insha Allahu bazakije kidan saba, ke macece bawani karfi gareki ba, ni kuma *na dad'e ina dama furata bazan so wani ya shanye min ba,* abin da yafi kawai kije gida da asuba kisan yadda zakiyi ki fito zanzo na daukeki mugudu"
Shiru tayi zuwa can tace......
Deeni wacce fura ce wannan?
Kau da idon shi yaye gafe, tare da fadin bazaki gane ba"
Cikin sauri tace nagane deeni, ummi na nan ne ?
Daker iya cewa taje anso min magani"
Shiru ta sake yi zuwa can ta kalle shi tace toh me zai hana kashanye furan taka yanzun"馃檰馃徏
Heart Beat
*Mmn Yazeed*
[22:54, 12/19/2017] 鈥�+234 806 858 0203鈥�: 馃挆馃挐馃挐馃挆
鈥�*BUGUN ZUCIYA*鈥�
( 鈥婬eartbeat鈥�)
馃挀馃挐馃挆
馃挆
馃挀馃挐馃挆
鈥婤y鈥�
馃挆
鈥嬧€�*Fadeela Lamido*
*@AM拢拢NCI WRITER'S ASSOCIATION馃*
鈥�
Dedicated馃憞馃徎
*Firdausi Sodangi*馃拫
4鈨�4鈨o4鈨�6鈨�
馃殧馃殧馃殧
Da saurin shi ya mika hannun shi kan kafadan ta, ido ya zoba mata, itama kallon shi take cikin ido"
Sun kwashi tsoyon lokaci ahaka, zuwa can ya sake shigota"
Asma'u nasha kika ce?
Kai ta gyada masa sannan tace indai hakan zaisa ka yadda dani.....
Bata gama rufe baki ba, ya rarumo bakinta, sunbatan ta yake kaman zai cinye ta"
Sun dauki tsayon lokaci haka, deeni duk ya fita ahaiyacin shi"
Acikin wannan hali ummi ta riske su, babu abin da take ban da salati"
Cikin sauri ma'u taja jikinta, deeni ko ya kasa sakinta sai kara binta yake yana rokota"
Hannu ummi tasa ta rike ma'u, tare da fadin ke asma'u meya fito dake da tsohon daren nan"
Ma'u bata iya cewa komai ba, kanta ta sunkuyar akasa"
Kanta ta maida kan deeni daya rike hannun ma'u daya da kyau"
Ta dade tana kallon cikin idon shi sannan tace, auta haka mukayi dakai"
Jan ma'u ya fara, yana kokarin shiga dakinsa da ita, batare dayace wa ummi komai ba"
Dan haka ummi tabi su, fadin take kai auta kana hauka be?, saketa mana"
Ummi ina zuwa mana, akwai sakon da zan bata"
Runtse ido tayi tana fadin bana so auta, kasake yariyan muta ne, ta wuce gida karka jawo mana abin mgn"
Daramm gaban ma'u ya fadi, muryan Abba taji yana mata Yawo aka, lokacin da yake cewa.... da kijwo mana abin mgn gara namiki aure, cikin sauri ta zame hannunta ta fara kokarin tafiya"
Binta deeni yayi ya sake jawo hannun ta, sannan ya matsa daf da ita, hannu yasa aljihu ya ciro wata yar karamar wuka acikin dan gidanta, ya mika mata, cikin rada yace ki rike wannan koda anyi nasaran kaiki gidan wannan danta shegiyan, inason ta zama filonki, ma'ana akarkashin filonki, kara cije baki yayi, ya dage shi sama, sannan yace, daya neme karban wani abu awajen ki, ki kaddamar mass"
Kuma kisan yadda zakiyi kifito daga gidan tun kafin akiran asuba"