Sashe 17
Bugun Zuciya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Bayan yayi wanka ya gama kintsa jikin sa, karamar riga ya dauko hannunta iya daidai kafada, sannan yasaka wandon shi ya dan wuce guiwa da kadan, turare ya dauka yana fesawa ajikin shi, sai alokacin mgnr ummi ta fado mishi, da take cewa... idan ka tashi tafiya kasa kayan mutunci, kallon kayan ya kara yi sannan ya kalli gurin dayake ajiye kaya, gani yayi duk acikin kayan wannan ne me dama dama, dan haka ya saki fito tare da dage kansa sama"
Fitowa yayi ya rufe gidan ya fara tafiya, ji yayi kaman akwai abinda ya manta agida, jayayi ya tsaya tare da shafa wuyan shi, sai lokacin ya tuna
ya bawa ma'u sarkan shi, da yanzun ita zatamai rakiya yana tafiya tana kara, tare da tashi sama, tsaki yaja afili yace.... Ina bazai yuyoba tafiya babu sarka kuma babu duna ai sai na dade banje ba"
Hannu yasa aljihun shi ya ciro waya sannan ya karata akunnesa
yana fadin...... Caka kawomin Duna da matar sa zasumin rakiya"
Cikin kankanin lokaci Caka ya kawa su kamar yadda ya bukata"
Cikin wani irin taku ya fara tafiya duna da matar sa nabin shi abaya suna mishi haushi duk inda aka kan shi kyaucewa ake abashi hanya.....
Heart Beat
*Mmn Yazeed*
[22:52, 12/19/2017] 鈥�+234 806 858 0203鈥�: 馃挆馃挐馃挐馃挆
鈥�*BUGUN ZUCIYA*鈥�
( 鈥婬eartbeat鈥�)
馃挀馃挐馃挆
馃挆
馃挀馃挐馃挆
鈥婤y鈥�
馃挆
鈥嬧€�*Fadeela Lamido*
*@AM拢拢NCI WRITER'S ASSOCIATION馃*
鈥�
*馃挐馃挐馃挐 Salam masoya BUGUN ZUCIYA, hakika kun nunawa wannan book kauna, tare da ni kaina, farin cikina bashi missaltuwa, sai dai nace muku nagode2 Irin sosai!!! din nan, kuma ina fatan kun fara fahimtan darasin dake ciki馃挐馃挐馃槝馃槝*
*SADAU馃憞馃徎KARWA*
*Masoya BUGUN ZUCIYA aduk inda suke*馃槏馃槝
3鈨�6鈨o3鈨�7鈨�
馃悤馃悤馃悤 Cikin wannan yanayi deeni ya isa kofar gidan su ma'u"
Yana kokarin taba get din sani drive na fitowa"
Wani mugun faduwan gaba yaji dan haka besan sadda ya kauce ya bashi hanya ba"
Mannewa yayi ajikin bango tare da bin karnukan da kallo, har suka shige cikin haraban gidan"
Suna shiga gidan karnukan suka daina haushi sakamakon hannu da deeni yasa yana shafa musu kai"
Zuwa can deeni ya dago ya kalli sani cikin daure fuska yace..... Gaya mata na iso"
Jikin sani na rawa ya nufi cikin gidan, mama ya samu afalo jikin shi na rawa yace wai bakon Asma'u ya iso"
Tabe baki mama tayi sannan tace toh ka bude masa falon alhaji"
Juyawa sani yayi badan ransa yaso ba"
Sani nagaba deeni nabinsa abaya, har suka isa, kofar ya bude, tare da fadin bismillah"
Shigewa deeni yayi, su duna na take mushi baya' tsaye yayi yana karewa falon kallo, tare da fadi azuciyar shi, lallai mahaifin ma'u me kudi"
Waiwaigawa yayi ya zabi kujeran dayaga tamishi ya zauna"
Yayin da karnukan shi suka kwanta agefe"
***
Ma'u tunda taji sani yana gayawa mama ta shiga damuwa tare da addu'an Allah yasa deeni manyan kaya ya saka, kuma Allah yasa ummi ta gargade shi ya gyara harcen sa"
Addu'oi da tai tayi kenan, har zuwa lokacin da taji fitowan abba da baba"
Cikinta taji ya kada dan haka ta tashi ta shiga bayi"
Alhaji musa ne agaba abba na binsa abaya dan haka alhaji musa na tura kofar yayi to zali da duna"
Tsayawa yayi cak sannan ya juya ya kalli abba tare da tambayan shi, Gamo nayi ne?
Atare suka maida idon su cikin falon, tare da karasa shiga ciki, ko wanne su bakin shi dauke da addu'oi a bakin shi"
Wani irin BUGAWA ZUCIYOYIN su yayi atare ganin matashin saurayi zaune, karnuka kewaye dashi, cikin bin bango abba ke kokarin shiga ciki hannun shi daya dafe da saitin ZUCIYAR shi"
Alhaji musa ne yayi karfin halin karasawa gaban deeni tare da fadin.... Daga ina?
Deeni cike da kwarin guiwa yace nine bakon da Asma'u ta sanar muku da zuwan shi"
Runtse Ido alhaji musa yayi tare da dafe kirjin sa yana sauke wani irin nufashi, ja yayi da baya ya nemi wata kujera ya zauna"
Abba kuwa yana rike da kirji shi acikin zuciyar shi ko fadi yake Allah Yasa yazamto mafarki ne"
Ganin inda Abba ya sandare aguri guda, yasa alhaji musa dakewa, ya fara kwalawa Asma'u kira"
Tunda asma'u ta jiyo irin kiran da baba yake kwalawa tasan akwai Marsala, dan haka jikinta narawa tafi falon abba"
Tagaban Abba ta wuce haryanzun yana nan a inda yake"
Gabantane yai wani mummunan faduwa ganin duna kwance atsakiyan falon mahaifinta"
Ganinta kawai tayi ta daura hannuwanta 2 aka, tare da zubar da hawaye"
Sauke hannun ki taji Abba yace, bashiri ta sauke su kasa sannan tabi Abba da baba da kallo"
Deeni ko ma'u yake kallo fuskan shi dauke da murmushi"
Ahankali Abba ya nemi guri ya zauna, alhaji Musa ko, kallo yake bin ma'u da deeni dashi"
Abba ne ya kalleta sosai sannan yace.... Asma'u wannan shine yaron da kikace kina so ?
Eh, tace batare dajin kunya ba, dan ita ganinta wannan itace daman ta na karshe"
Girgiza kai Abba yayi tare da fadin yayi kyau, shiru yayi zuwa can ya sake cewa.......Asma'u kikace wannan shine wadda kika amince ya zama uban 'ya'yan ki ?
Kasa mgn tayi hawaye na zuba a idon ta"
Shiko deeni, wani irin kallo yake yi Wa abba dan ya rasa inda mgnr abba ta nufa be amince bane, koko so yake ya tabbatar?
Inajin Ki abban ya sake fada"
Ahankali ta daga kai alamar eh"
Abba komawa yayi ya kwanta ajikin kujera"
Alhaji Musa ne yayi ajiyan zuciya sannan ya juya ya kalli deeni yace......... To kai Yaro bamu gaisa ba bare musan sunan ka"
Cikin murya nan da kukasan deeni da ita ya karkace baki yace..... Sannu ku dai, ina kwanan ku?
Alhaji musa ne kurun ya amsa Abba ko inbanda binshi da kallo ba abin daya ke"
Cigaba yayi da fadin...... Ni sunana shamsundeeni amman anfi sanina da shamsun duna"
Yayi kyau alhaji musa ya fada, sannan ya kara da cewa...... Kai dan gidan waye ?
Murmushi deeni yayi sannan yace...... Ni jikan isa kaka ne"
Isa kaka ? Abba ya fada yana zare ido"
Eh, deeni ya fada"
Isa kaka ai 'ya daya ya haifa, kananufin kai dan saratu ne?
Eh deeni ya sake fadi"
Toh, toh, abu yayi na fahimta, cewar abba yana kokari mikewa tsaye, kanshi ya daga sama sannan yacewa alhaji musa shike nan, sallame shi"
Ma'u alhaji musa ya kallah, sannan ya kalli deeni yace...... Shikenan kaje zamu neme ka"
Mikewa deeni yayi yanabin ma'u da kallo ya fice waje, yan rakiyan shi nabin shi abaya"
Mikewa asma'u tayi zata fita, alhaji Musa yace koma ki zauna"
Jikinta na bari ta zauna, abban najin fitan deeni ya kalli ma'u idon shi jawur yace..... tirrrrrr Asmu'u, kinyi asara, dan yatsan shi daya ya daga sama sannan yace wlh wlh Asma'u ko zaki mutu asma,u bazaki aure yaron nan ba"
Alhaji musa ma mikewa yayi cikin tuhuma yace...... Asma'u kisan waye shi?, kinsan waye ubanshi?,
meye abin sha,awa?, me kika gani ?, meye ya rudeki ?
Kan asama'u akasa kuka kawai take, kaman ranta zai fita, tasani dabi'un deeni basu da kyau amman tamai fatan shiriya, dan haka acikin zuciyarta take addu'an Allah ya karkato da hankalin su abba su bata zabin ranta"
Muryan Abba taji ashake yana cewa..... Sabo da wannan abon kika kora mutane masu mutunci ?, Atunanin ki nizan daukeki inbawa wannan katon Dan iskan ? Wlh kinyi kuskure, baki isaba kinyi kadan, wato ina nan ina tufka wani na warware min" wan nan yaron da kike gani daga uwar shi har uban shi ba mutanen kirki bane"
Yadda abba ke daga murya yasa mama shigowa tsaye tayi tana sauraran su, harta fahimce akan abun da suke mgn"
Ma'u tabi da kallo hawaye ciki da idonta, Abba ko banda tsiyaya fada babu abinda yakeyi"
Alhaji musa ne ya tsaidashi ta hanyar fadin......barta haka, yanzun mgn ta kare, bazamu zuba mata ido ta zubar mana da mutunci ba, ko kina so ko baki so da yardan Allah bazaki wuce sati 2 agidanan ba, za'a daura miki aure da duk wadda Allah yasa shine Mijin ki"
Rikecewa ma'u tayi da kuka harta fara fita cikin hayacin ta, cikin kuka tace baba, dan Allah kumin rai, wlh Abba shi nake so, idan ban aureshi ba mutuwa zanyi, dan Allah karku rabani dashi, Allah ne ya dauramin sonshi bani nadaurawa kaina ba"
Hawayen takaici ne suka fara zobowa a idon Abba, mikewa tsaye yayi azafafe ya fara takowa gabanta tare da fadin zakiyi fito nafito da ni ne ? yau zan gani tsakanin ni dake waye ya haifi wani, duka ya rufeta dashi kan kace me abba ya kece da amai"
Alhaji musa arude ya nufeshi ya rike shi, amman duk da haka abba dukan ma'u yake tare da wani irin tari sai lokacin Alhaji musa ya lura kanin nasa aman jini yake"
Daker ya rabashi da jikin ma'u duk jikinta jinin abba ne, haka yasa hankalin shi ya kara tashi"
No Usman alhaji musa ya kira, ya gayamishi halin da ake ciki"
Da taimakon Sani drive suka saka Abba amota suka nufi asibiti dashi"
Shiko usman lokacin da akirashi suna tare da Jamal a Abuja, suna tsakiyar aiki"
Ganin inda hankalin shi ya tashi yasa Jamal be bashshi ya taho shi kadai ba"
Sun iso Kano dafda magariba, kai tsaye asibitin suka wuce"
Lokacin da sukazo abba baya cikin Hankalin sa, kwance kawai yake, komai na jikin shi baya motse, bakin shine kawai yake motsawa, ahankali yakai kanshi saitin bakin abba, jiyayi yana fadin Asma'u, fadi yake baya kyaukyautawa, dan haka ahargitse ya kalli mama tare da fadin duk yadda akayi asma'u ce sanadin ciyon nan na Abba, bakin shi sunanta kawai yake kira"
Sallaman dada ne ya katse musu hanzari, arikece ta wuce usman tana leka fuskan abban, ganin shi haka yasa ta fara tofamai addu,io"
Usman ne yaci gaba da tambayan mama ma'u tayi wani abu ne ?
Mamatana share hawaye take gaya musu halin da ake ciki, ai ganin dada kawai sukayi ta zame kasa, tare da fadin yanzun nan yariyar nan bata bar mgnr yaron nan ba?
Duk abinda suke Jamal na gefe yana kallon su, rungume hannun shi yayi akirji tare da lumshe ido kamar besan me ake cewa ba"
Fitowa yayi ya rufe gidan ya fara tafiya, ji yayi kaman akwai abinda ya manta agida, jayayi ya tsaya tare da shafa wuyan shi, sai lokacin ya tuna
ya bawa ma'u sarkan shi, da yanzun ita zatamai rakiya yana tafiya tana kara, tare da tashi sama, tsaki yaja afili yace.... Ina bazai yuyoba tafiya babu sarka kuma babu duna ai sai na dade banje ba"
Hannu yasa aljihun shi ya ciro waya sannan ya karata akunnesa
yana fadin...... Caka kawomin Duna da matar sa zasumin rakiya"
Cikin kankanin lokaci Caka ya kawa su kamar yadda ya bukata"
Cikin wani irin taku ya fara tafiya duna da matar sa nabin shi abaya suna mishi haushi duk inda aka kan shi kyaucewa ake abashi hanya.....
Heart Beat
*Mmn Yazeed*
[22:52, 12/19/2017] 鈥�+234 806 858 0203鈥�: 馃挆馃挐馃挐馃挆
鈥�*BUGUN ZUCIYA*鈥�
( 鈥婬eartbeat鈥�)
馃挀馃挐馃挆
馃挆
馃挀馃挐馃挆
鈥婤y鈥�
馃挆
鈥嬧€�*Fadeela Lamido*
*@AM拢拢NCI WRITER'S ASSOCIATION馃*
鈥�
*馃挐馃挐馃挐 Salam masoya BUGUN ZUCIYA, hakika kun nunawa wannan book kauna, tare da ni kaina, farin cikina bashi missaltuwa, sai dai nace muku nagode2 Irin sosai!!! din nan, kuma ina fatan kun fara fahimtan darasin dake ciki馃挐馃挐馃槝馃槝*
*SADAU馃憞馃徎KARWA*
*Masoya BUGUN ZUCIYA aduk inda suke*馃槏馃槝
3鈨�6鈨o3鈨�7鈨�
馃悤馃悤馃悤 Cikin wannan yanayi deeni ya isa kofar gidan su ma'u"
Yana kokarin taba get din sani drive na fitowa"
Wani mugun faduwan gaba yaji dan haka besan sadda ya kauce ya bashi hanya ba"
Mannewa yayi ajikin bango tare da bin karnukan da kallo, har suka shige cikin haraban gidan"
Suna shiga gidan karnukan suka daina haushi sakamakon hannu da deeni yasa yana shafa musu kai"
Zuwa can deeni ya dago ya kalli sani cikin daure fuska yace..... Gaya mata na iso"
Jikin sani na rawa ya nufi cikin gidan, mama ya samu afalo jikin shi na rawa yace wai bakon Asma'u ya iso"
Tabe baki mama tayi sannan tace toh ka bude masa falon alhaji"
Juyawa sani yayi badan ransa yaso ba"
Sani nagaba deeni nabinsa abaya, har suka isa, kofar ya bude, tare da fadin bismillah"
Shigewa deeni yayi, su duna na take mushi baya' tsaye yayi yana karewa falon kallo, tare da fadi azuciyar shi, lallai mahaifin ma'u me kudi"
Waiwaigawa yayi ya zabi kujeran dayaga tamishi ya zauna"
Yayin da karnukan shi suka kwanta agefe"
***
Ma'u tunda taji sani yana gayawa mama ta shiga damuwa tare da addu'an Allah yasa deeni manyan kaya ya saka, kuma Allah yasa ummi ta gargade shi ya gyara harcen sa"
Addu'oi da tai tayi kenan, har zuwa lokacin da taji fitowan abba da baba"
Cikinta taji ya kada dan haka ta tashi ta shiga bayi"
Alhaji musa ne agaba abba na binsa abaya dan haka alhaji musa na tura kofar yayi to zali da duna"
Tsayawa yayi cak sannan ya juya ya kalli abba tare da tambayan shi, Gamo nayi ne?
Atare suka maida idon su cikin falon, tare da karasa shiga ciki, ko wanne su bakin shi dauke da addu'oi a bakin shi"
Wani irin BUGAWA ZUCIYOYIN su yayi atare ganin matashin saurayi zaune, karnuka kewaye dashi, cikin bin bango abba ke kokarin shiga ciki hannun shi daya dafe da saitin ZUCIYAR shi"
Alhaji musa ne yayi karfin halin karasawa gaban deeni tare da fadin.... Daga ina?
Deeni cike da kwarin guiwa yace nine bakon da Asma'u ta sanar muku da zuwan shi"
Runtse Ido alhaji musa yayi tare da dafe kirjin sa yana sauke wani irin nufashi, ja yayi da baya ya nemi wata kujera ya zauna"
Abba kuwa yana rike da kirji shi acikin zuciyar shi ko fadi yake Allah Yasa yazamto mafarki ne"
Ganin inda Abba ya sandare aguri guda, yasa alhaji musa dakewa, ya fara kwalawa Asma'u kira"
Tunda asma'u ta jiyo irin kiran da baba yake kwalawa tasan akwai Marsala, dan haka jikinta narawa tafi falon abba"
Tagaban Abba ta wuce haryanzun yana nan a inda yake"
Gabantane yai wani mummunan faduwa ganin duna kwance atsakiyan falon mahaifinta"
Ganinta kawai tayi ta daura hannuwanta 2 aka, tare da zubar da hawaye"
Sauke hannun ki taji Abba yace, bashiri ta sauke su kasa sannan tabi Abba da baba da kallo"
Deeni ko ma'u yake kallo fuskan shi dauke da murmushi"
Ahankali Abba ya nemi guri ya zauna, alhaji Musa ko, kallo yake bin ma'u da deeni dashi"
Abba ne ya kalleta sosai sannan yace.... Asma'u wannan shine yaron da kikace kina so ?
Eh, tace batare dajin kunya ba, dan ita ganinta wannan itace daman ta na karshe"
Girgiza kai Abba yayi tare da fadin yayi kyau, shiru yayi zuwa can ya sake cewa.......Asma'u kikace wannan shine wadda kika amince ya zama uban 'ya'yan ki ?
Kasa mgn tayi hawaye na zuba a idon ta"
Shiko deeni, wani irin kallo yake yi Wa abba dan ya rasa inda mgnr abba ta nufa be amince bane, koko so yake ya tabbatar?
Inajin Ki abban ya sake fada"
Ahankali ta daga kai alamar eh"
Abba komawa yayi ya kwanta ajikin kujera"
Alhaji Musa ne yayi ajiyan zuciya sannan ya juya ya kalli deeni yace......... To kai Yaro bamu gaisa ba bare musan sunan ka"
Cikin murya nan da kukasan deeni da ita ya karkace baki yace..... Sannu ku dai, ina kwanan ku?
Alhaji musa ne kurun ya amsa Abba ko inbanda binshi da kallo ba abin daya ke"
Cigaba yayi da fadin...... Ni sunana shamsundeeni amman anfi sanina da shamsun duna"
Yayi kyau alhaji musa ya fada, sannan ya kara da cewa...... Kai dan gidan waye ?
Murmushi deeni yayi sannan yace...... Ni jikan isa kaka ne"
Isa kaka ? Abba ya fada yana zare ido"
Eh, deeni ya fada"
Isa kaka ai 'ya daya ya haifa, kananufin kai dan saratu ne?
Eh deeni ya sake fadi"
Toh, toh, abu yayi na fahimta, cewar abba yana kokari mikewa tsaye, kanshi ya daga sama sannan yacewa alhaji musa shike nan, sallame shi"
Ma'u alhaji musa ya kallah, sannan ya kalli deeni yace...... Shikenan kaje zamu neme ka"
Mikewa deeni yayi yanabin ma'u da kallo ya fice waje, yan rakiyan shi nabin shi abaya"
Mikewa asma'u tayi zata fita, alhaji Musa yace koma ki zauna"
Jikinta na bari ta zauna, abban najin fitan deeni ya kalli ma'u idon shi jawur yace..... tirrrrrr Asmu'u, kinyi asara, dan yatsan shi daya ya daga sama sannan yace wlh wlh Asma'u ko zaki mutu asma,u bazaki aure yaron nan ba"
Alhaji musa ma mikewa yayi cikin tuhuma yace...... Asma'u kisan waye shi?, kinsan waye ubanshi?,
meye abin sha,awa?, me kika gani ?, meye ya rudeki ?
Kan asama'u akasa kuka kawai take, kaman ranta zai fita, tasani dabi'un deeni basu da kyau amman tamai fatan shiriya, dan haka acikin zuciyarta take addu'an Allah ya karkato da hankalin su abba su bata zabin ranta"
Muryan Abba taji ashake yana cewa..... Sabo da wannan abon kika kora mutane masu mutunci ?, Atunanin ki nizan daukeki inbawa wannan katon Dan iskan ? Wlh kinyi kuskure, baki isaba kinyi kadan, wato ina nan ina tufka wani na warware min" wan nan yaron da kike gani daga uwar shi har uban shi ba mutanen kirki bane"
Yadda abba ke daga murya yasa mama shigowa tsaye tayi tana sauraran su, harta fahimce akan abun da suke mgn"
Ma'u tabi da kallo hawaye ciki da idonta, Abba ko banda tsiyaya fada babu abinda yakeyi"
Alhaji musa ne ya tsaidashi ta hanyar fadin......barta haka, yanzun mgn ta kare, bazamu zuba mata ido ta zubar mana da mutunci ba, ko kina so ko baki so da yardan Allah bazaki wuce sati 2 agidanan ba, za'a daura miki aure da duk wadda Allah yasa shine Mijin ki"
Rikecewa ma'u tayi da kuka harta fara fita cikin hayacin ta, cikin kuka tace baba, dan Allah kumin rai, wlh Abba shi nake so, idan ban aureshi ba mutuwa zanyi, dan Allah karku rabani dashi, Allah ne ya dauramin sonshi bani nadaurawa kaina ba"
Hawayen takaici ne suka fara zobowa a idon Abba, mikewa tsaye yayi azafafe ya fara takowa gabanta tare da fadin zakiyi fito nafito da ni ne ? yau zan gani tsakanin ni dake waye ya haifi wani, duka ya rufeta dashi kan kace me abba ya kece da amai"
Alhaji musa arude ya nufeshi ya rike shi, amman duk da haka abba dukan ma'u yake tare da wani irin tari sai lokacin Alhaji musa ya lura kanin nasa aman jini yake"
Daker ya rabashi da jikin ma'u duk jikinta jinin abba ne, haka yasa hankalin shi ya kara tashi"
No Usman alhaji musa ya kira, ya gayamishi halin da ake ciki"
Da taimakon Sani drive suka saka Abba amota suka nufi asibiti dashi"
Shiko usman lokacin da akirashi suna tare da Jamal a Abuja, suna tsakiyar aiki"
Ganin inda hankalin shi ya tashi yasa Jamal be bashshi ya taho shi kadai ba"
Sun iso Kano dafda magariba, kai tsaye asibitin suka wuce"
Lokacin da sukazo abba baya cikin Hankalin sa, kwance kawai yake, komai na jikin shi baya motse, bakin shine kawai yake motsawa, ahankali yakai kanshi saitin bakin abba, jiyayi yana fadin Asma'u, fadi yake baya kyaukyautawa, dan haka ahargitse ya kalli mama tare da fadin duk yadda akayi asma'u ce sanadin ciyon nan na Abba, bakin shi sunanta kawai yake kira"
Sallaman dada ne ya katse musu hanzari, arikece ta wuce usman tana leka fuskan abban, ganin shi haka yasa ta fara tofamai addu,io"
Usman ne yaci gaba da tambayan mama ma'u tayi wani abu ne ?
Mamatana share hawaye take gaya musu halin da ake ciki, ai ganin dada kawai sukayi ta zame kasa, tare da fadin yanzun nan yariyar nan bata bar mgnr yaron nan ba?
Duk abinda suke Jamal na gefe yana kallon su, rungume hannun shi yayi akirji tare da lumshe ido kamar besan me ake cewa ba"