Sashe 21
Bugun Zuciya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Idan ban ganki ba zansan baki zamu daman fitowa bane, kuma washeri za'a daura miki aure, idan haka ta faru Asma'u, banason ki wuce kwana 3 banji lbrn mutuwan Jamal ba, idan kuma kin kasa kina da no zamuyi waya"
Kuskus sukai mgnr dan haka babu mejinsu"
Ummi ce tarako asma,u, tame cigaba da mata fadan ditowa da daddare"
Tana isa kofar gidan ta cire takalminta ta rike ahannu, bakinta dauke da addu,ai"
Allah ya tai make ta me gadin benan, hakane ya bata daman shiga gidan cikin sauki"
Harta shiga bayi tai wanka ta fito tai sallah babu wadda ya nemeta"
Dan haka tai zaune ta fara aikin nata wato kuka"
Hayaniyan mutane taketaji cikin raha suna wasa da dariya, azuiyarta tace dafa haka kawai ne da yanzun ina cikin su ina kasan dariya"
Zuwa can tafarajin ana cewa wai ina amaryan ne ya kamata asata alallai dare nayi"
Cikin sauri ta juya ta haye gado ta kudunne kanta"
Wata kanwar mama ce ta shigo ta yaye bargon ta fesheta da turare, sannan ta rangada guda"
Ba ma'u kadai cikinta ya karta ba harda na jamal, jin wannan gud'a ya tabbatar mai auren nan babu fashi"
Dare ya tsala kowa yayi shirin bacci amman banda ma'u, zau ne tayi ta rafka uban dagumi"
Da misalin karfe 4:30am ta fara jin wani dan siririn fito, haka ya tabbatar mata deeni ne, dan haka tafara kokari meman yadda zatayi ta fice"
Waigawa tayi ta kalli Anty fa'iza dake kwance akan gadonta, tare da yariyar kanwar mama Khadija, bacci su suke kashir ban, dan haka ta mike, daman hijjabin ta, na jikinta ahankali ta bude kofofin tayi waje, a harabaan gidan taji gabanta na faduwa dalilin tunawa datayi, ai get din kwado ake samishi yanzun yaya kenan?, dan dakatawa tayi, zuwa can Wata zuciyar tace mata maza kisan duk yadda zakiyi kibar gidan nan, idan ba haka ba gobe Aure za,amiki da jamal"
Guiwanta taji ya kara kwari dan tana ganin duk duniya babu wadda yakaita tsanan jamal"
Karasawa tayi bakin get din, abin da yayi matukar bata mamaki, abude gidan yake, ahankali ta bude karamar kofan ta fita"
Cikin Sauri deeni ya karasu ya riketa da duk hannun wanshi guda biyu ido ya zuba mata zuwa can yace muje ko?
Jikinta taji yayi sanyi ko wani hali Abba da mama zasu shiga idan suka wayi gari basu ganta ba, amman kuma bazata iya tsayawa ba, haka kurum ahadata da Jamal, dan haka ta gyada masa kai, tafiya suka fara amman ma'u saitaji kaman anfito daga cikin gidan"
Waigawa tayi ta kalli get din, bataga komai ba, saboda duhu, dan haka ta juya sukaci haba da tafiya"
Sunyi kaman taku 5 sukaga andallare su da filan mota mai tsananin haske"
Gaba dayan su suka juya, ganin Abba tsaye abun yayi matukar razanata ahankali ta zame kasa tare da daura hannuwan ta aka, tana fadi na shiga uku na"
Deeni ko fadi yake tashi muje asma,u karki yadda suyi nasara akan mu bazan iya rayuwa babu ke ba, kinsa ni ina tsananin sonki"
Karasuwa Abba yayi cikin tsananin tashin hankali yace"
Asma'u tashi Ki bishi, ai bansan cewa ni ban isa dake ba sai yau, dan haka bazan hanaki Ki bishi ba, amman kisani idan kika Saka kafa kika wuce nan wajen Allah ya isa takanina dake, sai yanzun nake dana sanin saka miki sunan mahaifiyata danayi, baki cancanci sunan nan ba"
Deeni ne ya karkace baki shi sama sanan yace toh saika goge sunan, maza sa ruwa ka goge sunan sunan tsuhuwar taka"
Zare ido ma'u tayi abba ko kokarin karasawa gaban deeni yake, saida yaje dafda shi sannan ya bigi karjin deeni tare da fadin zakamin rashin kunya ne ai daman na sani kai d'in fitsararre ne"
Murmushi deeni yayi sannan ya kalli ma'u yace tashi muje"
Kuje Abba ya fada yana nunawa ma'u hanya tare da fadin tarihi ne zai maimaita kan shi, kallon deeni yayi cikin ido, sannan ya cigaba da cewa haka ubanka yayi Wa uwarka"
Dan zaro ido deeni yayi tare da zuba su akan abba"
Dan haka Abba yace, eh kaje ka tambayi uwarka saratu, ta gaya maka yadda tayi ta zame ka"
Runtse ido deeni yayi tare da dunkule hannuwa"
Abba ko juyawa yayi ya nufi gida, yana kaiwa saitin motan yace"
Jamal sakko ka rufemin gidana"
Ganin haka yasa ma'u ta mike tabi bayan abba aguje yana Saka kafa acikin gidan tana saka tata, kafafuwan shi ta rike tana kuka take fadin Abba ka yafe min"
Hannu Yasa ya begeta tare da fadin na tsane Ki asma'u kin siremi, kwata2 Allah yacire min ke azuciya ta, tashi ki bani guri bana son ganin ki"
Yana mgnr ne hannun shi dafe da kirjin shi"
Muryan Jamal taji yana cewa, yi hakuri abba, ka yafe mata"
Jamal baka ganin inda take neman tozarta ni bataga darajata ba bare da tausaya min, duk irin adalcin dana mata arayuwa, wlh 'ya'ya mata fitina ne, sun azaftar dani"
Cikin sanyin jiki Jamal yace abba hakuri zaka yi jarabawa ce"
Juyawa Abba yayi ya shige gida batare da yace komai ba"
Dan haka Jamal ya juya ya kalli ma'u yace"
Ke kuma tashi kiban guri tunkafin na hadaki da bango"
Bata bari ya rufe baki ba, tamiki da sauri ta shige gida".
*****
Deeni tsayawa yayi kaman gunki, mgnr abba ce ke mishi yawo akai, *kaje ka tambayi uwarka saratu, ta gaya maka yadda tayi ta same ka*"
Jijiyon kan shi ne suka fito rudu rudu, idon shi yayi jawur kaman gar washi, acikin wannan halin ya isa gida, lokacin anfara kiran assalatu"
A kitchen yaji motsin ummi dan haka ya manne ajikin bango"
Besan abun da zaiyi ba damuwan ta mishi yawa, zuwa can ummi ta fito dauke da butu ahannun ta"
Ganin deeni tsaye jikin kofa yasa ta fadin Auta menene haka? Karka yadda son asma'u yasa ka zama rago, dan naga yana shirin zauta ka"
Ummi inason nasan yadda kikayi kika same ni"
Dafa kirji ummi tayi tare da fadin kaman ya?, ban gane ba?
Ummi inason nasani wanene ubana, kuma yaya akayi aka same ni?
Ajiye butan ummi tayi, cikin faduwan gaba ta matsa daf dashi tace"
Auta wani yace maka baka da baba ne?, ai kai kasan uban ka, ahannun shi ka taso"
Kara kankance wa idon deeni yayi, tare da fadin ummi ki fadamin kawai, kar kice zaki boye min wani abu, nafara mugun tunani akan ki, mahaifin asma'u yace nazo na tambaye ki yadda kikayi kika same in"
Innalillahi wa inna ilaihir raju'un, zamewa tayi ta zauna akasa duk da cewa garin akwai sanyi amman ummi zafi takeji"
Idon ummi gulu2 tace auta tashi muyi sallan saina kaya maka"
Bazanyi ba yaseeen, idan kikaga nabar nan nasan matsaya ta"
Binshi da kallo ummi tayi, tare dajin nadaama irin wacce bata taba ji ba"
Tana matsanancin kuka tace"
Auta akwai kuskuren babban Dana ai kata abaya"
Nakasan ce ni daya iyayrna suka haifa, dan Haka na tashi cikin gata, duk da cewa iyayena bawani karfi garesu ba"
Mahaifina yana kokarin bani tarbiya daidai gwargwado harnakai munzalin Aure"
Dan haka yamin baiko da yakubu Dan kanin sa, ana saura wata 2 aurena da ya kubu, wani bakon matashin saurayi ya sauka agidan mu"
Ina daki naji baba na ya shigo dashi yana cewa ummata ga boko nan munyi, matafiye ne, yana neman masauki daga garin baguma can wani kyauye kafin akai Niger"
Da hannu 2 mahaifiyata ta karbe shi"
Baya Wata 1 shakuwa me karfi ta shiga tsakani na dashi, har takai idan yakubu yazu banason zuwa wajen shi"
Dan haka yakubu ya farajin haushin bashir"
Dahaka soyya me karfi ta kama mu nida bashir wato mahaifin ka"
Shirye shiryen baki naga anatayi agidan mu, dan kaha naje nasamu baba, nace mishi nifah yanzun bashir nake so"
Nuna min yayi baxai yuyo ba, dan yariga yaba yakubu ni, tun ina karama, sannan yakara da cewa ban da abinki saratu, shi bashir ina mukasan asalin shi, bako ne fah?
Haka na dage nifa bashir nake so, har ana saura kwana 3 ban daina cewa inason bashir ba"
Bashirma kullum kara huremin kunne yake tare damin wasu abubuwa wadda basu dace ba, ana jibi bikina mahaifina yazo ya samemu cikin irin wannan hali, ranshi ya baci sosai dan haka ya kori bashir"
Nikuma yayi fushi dani"
Da misalin karfe 8:00 na daren ranan maman yakubu ta shigo da gudu tace ga yakubu can duk an yanke shi"
Dan haka duk suka bita aka barni ni kaidai agidan"
Bayan fitan su babu dadewa bashir ya shigo arude hado kayan ki muje"
Bayiwa bashir musuba na hada kayana nabi bashi"
Wanan tafiya tawa ita ta haddasar da halin da mike ciki ayanzun"
Natafi batare da sanin halin da iyena zasu shiga ba"
Bayan mun isa garin baguma tun kafin mu isa gidan su bashir, nafara ganin al'dar su tasha babban da tamu, kusan kowa ka gani da makami ahannun shi, muna isa kofar gidan bashir yaja ya tsaya tare da kallo na, sannan yace"
Idan muka shiga gida zance ke matata ce, dan haka duk irin tanbayan da za'a miki kar bari musaba baki"
Bayan mun shiga gidan sun karbeni hannu biyu, koda suka tanbaye shi ni, cewa yayi matar sa ce ni"
Daki aka bamu ni da bashir, cikin kankanin lokaci Akasamu cikin ka"馃槶
Sai alokacin nafara tunanin halin da iyaye na suke ciki, amman bashir akulum lallashi na yake, tare da bani duk wani abu da nake so"
Dan haka na acire Kowa azuciyata naci gaba da zama harna haife ka"
Sosai Bashir da mahaifin sa suke nuna maka kyauna basu barin kowa ya dake ka, koda nikai nace"
Tun kana dan shekara goma kakanka ke tafiya farauta dakai, bashir ko akulum cikin koya maka fada yake, dan haka na matsa asaka amakaranta, bayan ka fara zuwa makaranta saina kula bakason karatu ko kaje makarantar ma, daga ace kayi fada da wannan, sai ace kayi da wancan"
Idan ankawo karanka gida kuwa, bashir dariya yake tare da cewa, shi yasan danshi jarumi ne, idan kuna iyawa kuje kurama ma dan Ku"
Kuskus sukai mgnr dan haka babu mejinsu"
Ummi ce tarako asma,u, tame cigaba da mata fadan ditowa da daddare"
Tana isa kofar gidan ta cire takalminta ta rike ahannu, bakinta dauke da addu,ai"
Allah ya tai make ta me gadin benan, hakane ya bata daman shiga gidan cikin sauki"
Harta shiga bayi tai wanka ta fito tai sallah babu wadda ya nemeta"
Dan haka tai zaune ta fara aikin nata wato kuka"
Hayaniyan mutane taketaji cikin raha suna wasa da dariya, azuiyarta tace dafa haka kawai ne da yanzun ina cikin su ina kasan dariya"
Zuwa can tafarajin ana cewa wai ina amaryan ne ya kamata asata alallai dare nayi"
Cikin sauri ta juya ta haye gado ta kudunne kanta"
Wata kanwar mama ce ta shigo ta yaye bargon ta fesheta da turare, sannan ta rangada guda"
Ba ma'u kadai cikinta ya karta ba harda na jamal, jin wannan gud'a ya tabbatar mai auren nan babu fashi"
Dare ya tsala kowa yayi shirin bacci amman banda ma'u, zau ne tayi ta rafka uban dagumi"
Da misalin karfe 4:30am ta fara jin wani dan siririn fito, haka ya tabbatar mata deeni ne, dan haka tafara kokari meman yadda zatayi ta fice"
Waigawa tayi ta kalli Anty fa'iza dake kwance akan gadonta, tare da yariyar kanwar mama Khadija, bacci su suke kashir ban, dan haka ta mike, daman hijjabin ta, na jikinta ahankali ta bude kofofin tayi waje, a harabaan gidan taji gabanta na faduwa dalilin tunawa datayi, ai get din kwado ake samishi yanzun yaya kenan?, dan dakatawa tayi, zuwa can Wata zuciyar tace mata maza kisan duk yadda zakiyi kibar gidan nan, idan ba haka ba gobe Aure za,amiki da jamal"
Guiwanta taji ya kara kwari dan tana ganin duk duniya babu wadda yakaita tsanan jamal"
Karasawa tayi bakin get din, abin da yayi matukar bata mamaki, abude gidan yake, ahankali ta bude karamar kofan ta fita"
Cikin Sauri deeni ya karasu ya riketa da duk hannun wanshi guda biyu ido ya zuba mata zuwa can yace muje ko?
Jikinta taji yayi sanyi ko wani hali Abba da mama zasu shiga idan suka wayi gari basu ganta ba, amman kuma bazata iya tsayawa ba, haka kurum ahadata da Jamal, dan haka ta gyada masa kai, tafiya suka fara amman ma'u saitaji kaman anfito daga cikin gidan"
Waigawa tayi ta kalli get din, bataga komai ba, saboda duhu, dan haka ta juya sukaci haba da tafiya"
Sunyi kaman taku 5 sukaga andallare su da filan mota mai tsananin haske"
Gaba dayan su suka juya, ganin Abba tsaye abun yayi matukar razanata ahankali ta zame kasa tare da daura hannuwan ta aka, tana fadi na shiga uku na"
Deeni ko fadi yake tashi muje asma,u karki yadda suyi nasara akan mu bazan iya rayuwa babu ke ba, kinsa ni ina tsananin sonki"
Karasuwa Abba yayi cikin tsananin tashin hankali yace"
Asma'u tashi Ki bishi, ai bansan cewa ni ban isa dake ba sai yau, dan haka bazan hanaki Ki bishi ba, amman kisani idan kika Saka kafa kika wuce nan wajen Allah ya isa takanina dake, sai yanzun nake dana sanin saka miki sunan mahaifiyata danayi, baki cancanci sunan nan ba"
Deeni ne ya karkace baki shi sama sanan yace toh saika goge sunan, maza sa ruwa ka goge sunan sunan tsuhuwar taka"
Zare ido ma'u tayi abba ko kokarin karasawa gaban deeni yake, saida yaje dafda shi sannan ya bigi karjin deeni tare da fadin zakamin rashin kunya ne ai daman na sani kai d'in fitsararre ne"
Murmushi deeni yayi sannan ya kalli ma'u yace tashi muje"
Kuje Abba ya fada yana nunawa ma'u hanya tare da fadin tarihi ne zai maimaita kan shi, kallon deeni yayi cikin ido, sannan ya cigaba da cewa haka ubanka yayi Wa uwarka"
Dan zaro ido deeni yayi tare da zuba su akan abba"
Dan haka Abba yace, eh kaje ka tambayi uwarka saratu, ta gaya maka yadda tayi ta zame ka"
Runtse ido deeni yayi tare da dunkule hannuwa"
Abba ko juyawa yayi ya nufi gida, yana kaiwa saitin motan yace"
Jamal sakko ka rufemin gidana"
Ganin haka yasa ma'u ta mike tabi bayan abba aguje yana Saka kafa acikin gidan tana saka tata, kafafuwan shi ta rike tana kuka take fadin Abba ka yafe min"
Hannu Yasa ya begeta tare da fadin na tsane Ki asma'u kin siremi, kwata2 Allah yacire min ke azuciya ta, tashi ki bani guri bana son ganin ki"
Yana mgnr ne hannun shi dafe da kirjin shi"
Muryan Jamal taji yana cewa, yi hakuri abba, ka yafe mata"
Jamal baka ganin inda take neman tozarta ni bataga darajata ba bare da tausaya min, duk irin adalcin dana mata arayuwa, wlh 'ya'ya mata fitina ne, sun azaftar dani"
Cikin sanyin jiki Jamal yace abba hakuri zaka yi jarabawa ce"
Juyawa Abba yayi ya shige gida batare da yace komai ba"
Dan haka Jamal ya juya ya kalli ma'u yace"
Ke kuma tashi kiban guri tunkafin na hadaki da bango"
Bata bari ya rufe baki ba, tamiki da sauri ta shige gida".
*****
Deeni tsayawa yayi kaman gunki, mgnr abba ce ke mishi yawo akai, *kaje ka tambayi uwarka saratu, ta gaya maka yadda tayi ta same ka*"
Jijiyon kan shi ne suka fito rudu rudu, idon shi yayi jawur kaman gar washi, acikin wannan halin ya isa gida, lokacin anfara kiran assalatu"
A kitchen yaji motsin ummi dan haka ya manne ajikin bango"
Besan abun da zaiyi ba damuwan ta mishi yawa, zuwa can ummi ta fito dauke da butu ahannun ta"
Ganin deeni tsaye jikin kofa yasa ta fadin Auta menene haka? Karka yadda son asma'u yasa ka zama rago, dan naga yana shirin zauta ka"
Ummi inason nasan yadda kikayi kika same ni"
Dafa kirji ummi tayi tare da fadin kaman ya?, ban gane ba?
Ummi inason nasani wanene ubana, kuma yaya akayi aka same ni?
Ajiye butan ummi tayi, cikin faduwan gaba ta matsa daf dashi tace"
Auta wani yace maka baka da baba ne?, ai kai kasan uban ka, ahannun shi ka taso"
Kara kankance wa idon deeni yayi, tare da fadin ummi ki fadamin kawai, kar kice zaki boye min wani abu, nafara mugun tunani akan ki, mahaifin asma'u yace nazo na tambaye ki yadda kikayi kika same in"
Innalillahi wa inna ilaihir raju'un, zamewa tayi ta zauna akasa duk da cewa garin akwai sanyi amman ummi zafi takeji"
Idon ummi gulu2 tace auta tashi muyi sallan saina kaya maka"
Bazanyi ba yaseeen, idan kikaga nabar nan nasan matsaya ta"
Binshi da kallo ummi tayi, tare dajin nadaama irin wacce bata taba ji ba"
Tana matsanancin kuka tace"
Auta akwai kuskuren babban Dana ai kata abaya"
Nakasan ce ni daya iyayrna suka haifa, dan Haka na tashi cikin gata, duk da cewa iyayena bawani karfi garesu ba"
Mahaifina yana kokarin bani tarbiya daidai gwargwado harnakai munzalin Aure"
Dan haka yamin baiko da yakubu Dan kanin sa, ana saura wata 2 aurena da ya kubu, wani bakon matashin saurayi ya sauka agidan mu"
Ina daki naji baba na ya shigo dashi yana cewa ummata ga boko nan munyi, matafiye ne, yana neman masauki daga garin baguma can wani kyauye kafin akai Niger"
Da hannu 2 mahaifiyata ta karbe shi"
Baya Wata 1 shakuwa me karfi ta shiga tsakani na dashi, har takai idan yakubu yazu banason zuwa wajen shi"
Dan haka yakubu ya farajin haushin bashir"
Dahaka soyya me karfi ta kama mu nida bashir wato mahaifin ka"
Shirye shiryen baki naga anatayi agidan mu, dan kaha naje nasamu baba, nace mishi nifah yanzun bashir nake so"
Nuna min yayi baxai yuyo ba, dan yariga yaba yakubu ni, tun ina karama, sannan yakara da cewa ban da abinki saratu, shi bashir ina mukasan asalin shi, bako ne fah?
Haka na dage nifa bashir nake so, har ana saura kwana 3 ban daina cewa inason bashir ba"
Bashirma kullum kara huremin kunne yake tare damin wasu abubuwa wadda basu dace ba, ana jibi bikina mahaifina yazo ya samemu cikin irin wannan hali, ranshi ya baci sosai dan haka ya kori bashir"
Nikuma yayi fushi dani"
Da misalin karfe 8:00 na daren ranan maman yakubu ta shigo da gudu tace ga yakubu can duk an yanke shi"
Dan haka duk suka bita aka barni ni kaidai agidan"
Bayan fitan su babu dadewa bashir ya shigo arude hado kayan ki muje"
Bayiwa bashir musuba na hada kayana nabi bashi"
Wanan tafiya tawa ita ta haddasar da halin da mike ciki ayanzun"
Natafi batare da sanin halin da iyena zasu shiga ba"
Bayan mun isa garin baguma tun kafin mu isa gidan su bashir, nafara ganin al'dar su tasha babban da tamu, kusan kowa ka gani da makami ahannun shi, muna isa kofar gidan bashir yaja ya tsaya tare da kallo na, sannan yace"
Idan muka shiga gida zance ke matata ce, dan haka duk irin tanbayan da za'a miki kar bari musaba baki"
Bayan mun shiga gidan sun karbeni hannu biyu, koda suka tanbaye shi ni, cewa yayi matar sa ce ni"
Daki aka bamu ni da bashir, cikin kankanin lokaci Akasamu cikin ka"馃槶
Sai alokacin nafara tunanin halin da iyaye na suke ciki, amman bashir akulum lallashi na yake, tare da bani duk wani abu da nake so"
Dan haka na acire Kowa azuciyata naci gaba da zama harna haife ka"
Sosai Bashir da mahaifin sa suke nuna maka kyauna basu barin kowa ya dake ka, koda nikai nace"
Tun kana dan shekara goma kakanka ke tafiya farauta dakai, bashir ko akulum cikin koya maka fada yake, dan haka na matsa asaka amakaranta, bayan ka fara zuwa makaranta saina kula bakason karatu ko kaje makarantar ma, daga ace kayi fada da wannan, sai ace kayi da wancan"
Idan ankawo karanka gida kuwa, bashir dariya yake tare da cewa, shi yasan danshi jarumi ne, idan kuna iyawa kuje kurama ma dan Ku"