Sashe 28
Bugun Zuciya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Cikin sanyi jiki
yace gsky daddy abari saina dawo"
Me zakayi idan kana nan din, ai duk daya ne, kaga nafisa takusa karasa nata gara ta fara tun nafisa nacen ko?
Gyada kai kawai yayi badan ransa yaso ba, amman hankalin shi tashe yake"
Tashi yayi yabar falon, part din su ya nufa, nan falon ya kwanta, rufe ido yayi kaman me bacci, zuwa can ya bude, wayar shi ya jawo ya danna sannan ya karata akunne"
Zuwa can yace Usman ya gida"
Daga can cikin wayar usman yace lfy lau manga ya iyali"
Tsaki Jamal yaja kadan sannan yace lfy, gobe ne fa tafiyan mu"
Eh ai ina lissafe Allah yasa kuje lfy kudawo lfy"
Ameen yace ahankali sannan yaja wani gwaron ajiyan zuciya"
Ya dai ? Naga kamar bakajin dadi ne?
Wlh usman banaji dadi narasa meke damu na, kwata2 bana son tafiyan nan"
Dan murmushi usman yayi sannan yace haba Jamal kayi tunani dole zaka san abin da yake damun ka"
Shiru yayi zuwa can yaja tsaki yace"
Nasan dai banason barin Husna gida"
Kecewa da dariya usman yayi, saida yayi me isarsa sannan ya sarara, tare da fadi"
Me zai hana kasata ajaka"
Tsaki Jamal yaja sannan yace usman bafa wasa nake ba, dagaske nakeyi da akwai yadda zanyi afasa tafiyan dana yi"
Sabo da Asma'u ?
Kin amsawa Jamal yayi, shiru sukayi nadan wani lokaci, zuwa can, Jamal yace"
Usman duk da baka nan garin nabaka amanar husna, akwai waya ahannunta yazun zan turo maka no ta ka kirata ka mata nasiha ta kulamin da aure na"
Shiru usman yayi yana sauraron shi, lallai Jamal soyayya ta mika harda sambatu, dahaka sukayi sallama"
Jamal tashi yayi ya zauna hannun shi duk biyun yasa ya dafe kanshi, ya dade ahaka zuwa can ya mike ya nufi gurin Momy"
Tana zaune kan kujera yaje ya zauna kusa da ita sannan ya kwantar da kanshi akan cinyanta"
Hannunta ta dauka ta daura akanshi tare da fadin Jamal wai meyasa kanada damuwa amman ka kasa fadamin, Jamal jikina yayi sanyi akan yadda kake yi"
Kamar bazai yi mgn ba, zuwa can yace, momy idan zai yuyo abar mgn maranta husna harsai na dawo"
Shiru momy tayi zuwa can tace Jamal wai me zai hana ka tarkata husnan ka tafi da ita tunda naga hankalin ka yaki natsuwa"
Momy muna da yawa zamuyi tafiyan nan, bamusan taka memen gurin da zamu zauna ba, kinga bazai yiyu intafi da ita ba"
Toh jamal ka kwatar da hankalin ka kuma ai ba ita kadai bace agidan"
Ajiyan zuciya yayi sannan ya mike ya sake komawa part din su"
Afolo ya samu ma'u tana zaune kanta babu dan Kwali"
Saida ya tsaya ya gama kare mata kallo, sannan ya karasa daf da ita ya zauna"
Cikin sauri ma'u ta matsa dan saitaga abin ya mata ban barakwai"
Kallo yabita dashi sannan ya kara matsawa tare da sa hannun sa yajawota jikin shi"
Kokarin kwacewa take Amman ta kasa duk da cewa hannu daya yasa amman saida yayi nasaran kwatar da ita akan cinyan shi, tare da zuba Mata jajayen idon shi"
Cin wata irin murya yace husna gobe zan tafi, inajin wani iri ajikina"
Cikin tsiwa tace toh ni ina ruwana dan Allah ka sake ni"
Idon shi ya kara zuba mata tare da fadin husna kallah"
Idonta ta bude akan nashi, gani tayi idonshi yayi jawur kaman garwashi gefen kanshi ko wasu jijiyoyi ne rudu2, jikin shi ko banda rawa babu abin da yake, taso ta danji tausayin shi Amman saita kawar da idonta daga kallon shi Cikin san yin jiki tace yaya Jamal sake ni"
Bazan sake kiba husna inason kafin na tafi na neme gafaran ki dan nasan ni me laifi ne awajen ki, duk da cewa duk abinda na miki gata ne Amman nasan bazaki fahimci haka ba sainan gaba"
Batare da tayi tunanin komai ba tace nayafe maka toh sakeni"
Rangwanta rokon da yayi mata yayi sannan yace husna bakijin wani irin?
Kokarin kwace kanta take tare da fadin ni ba abun da nakej.....
Bata ankaraba taji hannun Jamal acikin rigarta, kallon shi tayi tare da zaro ido tunda take bata kawowa azuciyarta haka zata faru tsakaninta da Jamal ba, nan danan jikinta ya dauki rawa, tare da tsirarowan hawaye"
Hannun shi daya yasa ya dafe kanta yana lashe hawayen yayin da hannun shi daya yake saman kirjinta🙈"
Saida yaga hawayen ya daina zuba sannan ya sauke bakinshi kan nata"
Wani abu ma'u taji tun daga tsakiyan kanta har zuwa babban dan yatsanta, kokarin kwace kanta take Amman ta kasa gaba daya Jamal ya gama kashi mata jiki"
Tafi tafi Jamal ya cire riga sannan ya zage zip din rigar ma'u, duk da zulzullewar ma'u be hana Jamal sarrafa asma'u ba yadda ransa keso"
Kiran sallah mangariba yasa shi sakinta tare da maida nunfashi, sai lokacin na kula da bra din ma'u dake yashe atsakiyan falon"
Itako ma'u tashi tayi ta zauna tare da juyawa Jamal baya hawaye na zuba a idonta, kokarin maida zip dinta take sai lokacin ta lura zip din yariga fice"
Tsugunawa Jamal yayi agabanta tare da fadin yi hakuri kitashi kinga lokacin sallah yayi"
Mikewa tayi cikin fushi batare da tabari sun hada ido ba ta shige daki"
Murmushi yabita dashi sannan ya miki ya dauki rigarshi tare da bra dinta"
Dakinta ya shiga aje mata bra din abakin gado sannan ya shige nasa dakin"
Wanka yayi ya nufi masallaci, saida yayi ishsha'i sannan ya nufi gida"
Bayan ya dawo dakin ma,u ya sake komawa, samunta yayi tanata raira kuka, tana ganin shigowan shi ta dauke kai"
Zama yayi nesa da ita ahankali yace"
Husna menene abin kuka kuma?, nifa mijin kine, kuma nasan kinsan hakkina akan ki"
Bata ce kalaba dan haka shima yaja bakin shi yayi shiru bata kara bari sun hada ido ba"
Acikin zuciyarta ko mamaki take wai yau Jamal ne ya aje girman shi agefe, ita kunya ma abin yake bata ko son tinawa batayi, saidai har yanzun tanajin jikinta ba daidai ba, tun da deeni yake tabata bata tabajin yadda taji yau ba"
Muryan Jamal ne ya katse Mata tunani"
Husna me zai hana yau ki tayani kwana?
Make kafada tayi batare da ta waigo ta kalleshi ba"
Cikin kwantar da murya ya sake cewa haba husna baki son na tafi ina farin ciki ne?, jiya fah narokeki kiyi kunshi kika ki, yanzun kuma nace kitayani kwana zakice a'a"
Kara dauke kanta tayi tare da zunburo baki"
Damuwa ne ya bayyana karara afuskan shi"
Zuwa can ya mike ya fice adakin"
Ma'u na ganin fitan shi ta mike ta haye gado, tare da fadi azuciyar ta, haka kawai ni zakama wayo"
Shiko Jamal koda ya koma dakinsa kasa kwanciya yayi, gani yake kamar wannan ne daranshi nakarshi aduniya, dan haka ya mike ya koma dakin ma'u"
Itako lokacin tayi nisa abacci, gadon ya hau ya kwanta sannan ya jawota jikin shi ya rungume tare da sun batan ta"
Bebarta haka ba kara turmutsa hannun shi yake, cikin jikinta"
Cikin baccinta taji hannuwa na yawo ajikinta, cikin sauri ta rike hannun tare da zillewa"
Kara kankameta yayi ajikin shi ya shiga sarrafata san ransa"
Sun kwashe tsayon lokaci ahaka, Jamal duk ya daririce yafita hayyacin sa, ma'u tayi tayi takwace kanta ta kasa"
Ganin Jamal na kokarin maidata mace jikinta ya hau rawa fadi take"
Dan darajan iyayen ka, dan kalmar la'ilaha illalahu, karka min haka"
Be saurareta ba ganin haka yasa tacigaba da rokon sa, da duk wata kalma da tazo bakin shi"
Duk da cewa yakai kololuwa be hanashi tausayinta ba, sai dai ya kasa sakinta, tana manne ajikin shi, yace haba husna ya kamata ki duba halin da nake ciki, ki tausaya min"
Jikinta na karma tace dan Allah dai kayi hakuri"
Sunbatan ta yayi sannan ya zuba mata jajayen idonshi tare da fadin nayi, nayi hakurin Husna, idan ban yi hakurin ba ya zanyi dake, duk da nasan hakki nane, amman bazanso inkwace shi da karfi ba"
Daker ya iya tashi ya zauna tare da jawo bargo ya rufe jikin Sa, zuwa can ya dauki rigan shi ya maida sannan ya fice adakin"
Ma'u tashi tayi ta zauna, tausayin Jamal taji ya kamata, gaskiya ya bata tausayi kuma yanzun ne ta fara sanin yana da kirki, sai dai bazata iya bashi kanta ba, domin ta rigada tama deeni alkawari"
Amman kuma ta tabbatar da Jamal beji tausayinta ba bazata iya kwatan kanta ahannun shi ba, koma ba kowa bane zai samu wannan damar ya bari ta subuce mai, gsky Jamal yana da kirki kuma komai nashi daban ne"
Haka ta kwana ta tausayin Jamal azuciyanta"
******
Washegari karfe 8:00am Jamal ya fito cikin shirin tafiya"
Kaki ne ajikin sa fuskan shi daure tam kamar be taba dariya ba, bindigogi ne ajikin sa ta ko ina"
Falo ya sameta tana kwance tana danna waya"
Ajiye wayar tayi sannan ta gaidashi batare da ta daga ido ta kalleshi ba"
Daker ya amsan sannan ya zauna nesa da ita tare da fadin tashi ki zauna"
Zama tayi kamar yadda yace sai dai taki yadda su hada ido"
Meyasa bakison daura dan kwali?
Shiru tamai dan haka yaci gaba da cewa, ki dinga kokari kina daurawa sannan idan zaki kwanta bacci kidinka kokari kinayin addi'oi, sai Abu nakarshe da zan rokeki karki min wasa da aure, nasan kinsan akwai igiyoyina uku akan ki, bana wasa dasu, kena karkiyi wasa dasu, nasan kinje makaranta kuma na san angaya muku girman aure, karki yadda son zuciya yasa idon ki ya rufe ki take sani"
Shiru yayi nadan wani lokaci sannan yaja tsaki yace"
Idan namiki wani abu ki yafemin, nima na yafe miki wadda kika min abaya har zuwa yau, amma bazan yafe wadda kikayi bayan bananan ba"
Jitayi jikinta yayi sanyi, take taji kwallah tacika mata ido, cikin rawar murya tace bazaka dawo bani"
Hmmm zan dawo insha Allahu, kisan idan mutun zai yi tafiya yana da kyau ya neme gafara"
Mikewa yayi yace ni dai zan shiga gurin Momy bazan dawo tanan ba zan wuce, ki dinga barin wayar ki akunne"
yace gsky daddy abari saina dawo"
Me zakayi idan kana nan din, ai duk daya ne, kaga nafisa takusa karasa nata gara ta fara tun nafisa nacen ko?
Gyada kai kawai yayi badan ransa yaso ba, amman hankalin shi tashe yake"
Tashi yayi yabar falon, part din su ya nufa, nan falon ya kwanta, rufe ido yayi kaman me bacci, zuwa can ya bude, wayar shi ya jawo ya danna sannan ya karata akunne"
Zuwa can yace Usman ya gida"
Daga can cikin wayar usman yace lfy lau manga ya iyali"
Tsaki Jamal yaja kadan sannan yace lfy, gobe ne fa tafiyan mu"
Eh ai ina lissafe Allah yasa kuje lfy kudawo lfy"
Ameen yace ahankali sannan yaja wani gwaron ajiyan zuciya"
Ya dai ? Naga kamar bakajin dadi ne?
Wlh usman banaji dadi narasa meke damu na, kwata2 bana son tafiyan nan"
Dan murmushi usman yayi sannan yace haba Jamal kayi tunani dole zaka san abin da yake damun ka"
Shiru yayi zuwa can yaja tsaki yace"
Nasan dai banason barin Husna gida"
Kecewa da dariya usman yayi, saida yayi me isarsa sannan ya sarara, tare da fadi"
Me zai hana kasata ajaka"
Tsaki Jamal yaja sannan yace usman bafa wasa nake ba, dagaske nakeyi da akwai yadda zanyi afasa tafiyan dana yi"
Sabo da Asma'u ?
Kin amsawa Jamal yayi, shiru sukayi nadan wani lokaci, zuwa can, Jamal yace"
Usman duk da baka nan garin nabaka amanar husna, akwai waya ahannunta yazun zan turo maka no ta ka kirata ka mata nasiha ta kulamin da aure na"
Shiru usman yayi yana sauraron shi, lallai Jamal soyayya ta mika harda sambatu, dahaka sukayi sallama"
Jamal tashi yayi ya zauna hannun shi duk biyun yasa ya dafe kanshi, ya dade ahaka zuwa can ya mike ya nufi gurin Momy"
Tana zaune kan kujera yaje ya zauna kusa da ita sannan ya kwantar da kanshi akan cinyanta"
Hannunta ta dauka ta daura akanshi tare da fadin Jamal wai meyasa kanada damuwa amman ka kasa fadamin, Jamal jikina yayi sanyi akan yadda kake yi"
Kamar bazai yi mgn ba, zuwa can yace, momy idan zai yuyo abar mgn maranta husna harsai na dawo"
Shiru momy tayi zuwa can tace Jamal wai me zai hana ka tarkata husnan ka tafi da ita tunda naga hankalin ka yaki natsuwa"
Momy muna da yawa zamuyi tafiyan nan, bamusan taka memen gurin da zamu zauna ba, kinga bazai yiyu intafi da ita ba"
Toh jamal ka kwatar da hankalin ka kuma ai ba ita kadai bace agidan"
Ajiyan zuciya yayi sannan ya mike ya sake komawa part din su"
Afolo ya samu ma'u tana zaune kanta babu dan Kwali"
Saida ya tsaya ya gama kare mata kallo, sannan ya karasa daf da ita ya zauna"
Cikin sauri ma'u ta matsa dan saitaga abin ya mata ban barakwai"
Kallo yabita dashi sannan ya kara matsawa tare da sa hannun sa yajawota jikin shi"
Kokarin kwacewa take Amman ta kasa duk da cewa hannu daya yasa amman saida yayi nasaran kwatar da ita akan cinyan shi, tare da zuba Mata jajayen idon shi"
Cin wata irin murya yace husna gobe zan tafi, inajin wani iri ajikina"
Cikin tsiwa tace toh ni ina ruwana dan Allah ka sake ni"
Idon shi ya kara zuba mata tare da fadin husna kallah"
Idonta ta bude akan nashi, gani tayi idonshi yayi jawur kaman garwashi gefen kanshi ko wasu jijiyoyi ne rudu2, jikin shi ko banda rawa babu abin da yake, taso ta danji tausayin shi Amman saita kawar da idonta daga kallon shi Cikin san yin jiki tace yaya Jamal sake ni"
Bazan sake kiba husna inason kafin na tafi na neme gafaran ki dan nasan ni me laifi ne awajen ki, duk da cewa duk abinda na miki gata ne Amman nasan bazaki fahimci haka ba sainan gaba"
Batare da tayi tunanin komai ba tace nayafe maka toh sakeni"
Rangwanta rokon da yayi mata yayi sannan yace husna bakijin wani irin?
Kokarin kwace kanta take tare da fadin ni ba abun da nakej.....
Bata ankaraba taji hannun Jamal acikin rigarta, kallon shi tayi tare da zaro ido tunda take bata kawowa azuciyarta haka zata faru tsakaninta da Jamal ba, nan danan jikinta ya dauki rawa, tare da tsirarowan hawaye"
Hannun shi daya yasa ya dafe kanta yana lashe hawayen yayin da hannun shi daya yake saman kirjinta🙈"
Saida yaga hawayen ya daina zuba sannan ya sauke bakinshi kan nata"
Wani abu ma'u taji tun daga tsakiyan kanta har zuwa babban dan yatsanta, kokarin kwace kanta take Amman ta kasa gaba daya Jamal ya gama kashi mata jiki"
Tafi tafi Jamal ya cire riga sannan ya zage zip din rigar ma'u, duk da zulzullewar ma'u be hana Jamal sarrafa asma'u ba yadda ransa keso"
Kiran sallah mangariba yasa shi sakinta tare da maida nunfashi, sai lokacin na kula da bra din ma'u dake yashe atsakiyan falon"
Itako ma'u tashi tayi ta zauna tare da juyawa Jamal baya hawaye na zuba a idonta, kokarin maida zip dinta take sai lokacin ta lura zip din yariga fice"
Tsugunawa Jamal yayi agabanta tare da fadin yi hakuri kitashi kinga lokacin sallah yayi"
Mikewa tayi cikin fushi batare da tabari sun hada ido ba ta shige daki"
Murmushi yabita dashi sannan ya miki ya dauki rigarshi tare da bra dinta"
Dakinta ya shiga aje mata bra din abakin gado sannan ya shige nasa dakin"
Wanka yayi ya nufi masallaci, saida yayi ishsha'i sannan ya nufi gida"
Bayan ya dawo dakin ma,u ya sake komawa, samunta yayi tanata raira kuka, tana ganin shigowan shi ta dauke kai"
Zama yayi nesa da ita ahankali yace"
Husna menene abin kuka kuma?, nifa mijin kine, kuma nasan kinsan hakkina akan ki"
Bata ce kalaba dan haka shima yaja bakin shi yayi shiru bata kara bari sun hada ido ba"
Acikin zuciyarta ko mamaki take wai yau Jamal ne ya aje girman shi agefe, ita kunya ma abin yake bata ko son tinawa batayi, saidai har yanzun tanajin jikinta ba daidai ba, tun da deeni yake tabata bata tabajin yadda taji yau ba"
Muryan Jamal ne ya katse Mata tunani"
Husna me zai hana yau ki tayani kwana?
Make kafada tayi batare da ta waigo ta kalleshi ba"
Cikin kwantar da murya ya sake cewa haba husna baki son na tafi ina farin ciki ne?, jiya fah narokeki kiyi kunshi kika ki, yanzun kuma nace kitayani kwana zakice a'a"
Kara dauke kanta tayi tare da zunburo baki"
Damuwa ne ya bayyana karara afuskan shi"
Zuwa can ya mike ya fice adakin"
Ma'u na ganin fitan shi ta mike ta haye gado, tare da fadi azuciyar ta, haka kawai ni zakama wayo"
Shiko Jamal koda ya koma dakinsa kasa kwanciya yayi, gani yake kamar wannan ne daranshi nakarshi aduniya, dan haka ya mike ya koma dakin ma'u"
Itako lokacin tayi nisa abacci, gadon ya hau ya kwanta sannan ya jawota jikin shi ya rungume tare da sun batan ta"
Bebarta haka ba kara turmutsa hannun shi yake, cikin jikinta"
Cikin baccinta taji hannuwa na yawo ajikinta, cikin sauri ta rike hannun tare da zillewa"
Kara kankameta yayi ajikin shi ya shiga sarrafata san ransa"
Sun kwashe tsayon lokaci ahaka, Jamal duk ya daririce yafita hayyacin sa, ma'u tayi tayi takwace kanta ta kasa"
Ganin Jamal na kokarin maidata mace jikinta ya hau rawa fadi take"
Dan darajan iyayen ka, dan kalmar la'ilaha illalahu, karka min haka"
Be saurareta ba ganin haka yasa tacigaba da rokon sa, da duk wata kalma da tazo bakin shi"
Duk da cewa yakai kololuwa be hanashi tausayinta ba, sai dai ya kasa sakinta, tana manne ajikin shi, yace haba husna ya kamata ki duba halin da nake ciki, ki tausaya min"
Jikinta na karma tace dan Allah dai kayi hakuri"
Sunbatan ta yayi sannan ya zuba mata jajayen idonshi tare da fadin nayi, nayi hakurin Husna, idan ban yi hakurin ba ya zanyi dake, duk da nasan hakki nane, amman bazanso inkwace shi da karfi ba"
Daker ya iya tashi ya zauna tare da jawo bargo ya rufe jikin Sa, zuwa can ya dauki rigan shi ya maida sannan ya fice adakin"
Ma'u tashi tayi ta zauna, tausayin Jamal taji ya kamata, gaskiya ya bata tausayi kuma yanzun ne ta fara sanin yana da kirki, sai dai bazata iya bashi kanta ba, domin ta rigada tama deeni alkawari"
Amman kuma ta tabbatar da Jamal beji tausayinta ba bazata iya kwatan kanta ahannun shi ba, koma ba kowa bane zai samu wannan damar ya bari ta subuce mai, gsky Jamal yana da kirki kuma komai nashi daban ne"
Haka ta kwana ta tausayin Jamal azuciyanta"
******
Washegari karfe 8:00am Jamal ya fito cikin shirin tafiya"
Kaki ne ajikin sa fuskan shi daure tam kamar be taba dariya ba, bindigogi ne ajikin sa ta ko ina"
Falo ya sameta tana kwance tana danna waya"
Ajiye wayar tayi sannan ta gaidashi batare da ta daga ido ta kalleshi ba"
Daker ya amsan sannan ya zauna nesa da ita tare da fadin tashi ki zauna"
Zama tayi kamar yadda yace sai dai taki yadda su hada ido"
Meyasa bakison daura dan kwali?
Shiru tamai dan haka yaci gaba da cewa, ki dinga kokari kina daurawa sannan idan zaki kwanta bacci kidinka kokari kinayin addi'oi, sai Abu nakarshe da zan rokeki karki min wasa da aure, nasan kinsan akwai igiyoyina uku akan ki, bana wasa dasu, kena karkiyi wasa dasu, nasan kinje makaranta kuma na san angaya muku girman aure, karki yadda son zuciya yasa idon ki ya rufe ki take sani"
Shiru yayi nadan wani lokaci sannan yaja tsaki yace"
Idan namiki wani abu ki yafemin, nima na yafe miki wadda kika min abaya har zuwa yau, amma bazan yafe wadda kikayi bayan bananan ba"
Jitayi jikinta yayi sanyi, take taji kwallah tacika mata ido, cikin rawar murya tace bazaka dawo bani"
Hmmm zan dawo insha Allahu, kisan idan mutun zai yi tafiya yana da kyau ya neme gafara"
Mikewa yayi yace ni dai zan shiga gurin Momy bazan dawo tanan ba zan wuce, ki dinga barin wayar ki akunne"