Sashe 23
Bugun Zuciya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Harara momy tamai sannan ta nufi dakin zuwa cen ta fito rike da ma'u, kuka take sosai momy na lallashin ta, kiyi hakuri kinji idan ankwana biyu zanzo, in duba ki, idan naga bakijin dadi zaman sai kudawo nan, bayan momy ta zaunar da asma'u amota ta juya ta kalli Jamal tace kaikuma kaji tsoron Allah"
Suna isa gida ta bude motan da sauka, shima saukowa yayi, Amman sai taga ya nufi wani bangare daban, ido kawai ta zuba mai acikin zuciyanta tace yana nufin ni kadai zan kwana awancen part din"
Ahakali ta fara takawa harta shiga ciki, agogo ta kalla taga karfe goma sha biyu"
Tagume tayi, tare da tausayin kanta, karamar jakanta ta dauka ta Bude' ahakali ta jawo sarkan deeni, kura mata ido tayi, hawaye taji yana sakko mata na takaice, rungume sarkan tayi tare da tunani yau wane hali deeeni zai shi?
Ahaka ma'u ta kwana rungume da sarkan deeeni lolaci2 tana sunbatar ta"
Washegari kuwa ko kyalin Jamal bata ganin ba, haka ta kwashe sati biyu bataga Jamal ba" dan haka tunanin ta ya fara canjawa, gashi babu waya ahannuta bare ta kira deeni taji wani wani hali yake ciki"
Kara ramewa tayi tai baki, tai zuro2 da ita, domin babu me matsa mata data ci abinci, sai dai intaji cikinta na kugi ta shiga kitchen ta girka"
*****
Yauma kamar kullum tana zaune afalo taji ana kokarin bode kofar"
Kofar tabi da kallo Jamal ta gani ya kara wani haske tare da murjewan fata"
Zama yayi akujeran dake kallon tata, ya kura mata ido"
Zuwa can yace *Husna* babu ko gaisuwa?
Shiru tayi tana kallon gefe, domin idan taganshi jitake kama ta kashe shi"
Husna ina mgn kin min shiru"
Shirun dai ta sakeyi ganin haka ya mike tare da fadin haryanzun dai baki gama yin taushi ba"
Ganin yana shirin ficewa yasa ta mike tana binshi abaya"
Ja yayi ya tsaya tare da fadin ina zaki?
Cikin kuka tace ni wlh nagaji nagaji da zama anan"
Idon ya zuba mata tare da jin tausayin ta axuciyan shi"
Idon shi akan karjin ta yace, toh yanzun yaya za'ayi kenan"
Sunkuyar da kai tayi tare da wasa da hannuta"
Inajinki menene matsalan"
Ni gaskiya bana son gidan nan"
Shiru yayi ya zuba mata ido, zuwa can yace, zanso kiso gidan nan Husna, garama Ki cire kinsa azuciyar ki, dan ko zaki fita gidan nan toh bayanzun ba"
Kara matso wasu hawayen tayi, dan haka Jamal ya tsinta kanshi da kasa tafiya"
Tsayawa yayi ya tsare ta da ido, harta tsargu da kallon da yake mata"
Zuwa can yace Husna kukan me kike yi?
Uffam batace ba, hawaye ne kawai ke zuba kaman anbude famfu"
Ahankali ya sake kiran sunanta, dago jajayen idonta tayi ta kalle shi tare dajan majina"
Inason ki gaya min abin da yake damun ki, banason yawan koke koke, ke kuma naga dabi'arki kenan, ki gayamin meke damun Ki,
kidauka da usman kike mgn, dan nida usman bamu da banbanci, na amince da aureki ne dan na gyara miki zama, bawai dan zan iya rayuwar Aure dake ba, danni kinmin kankanta, kina fara hankali zan sallame ki, dan haka ki natsu zaman ki agidan nan na wani dan lokaci ne"
Har ga Allah taji dadin mgnr shi, dan haka tasa hannu ta fara share hawaye"
Dariya taso ba Jamal amman sai ya dake tare da juyawa ya fice"
Kan kujara ma'u ta koma ta zauna, tare da tunanin hanyar da zata billowa Jamal bataso ace har yanzun tana garin nan ba, kuma yanzu dataji kalaman Jamal tafara canza shawara, ayanzun deeni ne kawai zai iya nemo masu mafuta, dan haka ta fara neman inda zata samu waya"
Acikin zuciyanta tace wannan wata irin rayuwa ce, duk abi antsane ni, kowa baya sona, idan ba deeni ba babu me nunamin kulawa"
Haka ta wuni tana tunani tare da zubar da hawaye"
Tunda Jamal ya fita be sake shigowa ba har washegari"
Damisalin karfe tara, tana kwance adakinta taji ana sallama afalo"
Mikewa tayi, jiki babu kwari ta fito, Momy tagani ita da nafisa, dan haka ta fara murmushi batare datasa sanda ya fitoba"
Cikin sauri momy ta taho ta rike Asma'u, tajata kan kujera tare da mannata ajikinta"
Duku da kanta tayi saitin na ma'u, gani tayi hawaye na zobowa a idon ta, hannu tasa ta fara share mata, sannan ta dagota tace"
Asma'u me yake faruwa?, wani abu na damunki ne?
Kukane ya kwace ma asma'u harda shashsheka, dan haka jikin momy yayi sanyi, waya ta daga ta kira Jamal, cikin kankanin lokaci ya iso"
Har lokacin asma'u kuka take, dan haka ya tsaya ya tsareta da ido"
Momy ma kallo ta bishi dashi, sannan tace, Jamal me yasa kake haka, dan Allah ka duba yariyar nan sati 2 kawai ji inda ta dawo?
Momy to ai itace taki kwantar da hankalinta, kulum bata da aiki sai kuka, ni nagaji da koke2 haushi ma take ban"
Jamal da kaga tana kukan ka tambayeta abinda yake damunta?
Ai ni bata min mgn"
Shiru momy tayi zuwa can tace, Jamal haka ake aure?, dahar zaka kalli tsabar idona kacemin wai batamaka mgn"
Jamal bece komai ba, shiru falon yayi nadan wani lokaci, zuwa can momy ta sake cewa"
Toh shikenan tunda abi haka ne, zantafi da ita gida, ku zauna abangaran ka"
Dago kai Jamal yayi tare da fadin, a'a momy, daddy ma yace haka, amman nacemai ni nafison na zauna anan"
Aiko daddyn naka idan yaga yadda yariyar nan ta fige bazai yadda da zaman ku anan ba, domin alamu sun nuna baka kula da ita, dan wannan kukan da take yi inda kana kula da ita bazata yishi ba"
Juyawa momy tayi, kalli nafisa sannan tace Nafisa hadu mata kayanta"
Shiru Jamal yayi yana karabin ma'u da kallo, aranshi beson su koma gida dan kwai abubuwa da dama daya shirya"
Ma'u na jikin momy har suka bar gidan"
Bayan sun isa gida haka momy taitajan ma'u ajikinta harta fara sakin jikinta"
Damisalin karfe 7:30 na dare ma'u ta samu daman karban wayan nafisa, tashi tayi ta shige toilet"
Shigar da no deeni tayi, cikin kankanin kokaci ya dauka tare da fadin Asma'u ? meyasa zakimin haka?
Ajiyan zuciya tayi sannan tace deeni ? Yaya akayi kasan nice?
Ajikina naji, asma'u nashiga cikin wani hali, ina tsananin bukatan ki akusa dani, Asma'u bani da gata, bani da kowa saike, me kikeyi har yanzun baki dawo ba?
Cikin kuka tace na kasa, deeni bansan yadda zanyi ba"
Shima hawaye ya share sannan yace Allah yasa baki bari ya shanyemin Furata ba"
Kukan ma'u karuwa yayi, cikin muryanta da ta kasa fita sabo da kuka tace"
A'a naka ne kai kadai, Yaya Jamal be isa yashata ba, dan yafi karfin sa"
Ajiyan zuciya ya sauke, sannan yace kin tabbata?
Eh ta fada cike da karfin guiwa"
Shiru sukayi na wani lokaci, zuwa can, yace awacce uguwa kuke?
Bansan sunan unguwan ba deeni, tunda nazo ko kofar gida ban fitaba, nan ta kwashe duk yadda sukayi da Jamal ta fadawa deeni"
Shuru yayi, zuwa can yace, Asma'u karki yadda da duk abinda Jamal zaice miki, karya yake, yana sonki, wlh muna fuki ne, nafahimci sonki yake, tun lokacin dayazo har gida shi da mutanen sa suka tafi dani, yace ki natsu ne dan ya samu hanyar da zai cusa miki soyayyar shi, bawani rabuwa da zaiyi dake karya yake yi"
Hawaye ma'u ta share sannan tace toh yanzun yaya za,ayi?
Karki sake kimai biyayya, duk abin da kika lura baya so shi zakiyi, karkiji tsoron sa ko kadan, na kula dan zafin kai ne, inaga yin hakan zai tunzura shi ya sake ki, sannan kiyi kokari ki binciko min sunan unguwan, tare da no wayar Jamal"
Amsawa tayi cike da kwarin guiwa, dahaka ta kashe wayar badan tagaji dajin muryan deeni ba"
Wanke fuskanta tayi sannan ta fito, babuwa adakin dan haka ta nufi falo"
Fuskan momy dauke da murmushi take kallon ma'u, cike da kulawa tace, daman yanzun zan sa Nafisa ta kiraki, dan mijiki ya shigo tun d'azun"
Daramm taji gaban ta ya fadi, sabo da yadda momy takira Jamal da sunan mijinta"
Kira Momy ta kwalawa Nafisa, bayan ta iso tace rakata part din jamal"
Jitayi cikinta na kugi anya kuwa zata iya yin abin da deeni yace"
Data tuna fuskan Jamal takejin gabanta ya fadi, gsky tana shakkar sa, dan fuskan shi babu wasa"
Suna cikin tafiya, ma'u ta juya ta kalli nafisa tace"
Nifisa tsoron yaya Jamal nake, ban son zuwa kusa dashi"
Da sauri nafisa ta kalleta tare da fadin kema?
Fuskan ma'u dauke da mamaki tace, au kema yana miki masifa"
Baki nafisa ta kama, tare da fadin ke ai wlh yaya jamal mugun masiffe ne, masifa ta masa yawa amman ai ke kila bazai miki ba?
Shiru kawai ma'u ta mata, dan taga sun isa bakin kofar, suna taba kofar sukajita abude, dan haka suka shiga bakin su dauke da sallama"
Yana zaune akan kujera yana yin abin da ya saba wato karatun jarida"
Matsawa Nafisa tayi tabawa ma'u hanya ta shige sannan ta juya tare da fadin saida safe"
Ke zonan"
Da sauri Nafisa ta juyo ta kalle shi"
Me kuka zo yi?
Momy ce tace na rako Anty Asma'u"
Ki rakota? tamin me?
Kaji yaya jamal din nan da wata mgn, nafisa ta fada azuciyanta, afili kuwa cewa tayi"
Bansan me zata maka ba, nima momy ce tace na rakota"
Kan shi ya maida kan jaridan, ganin haka nafisa ta fice"
Ma'u kujera ta samu daga gefen shi ta zauna"
Ko kallon inda take beyi ba, sun dauki tsayon lokaci ahaka"
Zuwa can ya waigo ya kalleta a hankali yace"
Husna inajin bacci, zanje na kwanta, ke a ina zaki kwanta?
Haushi tambayan ya bata dan haka tace duk inda kace"
Kallonta yayi sannan ya sake cewa, OK toh ki kwanta afalo, akafin gobe agyara miki dakin ki, ni gadona kananan yara basa hawa, dana barmiki, yana mgnr ne yana tafiya"
Innalillahi wa inna ilaihir raju'un ta fada tare da bin bayan shi da kallo"
Suna isa gida ta bude motan da sauka, shima saukowa yayi, Amman sai taga ya nufi wani bangare daban, ido kawai ta zuba mai acikin zuciyanta tace yana nufin ni kadai zan kwana awancen part din"
Ahakali ta fara takawa harta shiga ciki, agogo ta kalla taga karfe goma sha biyu"
Tagume tayi, tare da tausayin kanta, karamar jakanta ta dauka ta Bude' ahakali ta jawo sarkan deeni, kura mata ido tayi, hawaye taji yana sakko mata na takaice, rungume sarkan tayi tare da tunani yau wane hali deeeni zai shi?
Ahaka ma'u ta kwana rungume da sarkan deeeni lolaci2 tana sunbatar ta"
Washegari kuwa ko kyalin Jamal bata ganin ba, haka ta kwashe sati biyu bataga Jamal ba" dan haka tunanin ta ya fara canjawa, gashi babu waya ahannuta bare ta kira deeni taji wani wani hali yake ciki"
Kara ramewa tayi tai baki, tai zuro2 da ita, domin babu me matsa mata data ci abinci, sai dai intaji cikinta na kugi ta shiga kitchen ta girka"
*****
Yauma kamar kullum tana zaune afalo taji ana kokarin bode kofar"
Kofar tabi da kallo Jamal ta gani ya kara wani haske tare da murjewan fata"
Zama yayi akujeran dake kallon tata, ya kura mata ido"
Zuwa can yace *Husna* babu ko gaisuwa?
Shiru tayi tana kallon gefe, domin idan taganshi jitake kama ta kashe shi"
Husna ina mgn kin min shiru"
Shirun dai ta sakeyi ganin haka ya mike tare da fadin haryanzun dai baki gama yin taushi ba"
Ganin yana shirin ficewa yasa ta mike tana binshi abaya"
Ja yayi ya tsaya tare da fadin ina zaki?
Cikin kuka tace ni wlh nagaji nagaji da zama anan"
Idon ya zuba mata tare da jin tausayin ta axuciyan shi"
Idon shi akan karjin ta yace, toh yanzun yaya za'ayi kenan"
Sunkuyar da kai tayi tare da wasa da hannuta"
Inajinki menene matsalan"
Ni gaskiya bana son gidan nan"
Shiru yayi ya zuba mata ido, zuwa can yace, zanso kiso gidan nan Husna, garama Ki cire kinsa azuciyar ki, dan ko zaki fita gidan nan toh bayanzun ba"
Kara matso wasu hawayen tayi, dan haka Jamal ya tsinta kanshi da kasa tafiya"
Tsayawa yayi ya tsare ta da ido, harta tsargu da kallon da yake mata"
Zuwa can yace Husna kukan me kike yi?
Uffam batace ba, hawaye ne kawai ke zuba kaman anbude famfu"
Ahankali ya sake kiran sunanta, dago jajayen idonta tayi ta kalle shi tare dajan majina"
Inason ki gaya min abin da yake damun ki, banason yawan koke koke, ke kuma naga dabi'arki kenan, ki gayamin meke damun Ki,
kidauka da usman kike mgn, dan nida usman bamu da banbanci, na amince da aureki ne dan na gyara miki zama, bawai dan zan iya rayuwar Aure dake ba, danni kinmin kankanta, kina fara hankali zan sallame ki, dan haka ki natsu zaman ki agidan nan na wani dan lokaci ne"
Har ga Allah taji dadin mgnr shi, dan haka tasa hannu ta fara share hawaye"
Dariya taso ba Jamal amman sai ya dake tare da juyawa ya fice"
Kan kujara ma'u ta koma ta zauna, tare da tunanin hanyar da zata billowa Jamal bataso ace har yanzun tana garin nan ba, kuma yanzu dataji kalaman Jamal tafara canza shawara, ayanzun deeni ne kawai zai iya nemo masu mafuta, dan haka ta fara neman inda zata samu waya"
Acikin zuciyanta tace wannan wata irin rayuwa ce, duk abi antsane ni, kowa baya sona, idan ba deeni ba babu me nunamin kulawa"
Haka ta wuni tana tunani tare da zubar da hawaye"
Tunda Jamal ya fita be sake shigowa ba har washegari"
Damisalin karfe tara, tana kwance adakinta taji ana sallama afalo"
Mikewa tayi, jiki babu kwari ta fito, Momy tagani ita da nafisa, dan haka ta fara murmushi batare datasa sanda ya fitoba"
Cikin sauri momy ta taho ta rike Asma'u, tajata kan kujera tare da mannata ajikinta"
Duku da kanta tayi saitin na ma'u, gani tayi hawaye na zobowa a idon ta, hannu tasa ta fara share mata, sannan ta dagota tace"
Asma'u me yake faruwa?, wani abu na damunki ne?
Kukane ya kwace ma asma'u harda shashsheka, dan haka jikin momy yayi sanyi, waya ta daga ta kira Jamal, cikin kankanin lokaci ya iso"
Har lokacin asma'u kuka take, dan haka ya tsaya ya tsareta da ido"
Momy ma kallo ta bishi dashi, sannan tace, Jamal me yasa kake haka, dan Allah ka duba yariyar nan sati 2 kawai ji inda ta dawo?
Momy to ai itace taki kwantar da hankalinta, kulum bata da aiki sai kuka, ni nagaji da koke2 haushi ma take ban"
Jamal da kaga tana kukan ka tambayeta abinda yake damunta?
Ai ni bata min mgn"
Shiru momy tayi zuwa can tace, Jamal haka ake aure?, dahar zaka kalli tsabar idona kacemin wai batamaka mgn"
Jamal bece komai ba, shiru falon yayi nadan wani lokaci, zuwa can momy ta sake cewa"
Toh shikenan tunda abi haka ne, zantafi da ita gida, ku zauna abangaran ka"
Dago kai Jamal yayi tare da fadin, a'a momy, daddy ma yace haka, amman nacemai ni nafison na zauna anan"
Aiko daddyn naka idan yaga yadda yariyar nan ta fige bazai yadda da zaman ku anan ba, domin alamu sun nuna baka kula da ita, dan wannan kukan da take yi inda kana kula da ita bazata yishi ba"
Juyawa momy tayi, kalli nafisa sannan tace Nafisa hadu mata kayanta"
Shiru Jamal yayi yana karabin ma'u da kallo, aranshi beson su koma gida dan kwai abubuwa da dama daya shirya"
Ma'u na jikin momy har suka bar gidan"
Bayan sun isa gida haka momy taitajan ma'u ajikinta harta fara sakin jikinta"
Damisalin karfe 7:30 na dare ma'u ta samu daman karban wayan nafisa, tashi tayi ta shige toilet"
Shigar da no deeni tayi, cikin kankanin kokaci ya dauka tare da fadin Asma'u ? meyasa zakimin haka?
Ajiyan zuciya tayi sannan tace deeni ? Yaya akayi kasan nice?
Ajikina naji, asma'u nashiga cikin wani hali, ina tsananin bukatan ki akusa dani, Asma'u bani da gata, bani da kowa saike, me kikeyi har yanzun baki dawo ba?
Cikin kuka tace na kasa, deeni bansan yadda zanyi ba"
Shima hawaye ya share sannan yace Allah yasa baki bari ya shanyemin Furata ba"
Kukan ma'u karuwa yayi, cikin muryanta da ta kasa fita sabo da kuka tace"
A'a naka ne kai kadai, Yaya Jamal be isa yashata ba, dan yafi karfin sa"
Ajiyan zuciya ya sauke, sannan yace kin tabbata?
Eh ta fada cike da karfin guiwa"
Shiru sukayi na wani lokaci, zuwa can, yace awacce uguwa kuke?
Bansan sunan unguwan ba deeni, tunda nazo ko kofar gida ban fitaba, nan ta kwashe duk yadda sukayi da Jamal ta fadawa deeni"
Shuru yayi, zuwa can yace, Asma'u karki yadda da duk abinda Jamal zaice miki, karya yake, yana sonki, wlh muna fuki ne, nafahimci sonki yake, tun lokacin dayazo har gida shi da mutanen sa suka tafi dani, yace ki natsu ne dan ya samu hanyar da zai cusa miki soyayyar shi, bawani rabuwa da zaiyi dake karya yake yi"
Hawaye ma'u ta share sannan tace toh yanzun yaya za,ayi?
Karki sake kimai biyayya, duk abin da kika lura baya so shi zakiyi, karkiji tsoron sa ko kadan, na kula dan zafin kai ne, inaga yin hakan zai tunzura shi ya sake ki, sannan kiyi kokari ki binciko min sunan unguwan, tare da no wayar Jamal"
Amsawa tayi cike da kwarin guiwa, dahaka ta kashe wayar badan tagaji dajin muryan deeni ba"
Wanke fuskanta tayi sannan ta fito, babuwa adakin dan haka ta nufi falo"
Fuskan momy dauke da murmushi take kallon ma'u, cike da kulawa tace, daman yanzun zan sa Nafisa ta kiraki, dan mijiki ya shigo tun d'azun"
Daramm taji gaban ta ya fadi, sabo da yadda momy takira Jamal da sunan mijinta"
Kira Momy ta kwalawa Nafisa, bayan ta iso tace rakata part din jamal"
Jitayi cikinta na kugi anya kuwa zata iya yin abin da deeni yace"
Data tuna fuskan Jamal takejin gabanta ya fadi, gsky tana shakkar sa, dan fuskan shi babu wasa"
Suna cikin tafiya, ma'u ta juya ta kalli nafisa tace"
Nifisa tsoron yaya Jamal nake, ban son zuwa kusa dashi"
Da sauri nafisa ta kalleta tare da fadin kema?
Fuskan ma'u dauke da mamaki tace, au kema yana miki masifa"
Baki nafisa ta kama, tare da fadin ke ai wlh yaya jamal mugun masiffe ne, masifa ta masa yawa amman ai ke kila bazai miki ba?
Shiru kawai ma'u ta mata, dan taga sun isa bakin kofar, suna taba kofar sukajita abude, dan haka suka shiga bakin su dauke da sallama"
Yana zaune akan kujera yana yin abin da ya saba wato karatun jarida"
Matsawa Nafisa tayi tabawa ma'u hanya ta shige sannan ta juya tare da fadin saida safe"
Ke zonan"
Da sauri Nafisa ta juyo ta kalle shi"
Me kuka zo yi?
Momy ce tace na rako Anty Asma'u"
Ki rakota? tamin me?
Kaji yaya jamal din nan da wata mgn, nafisa ta fada azuciyanta, afili kuwa cewa tayi"
Bansan me zata maka ba, nima momy ce tace na rakota"
Kan shi ya maida kan jaridan, ganin haka nafisa ta fice"
Ma'u kujera ta samu daga gefen shi ta zauna"
Ko kallon inda take beyi ba, sun dauki tsayon lokaci ahaka"
Zuwa can ya waigo ya kalleta a hankali yace"
Husna inajin bacci, zanje na kwanta, ke a ina zaki kwanta?
Haushi tambayan ya bata dan haka tace duk inda kace"
Kallonta yayi sannan ya sake cewa, OK toh ki kwanta afalo, akafin gobe agyara miki dakin ki, ni gadona kananan yara basa hawa, dana barmiki, yana mgnr ne yana tafiya"
Innalillahi wa inna ilaihir raju'un ta fada tare da bin bayan shi da kallo"