Sashe 33
Bugun Zuciya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Cikin sauri ta kashe wayar domi mgnr Jamal ta girmi kunnuwanta, wai meyasa maza basu da kunya?
Da misalin karfe 4:34pm usman yayi sallama fitowa yayi nafisa da asmau nabinshi abaya rike da kayan da momy ta hada akaiwa mama"
Daidai lokacin Deeni ya fito ya wuce su ma'u ya angaje Usman"
Saura kadan usman yakai kasa cikin zafin nama ya jawo wuyan rigar deeni tare da shake shi da ita"
Kallon shi yayi sai ya ga kamar ya taba ganin wanna fuskan amman ya rasa ina ya santa"
Cikin fada usman yace waye kai?
Wata irin dariya deeni yayi , nafisa ce ta ruga cikin gida ta kira momy, itako ma'u tuni cikinta ya burga"
Cikin wata irin murya deeni yace sakarni"
Daidai lokaci Momy ta fito aguje deeni tarike tare da fadin haba shamsundeen menene haka?, sirikin ka ne fah yayan matar jamal y kawo mana ziyara"
Tsaki yaja sannan ya fincike rigarshi ya fita"
Hakuri momy ta bawa usman cikin bacin rai yabar gidan"
Har yayi nisa atafiya ya tsaya ya fara neman no Jamal domin yaji wanne dan rainin hakali ne agidan su"
Ya dade yana gwada duk layikan shi amman duk akulle suke, haka ya hakura"
Tundaga ranan deeni ya daina ko kallon inda ma'u take, amman kullum fuskan shi murtuk"
Wani lokacin d'aki yake shiga yaci kukan shi ya kushi domin zuciyar shi na gayamai Asma'u amanar shi zataci"
Akwai wani abu da ya kudura aranshi dan haka yabarta ta gama haukanta"
Dama kawai yake nema domin ya nunawa asma'u ba'a hada soyayyan shi data kowa"
Ganin yadda deeni keyi ya fara tsorata ma'u ayanzun babu wadda take son gani banda yaya jamal, dan haka ta yanke shawaran kiranshi ta gayamai, ko zata samu saukin halin da take ciki"
Tun safe take neman no Jamal har dare bata shiga ba"
Tsayon sati biyu kenan kulum saita neme no Jamal Amman bata samun shi kullum dakin Momy take kwana bata iya sakewa acikin gidan gada daya atakure take"
Ranan da Jamal yacika wata biyu da tafiya , abun ya fara damun ma'u tun daga ranan da yaya usman yazo bata kara samun no Jamal ba, dan haka yau ta yanke shawaran samun momy da zancen"
Afalo ta same momy ta rafka uban ta gumi gefen idonta hawaye ne kwance"
Zama ma'u tayi jikinta asanyaye tare da fadin momy lfy kuwa?
Zabura momy tayi domin ita batasan da shigowar ma'u ba nan danan ta kakaro murmushi tare da fadin lfy lau asma'u"
Shiru tayi zuwa can, tace momy kulum na kira wayar yaya Jamal bana samun sa"
Adaburce momy tace wata kila network ne amman ni kullum muna waya, akwai abinda kike sone?
Girgiza kai tayi tare da fadin nagadai kwana biyu be kira bane"
Gefe ta koma ta takure gsky tanaso jin muryan Jamal sannan ta gayamai deeni nacikin gidan su" tasan kome yake har yaji deeni na gidan nan zai bari ya dawo"
Tanacikin wannan tunanin wayarta tayi kara, no usman ta gani cikin sauri ta dauka"
Tana dauka taji usman na fadin Asma'u Jamal ya canja no ne?, wadda nake dashi yafi wata akashe"
Take taji gabanta ya yaken ya fadi kafafuwanta rawa kawai su, muryanta na rawa tace"
Yaya nima rabon da muyi waya tun randa kazo"
Me ?, Taji ya fada atsorace, tare da kashe wayarsa"
Hakanan taji hawaya na zubo mata, anya kuwa lfy amman momy tace yana kiranta, shiru tayi zuwa can tace"
To meyasa naga momy na share hawaye kai Jamal babu lfy"
Mikewa tayi ta shiga cikin dakin momy, agado ta sameta tana zaune sai share hawaye take idonta jawor"
Ji tayi kafafuwanta sun kasa daukanta zamewa tayi tai zaman dirshan akasa daidai lokacin nafisa ta shigo itama idonta jawur, dan haka ma'u ta fashe da kuka"
Daga momy har nafisa kan ma'u sukayo tare da kokarin boye hawayen su"
Cikin kuka tace momy ku gayamin abin da yake faruwa ku cireni aduhu, ina yaya Jamal yake ? Idan wani abu ne ya sameshi agayamin "
Jawota momy tayi ta rungume sannan tace, Jamal na nan lfy lau....
Umm umm momy ba lfyrsa lau ba wayar sa tafi wata bata aiki"
Waye ya gaya miki, ki kwantar da hankalin ki, yanzun inda suke ne babu daman waya, kuma ai wata 7 yace zaiyi dukka fa wata 2 kenan da tafiyar sa memene abin damuwa?
Daidai lokacin daddy ta alhaji bashir suka shigo ko wanne hankalin shi atashe"
Ganin momy rungume da ma'u daddy yace yaya aka yi?
Yake momy tayi sannan tace tafara damuwa darashin kiran mijinta ne"
Shima yake yayi sannan yace ai yanan lfy, Meye abun damuwa, juyawa sukayi suka fita cikin sauri momy ta zame ma'u tabi bayan su"
Ma'u naganin fitan momy ta bude jajayen idonta ta kalli nafisa sannan ta riketa katam tace"
Hardake ake boyemin ko?, dan Allah ki gayamin gsky menene ya same shi?
Bakomai nafisa ta fada tana kallon cikin wayarta"
Cikin kuka ma'u tace shikenan amman nasan ba gaskiya kuka fada ba, bayan naga momy tana kuka kema kina kuka.....
Wayarta ce tayi kara tana kallah taga yaya usman cikin sauri ta dauka"
Ba momy wayar abinda yaya usman yace kenan, cikin sanyin jiki ta nufi hayar falon kamar me koyon tafiya
Heart Beat
*Mmn Yazeed*
[22:52, 1/2/2018] +234 806 744 6138: 💗💝💝💗
*BUGUN ZUCIYA*
( Heartbeat)
💓💝💗
💗
💓💝💗
By
💗
*Fadeela Lamido*
*@AM££NCI WRITER'S ASSOCIATION🤝*
7⃣8⃣to8⃣0⃣
💘💘💘 Tun kafin ta karasa takejin muryoyin su daddy, amman suna ganinta sukai shiru"
Cikinta babu kwari ta mikawa momy tare da cewa yaya usman zaiyi mgn dake"
Bayan momy ta amsa wayar ma'u gefe ta tsaya kirjinta na dakan uku uku"
Da ido taga daddy ya kalli momy cikin sauri ta mike ta shiga part din daddy"
Bayan momy tabi da kallo sannan sannan ta juya ta kalli daddy idonta kwalkwal kamar zatai kuka"
Daddy yi yayi kamar be ganta ba, ta dadde tsaye momy bata fito ba dan haka ta juya ta koma daki"
Nafisa na zaune ta tallabe kumatunta da duk hannuwanta biyu, ga wayarta agefe tanata tsuwa"
Karasa tayi ta dauki wayar ta mika mata tare da fadin idan kin gama tunanin ana kiranki awaya"
Azabure nafisa ta dauki wayar, harara ma'u ta bita dashi sannan ta koma gefe tayi tagumi"
Tundaga ranar gidan ya zama kowa babu walwala, bama kamar momy da take wuni dakin daddy, tsakanin nafisa da ma'u ko zaman jigun suke"
Usman be sake kiran ma'u ba amman tana yawan jin suna waya da momy"
Ahaka har aka kwashe wata hudu da tafiyan Jamal"
Zuwa wannan lokacin hakali Momy yafi na barawo tashi, harta fara tunani danme za'a boyewa ma'u daddy ne me karfin halin cewa kar agaya mata bari insha Allahu zai dawo"
Deeni ko besan biken da ake ba duk da cewa yanzun yana yawan ganin babanshi na zuwa gidan amma besan meke kawoshi ba"
Burin shi be wuce yaga samu damar da yake jira ba, yasan daga ranan da yasamu damar shikenan ma'u ta zama mallakin sa, Dan haka ya barta ta gama guje gujenta, ko Jamal dawowa yayi baxai hanashi abin da yayi niyya ba"
Duk da dabi'un shi sun fara canzawa amman sonta na nan makale azuciyan shi, kuma yasa ma'u ma tana kyaunar sa so take kawai ta tursasa kanta wajen yiwa mahaifinta biyayya, amma bawai son Jamal take ba"
Itako ma'u abin duniya ya isheta, tarasa dalilin damuwan ta
Hakanan takejin ta kosa tasan wani hali Jamal ke ciki, tare da tsananin son ganin sa, meyasa nakejin haka ?ma'u ta tambayi kanta, meyasa na damu da rashin jinsa?, haka na nufin inason Jamal kenan?
Girgiza kai tayi tare da fadin ba sonshi nakeba, jimamin sa kawai nake amatsayin sa na dan uwa musulmi kuma aminin yaya usman"
Amman meyasa yanzun nabar tunanin deeni, ko haduwa dashi bana fata, ayanzun Jamal kawai idona keson gani"
Tana cikin wannan halin taji hayaniyan mutane afalon cikin sauri ta fito"
Wata dattijuwar mata ce tare da wata yariya budurwa zatakai sa'ar nafisa, daidai lokacin data shigo falon taji matar na fadin Allah ya bayyana shi"
Runtse idonta tayi tare da fadin nashiga uku"
Ganin inda ma'u ta runtse ido yasa momy ta washe fuska tare da fadin"
Wannan itace Asma'u matar Jamal tunda akayi biki baku haduba shikuma be kawo miki itaba"
Wani irin kallo matar tawa ma'u, muryan momy taji tana fadin asma'u wannan itace abokiyar zamana, sannan ta sake nuna budurwan dake kusa da ita tace wannan kuma kanwar Jamal ce"
Hakanan ma'u taji kwata kwata basu mata ba, tunda tazo gidan bata taba ganin suba saiyau"
Gefe ta nufi zama cikin sauri momy ta mike ta jata daki, dan batason ta fahimci halin da ake ciki"
Kallon momy kawai take amman tasan dole akwai abin da ya faru, ta kula ita kadai ne abason ta sani, hawaye ne suka zubo mata tasa hannunta ta share sannan ta kalli hawayenta dake hannunta tace"
Sai yaushe zan daina kuka? Sai yashe hankali na zai kwanta?
Wata zuciyar ce tace sai ranan da Jamal ya dawo, idan kuma mutuwa yayi fah?
Cikin sauri ta girgirza kai tare da fashewa da kuka, tana kukan take fadin Allah karka nufeni da ganin wannan ranan, inason nasake ganin Jamal a idona, inason nasakejin muryan sa tare da kamshin turaren sa"
Daidai momy tayi ma hajiya asabe rakiya tana shigowa taji sautin kukan Asma'u"
Aguje ta karasa ta kalli asma'u tare da fadin meye kuma?
Cikin kuka tace momy idan wani abu ya sameshi ne ki gayamin dan Allah"
Shiru momy tayi na wani lokaci zuwa can tace"
Kinga ki kwantar da hankalin ki idan Allah ya yarda lfy kyalau zai dawo"
Kallon Momy kawai tayi acikin zuciyarta tunani kala2"
Cikin dare kwata kwata ta kasa bacci burinta kawai tasan wani hali yake ciki, tashi tayi ta zauna, sai lokacin ta kula momy ma bata dakin, mikewa tayi ta nufi falo, wannan lokacin babu tsoro ko fargaba azuciyanta"
Momy tagani ita da nafisa sai sallah suke, cikin sauri ta juya daki agogo takallah karfe 2:08am, jitayi bazata iya hakuri ba dole ta kira yaya usman adaren nan wata kila bazai boye mata ba"
Da misalin karfe 4:34pm usman yayi sallama fitowa yayi nafisa da asmau nabinshi abaya rike da kayan da momy ta hada akaiwa mama"
Daidai lokacin Deeni ya fito ya wuce su ma'u ya angaje Usman"
Saura kadan usman yakai kasa cikin zafin nama ya jawo wuyan rigar deeni tare da shake shi da ita"
Kallon shi yayi sai ya ga kamar ya taba ganin wanna fuskan amman ya rasa ina ya santa"
Cikin fada usman yace waye kai?
Wata irin dariya deeni yayi , nafisa ce ta ruga cikin gida ta kira momy, itako ma'u tuni cikinta ya burga"
Cikin wata irin murya deeni yace sakarni"
Daidai lokaci Momy ta fito aguje deeni tarike tare da fadin haba shamsundeen menene haka?, sirikin ka ne fah yayan matar jamal y kawo mana ziyara"
Tsaki yaja sannan ya fincike rigarshi ya fita"
Hakuri momy ta bawa usman cikin bacin rai yabar gidan"
Har yayi nisa atafiya ya tsaya ya fara neman no Jamal domin yaji wanne dan rainin hakali ne agidan su"
Ya dade yana gwada duk layikan shi amman duk akulle suke, haka ya hakura"
Tundaga ranan deeni ya daina ko kallon inda ma'u take, amman kullum fuskan shi murtuk"
Wani lokacin d'aki yake shiga yaci kukan shi ya kushi domin zuciyar shi na gayamai Asma'u amanar shi zataci"
Akwai wani abu da ya kudura aranshi dan haka yabarta ta gama haukanta"
Dama kawai yake nema domin ya nunawa asma'u ba'a hada soyayyan shi data kowa"
Ganin yadda deeni keyi ya fara tsorata ma'u ayanzun babu wadda take son gani banda yaya jamal, dan haka ta yanke shawaran kiranshi ta gayamai, ko zata samu saukin halin da take ciki"
Tun safe take neman no Jamal har dare bata shiga ba"
Tsayon sati biyu kenan kulum saita neme no Jamal Amman bata samun shi kullum dakin Momy take kwana bata iya sakewa acikin gidan gada daya atakure take"
Ranan da Jamal yacika wata biyu da tafiya , abun ya fara damun ma'u tun daga ranan da yaya usman yazo bata kara samun no Jamal ba, dan haka yau ta yanke shawaran samun momy da zancen"
Afalo ta same momy ta rafka uban ta gumi gefen idonta hawaye ne kwance"
Zama ma'u tayi jikinta asanyaye tare da fadin momy lfy kuwa?
Zabura momy tayi domin ita batasan da shigowar ma'u ba nan danan ta kakaro murmushi tare da fadin lfy lau asma'u"
Shiru tayi zuwa can, tace momy kulum na kira wayar yaya Jamal bana samun sa"
Adaburce momy tace wata kila network ne amman ni kullum muna waya, akwai abinda kike sone?
Girgiza kai tayi tare da fadin nagadai kwana biyu be kira bane"
Gefe ta koma ta takure gsky tanaso jin muryan Jamal sannan ta gayamai deeni nacikin gidan su" tasan kome yake har yaji deeni na gidan nan zai bari ya dawo"
Tanacikin wannan tunanin wayarta tayi kara, no usman ta gani cikin sauri ta dauka"
Tana dauka taji usman na fadin Asma'u Jamal ya canja no ne?, wadda nake dashi yafi wata akashe"
Take taji gabanta ya yaken ya fadi kafafuwanta rawa kawai su, muryanta na rawa tace"
Yaya nima rabon da muyi waya tun randa kazo"
Me ?, Taji ya fada atsorace, tare da kashe wayarsa"
Hakanan taji hawaya na zubo mata, anya kuwa lfy amman momy tace yana kiranta, shiru tayi zuwa can tace"
To meyasa naga momy na share hawaye kai Jamal babu lfy"
Mikewa tayi ta shiga cikin dakin momy, agado ta sameta tana zaune sai share hawaye take idonta jawor"
Ji tayi kafafuwanta sun kasa daukanta zamewa tayi tai zaman dirshan akasa daidai lokacin nafisa ta shigo itama idonta jawur, dan haka ma'u ta fashe da kuka"
Daga momy har nafisa kan ma'u sukayo tare da kokarin boye hawayen su"
Cikin kuka tace momy ku gayamin abin da yake faruwa ku cireni aduhu, ina yaya Jamal yake ? Idan wani abu ne ya sameshi agayamin "
Jawota momy tayi ta rungume sannan tace, Jamal na nan lfy lau....
Umm umm momy ba lfyrsa lau ba wayar sa tafi wata bata aiki"
Waye ya gaya miki, ki kwantar da hankalin ki, yanzun inda suke ne babu daman waya, kuma ai wata 7 yace zaiyi dukka fa wata 2 kenan da tafiyar sa memene abin damuwa?
Daidai lokacin daddy ta alhaji bashir suka shigo ko wanne hankalin shi atashe"
Ganin momy rungume da ma'u daddy yace yaya aka yi?
Yake momy tayi sannan tace tafara damuwa darashin kiran mijinta ne"
Shima yake yayi sannan yace ai yanan lfy, Meye abun damuwa, juyawa sukayi suka fita cikin sauri momy ta zame ma'u tabi bayan su"
Ma'u naganin fitan momy ta bude jajayen idonta ta kalli nafisa sannan ta riketa katam tace"
Hardake ake boyemin ko?, dan Allah ki gayamin gsky menene ya same shi?
Bakomai nafisa ta fada tana kallon cikin wayarta"
Cikin kuka ma'u tace shikenan amman nasan ba gaskiya kuka fada ba, bayan naga momy tana kuka kema kina kuka.....
Wayarta ce tayi kara tana kallah taga yaya usman cikin sauri ta dauka"
Ba momy wayar abinda yaya usman yace kenan, cikin sanyin jiki ta nufi hayar falon kamar me koyon tafiya
Heart Beat
*Mmn Yazeed*
[22:52, 1/2/2018] +234 806 744 6138: 💗💝💝💗
*BUGUN ZUCIYA*
( Heartbeat)
💓💝💗
💗
💓💝💗
By
💗
*Fadeela Lamido*
*@AM££NCI WRITER'S ASSOCIATION🤝*
7⃣8⃣to8⃣0⃣
💘💘💘 Tun kafin ta karasa takejin muryoyin su daddy, amman suna ganinta sukai shiru"
Cikinta babu kwari ta mikawa momy tare da cewa yaya usman zaiyi mgn dake"
Bayan momy ta amsa wayar ma'u gefe ta tsaya kirjinta na dakan uku uku"
Da ido taga daddy ya kalli momy cikin sauri ta mike ta shiga part din daddy"
Bayan momy tabi da kallo sannan sannan ta juya ta kalli daddy idonta kwalkwal kamar zatai kuka"
Daddy yi yayi kamar be ganta ba, ta dadde tsaye momy bata fito ba dan haka ta juya ta koma daki"
Nafisa na zaune ta tallabe kumatunta da duk hannuwanta biyu, ga wayarta agefe tanata tsuwa"
Karasa tayi ta dauki wayar ta mika mata tare da fadin idan kin gama tunanin ana kiranki awaya"
Azabure nafisa ta dauki wayar, harara ma'u ta bita dashi sannan ta koma gefe tayi tagumi"
Tundaga ranar gidan ya zama kowa babu walwala, bama kamar momy da take wuni dakin daddy, tsakanin nafisa da ma'u ko zaman jigun suke"
Usman be sake kiran ma'u ba amman tana yawan jin suna waya da momy"
Ahaka har aka kwashe wata hudu da tafiyan Jamal"
Zuwa wannan lokacin hakali Momy yafi na barawo tashi, harta fara tunani danme za'a boyewa ma'u daddy ne me karfin halin cewa kar agaya mata bari insha Allahu zai dawo"
Deeni ko besan biken da ake ba duk da cewa yanzun yana yawan ganin babanshi na zuwa gidan amma besan meke kawoshi ba"
Burin shi be wuce yaga samu damar da yake jira ba, yasan daga ranan da yasamu damar shikenan ma'u ta zama mallakin sa, Dan haka ya barta ta gama guje gujenta, ko Jamal dawowa yayi baxai hanashi abin da yayi niyya ba"
Duk da dabi'un shi sun fara canzawa amman sonta na nan makale azuciyan shi, kuma yasa ma'u ma tana kyaunar sa so take kawai ta tursasa kanta wajen yiwa mahaifinta biyayya, amma bawai son Jamal take ba"
Itako ma'u abin duniya ya isheta, tarasa dalilin damuwan ta
Hakanan takejin ta kosa tasan wani hali Jamal ke ciki, tare da tsananin son ganin sa, meyasa nakejin haka ?ma'u ta tambayi kanta, meyasa na damu da rashin jinsa?, haka na nufin inason Jamal kenan?
Girgiza kai tayi tare da fadin ba sonshi nakeba, jimamin sa kawai nake amatsayin sa na dan uwa musulmi kuma aminin yaya usman"
Amman meyasa yanzun nabar tunanin deeni, ko haduwa dashi bana fata, ayanzun Jamal kawai idona keson gani"
Tana cikin wannan halin taji hayaniyan mutane afalon cikin sauri ta fito"
Wata dattijuwar mata ce tare da wata yariya budurwa zatakai sa'ar nafisa, daidai lokacin data shigo falon taji matar na fadin Allah ya bayyana shi"
Runtse idonta tayi tare da fadin nashiga uku"
Ganin inda ma'u ta runtse ido yasa momy ta washe fuska tare da fadin"
Wannan itace Asma'u matar Jamal tunda akayi biki baku haduba shikuma be kawo miki itaba"
Wani irin kallo matar tawa ma'u, muryan momy taji tana fadin asma'u wannan itace abokiyar zamana, sannan ta sake nuna budurwan dake kusa da ita tace wannan kuma kanwar Jamal ce"
Hakanan ma'u taji kwata kwata basu mata ba, tunda tazo gidan bata taba ganin suba saiyau"
Gefe ta nufi zama cikin sauri momy ta mike ta jata daki, dan batason ta fahimci halin da ake ciki"
Kallon momy kawai take amman tasan dole akwai abin da ya faru, ta kula ita kadai ne abason ta sani, hawaye ne suka zubo mata tasa hannunta ta share sannan ta kalli hawayenta dake hannunta tace"
Sai yaushe zan daina kuka? Sai yashe hankali na zai kwanta?
Wata zuciyar ce tace sai ranan da Jamal ya dawo, idan kuma mutuwa yayi fah?
Cikin sauri ta girgirza kai tare da fashewa da kuka, tana kukan take fadin Allah karka nufeni da ganin wannan ranan, inason nasake ganin Jamal a idona, inason nasakejin muryan sa tare da kamshin turaren sa"
Daidai momy tayi ma hajiya asabe rakiya tana shigowa taji sautin kukan Asma'u"
Aguje ta karasa ta kalli asma'u tare da fadin meye kuma?
Cikin kuka tace momy idan wani abu ya sameshi ne ki gayamin dan Allah"
Shiru momy tayi na wani lokaci zuwa can tace"
Kinga ki kwantar da hankalin ki idan Allah ya yarda lfy kyalau zai dawo"
Kallon Momy kawai tayi acikin zuciyarta tunani kala2"
Cikin dare kwata kwata ta kasa bacci burinta kawai tasan wani hali yake ciki, tashi tayi ta zauna, sai lokacin ta kula momy ma bata dakin, mikewa tayi ta nufi falo, wannan lokacin babu tsoro ko fargaba azuciyanta"
Momy tagani ita da nafisa sai sallah suke, cikin sauri ta juya daki agogo takallah karfe 2:08am, jitayi bazata iya hakuri ba dole ta kira yaya usman adaren nan wata kila bazai boye mata ba"