Sashe 38
Bugun Zuciya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tsarki ya tabbata ga ubangijin daya kago wannan halittan, Allah ya miki Albarka, Husna dame zan kwatantaki, idan nace miki zuma ma na maidaki baya, husna barin takaice miki, duk duniya babu wani abu me dadin dazan kwatantaki dashi, shiru naji, zuwa can ya sake cewa Husna dadinki yafi dadi dadi, kin sani farin ciki mara misaltuwa Allah ya miki albarka"
Kuka kawai ma'u ke yi, saboda irin radadin da takeji ta kasan ta, hawaye ya fara share mata, zuwa can ya wawusheta yayi toilet da ita"
Gasata yayi tsaf, duk da cewa bata son haka amman ba yadda zatayi dole ta daure"
A toilet din ya baro ta ya fito ya canza zanin gadon sannan ya boye wadda ya cire"
Daidai lokacin asma,u ta fito, tana kanin Jamal ta rufe ido"
Kamota yayi ya zaunar da ita abakin gadon fuskan sa dauke da farin ciki, yace.....
Bude idonki mana"
Kin budewa yayi dan haka yace....
OK to shikenan amman inason kimin wani abu dan Allah kijirani naje nayi wanka kinga idan usman yaga Zanyi wanka bazai barni ba"
Komai batace ba ya juya fita, taganin shiganshi ta mike ta maida kayanta sannan ta maida hijjabinta ta zauna"
Be Wani dade ba ya fito yana dingishi tare da runtse idonshi guda daya"
Cikin sauri ya maida kayanshi sannan ya hau gadon ya kwanta"
Jawota yaso yi jikinshi cikin sauri ta mike tana dingisawa"
Gani tayi usman be wajen dan haka tawuce batare da wani ya gantaba"
Bayan nafisa ta kwanta idonta be daina zubar da ruwaba kamar yadda jikin ta be daina mata zugiba"
Can cikin dare zazzabi ya rufeta, rawan sanyinta ne ya tashi nafisa"
Ganin halin da take ciki Yasa ta kira momy"
P.c.m momy ta bata sannan ta rufeta da katon barko kafin da same akira likita"
Kusan kwana Jamal yayi yana kiran wayar ma'u amman taki dagawa"
Yau tsayon sati daya kenan ma'u bata daukan kiran Jamal, sannan kullum saiya aiko nafisa kiranta saitaki zuwa"
Momy ma hartayi mgn ta gaji, kirikiri take kin zuwa"
Ranan doctor dayake duba kafar Jamal yazo yana warware ciwon yace kash amman nace muku kar abari ruwa ya taba gurin"
Cikin sauri usman ya eh doctor ai munabin doka"
Girgiza kai yayi tare da fadin wannan kamar ansa musu ruwa sosai ma kuwa"
Usman ne ya kalli deeni yace kasa ruwa ne ?
Kyauda kai Jamal yayayi tare da fadin ni? Idan ma ruwan ne saidai idan kai kazuba"
Tsaki likitan yaja sannan ya fara wanke ciwon tare da kwaso ruwan daya shiga cikin ramin"
Bayan ya kama nadee kafar yayi tare da fadin ku kula sosai dan Allah kuma karya taka kafar koda yaushe ta kasance amike, idan ba hakaba gurin bazai warke yadda ya kamata ba naman wajen zai iya tattatewa"
Doctor na fita momy tacewa usman ko za'abar wankan ne?
Eh momy gara abarshi"
Momy najuyawa zata fita jamal yace usman dan rakani dakin nafisa"
Waigowa momy tayi sannan tace...
Kanajin dai abinda likita yace ko?, usman karka kulashi"
Mikewa yayi tare da fadin aini momy yau fitama zanyi basai ya ganni ba"
Kaitaye momy dakin nafisa ta nufa, hannun ma'u ta kamo bata saketa ba saida ta kaita gaban Jamal, sannan ta juya ta fita"
Murmushi ya sakar mata sannnan yace....
Husna wani irin huro ne wannan? Kodan kinga bani da kafa? Haba husna anya kina tausayamin kuwa ?
Muryanta kasa kasa ta fara gaidashi"
Make kafada yayi tare da fadin bazan amsaba, banason irin wannan gaisuwan"
Ahankali ta sake cewa wacce iri kake so?
Matso in nuna miki"
Saida gaban ta ya fadi, domin yanzun muryan Jamal kadai fadar mata da gaba take"
Ahankali ta karasa hannunsa ya ware, ta shige ciki"
Yauma Jamal be kyale ma'uba abinda ya nema rannan yauma shiyasa ke nema, harma yafi ranan nan zakiwa, tundaga ranan Jamal ya maida abin alada kullum sai yayi, tare da wujjugata sosai"
Ahaka har aka samu sati 2, dataje gaida shi usman yake fita falo, da wannan damar Jamal yake amfani yayi abin dayaso"
Wani fari yayi yai jawur, har usman na tsokanar shi dacewa lallai na iya jinya wannan irin murjewa haka"
Dariya kawai jamal keyi"
Domin shikadai yasan me yakeji"
****
Yau tunda ma'u ta tashi takejin miyau abakinta, ta rasa meke damunta"
Bata kawo tunanin komai azuciyarta ba, itadai kawai tunaninta bakinta ya bacci da kwadayi"
Zama tayi tana tunanin abinda zata saka abakinta domin miyoun ya daina zubowa"
Zuwa can tunaninta ya fada mata kan gwaiba, juyawa tayi tace nafisa nikam inasoncin gwaiba ina zan samu"
Tafff ai yanzun ba lokacinta bace"
Miyau ne cike da bakinta ta mike taje ta zubar tundaga ranan ma'u bata sakejin dadin jikinta ba"
Yauma kamar kullum ma'u taje gaida Jamal ta samu usman sai fifita yakemai, ya hada uban zufah"
Tsaye tayi agefe dan ko gaisuwan data mai ya kasa amsawa"
Zuwa can momy tashigo abincin dake gefe ta bude tare fadin....
Jamal daure katashi kaci abincin kafin likitan yazo"
Kallon abincin kawai ma'u tayi ta fara kakarin amai, da gudu ta nufi toilet, duk abinda ke cikinta saida ta amayar dashi"
Bayan ma'u ta fito wani irin kallo momy ta bita dashi me cike da tuhuma"
Gani tayi ma'u ta dashe tayi fari fat,
Acikin zuciyarta tace bazata sobo ba, dole nasa agwada min yariyar nan kamar ciki gareta daman Jamal ya fada akwai wata alaka tsakanin shamsudeen da asma'u na karyata shi, ga gaskiya na shirin bayyana
Heart beat
*Mmn Yazeed*
💗💝💝💗
*BUGUN ZUCIYA*
( Heartbeat)
💓💝💗
💗
💓💝💗
By
💗
*Fadeela Lamido*
*@AM££NCI WRITER'S ASSOCIATION🤝*
9⃣3⃣to9⃣5⃣
Jamal ne ya bude idonshi tare da fadin momy daman bata da lfy ne?
Kunyan idon usman yasa momy ta amsa amman zuciyarta cike yake da bacin rai"
Daker ta iya cewa eh duk da bata fada ba Amman nakula kwana biyu batajin dadi"
Ido ya sake rufewa"
Momy juya tayi zata fita tare da fadin Asma'u zo"
Abaya tabi momy har cikin dakinta, nafisa ce zaune aciki tana nuke kaya, juyawa momy tayi ta kalleta tace....
Nafisa bamu guri"
Ajiye kayan take hannunta tayi ta fice"
Wani kallo momy tama ma'u sannan tace... .
Asma'u wannan watan kinyi al'ada?
Idonta tasa akasa sannan tace momy ai lokaci beyi ba"
Shiru momy tayi zuwa can tace....
Amman wancan watan daya wuce kinyi?
Eh"
Gaban ma'u banda faduwa babu abinda yake"
Sallaman doctor ne yasa momi mikewa ta fice"
Zuwa can momy ta dawo tace zo asma'u
Suna zuwa momy tace Dr gata"
Kallo kawai tabi momy dashi har aka debi jininta bata daina kallon momy ba"
Itama momyn kauda kai take tare da cin magani, cikin daure fuska tace doctor kaje ka gwada min yanzun dan Allah hankalina bazai kwanta ba har sai naga saka makon"
Hankalin ma'u Kara tashi yayi, kafa fowanta babu kwari"
Dakin Jamal suka koma yayin da momy ta zauna ta hakince ko fara'a bata yi"
Itama ma'u ta kurewa tayi saboda ganin fuskan momy babu annuri"
Saida Dr ya kwashe kusan awa 2 ya dawo"
Hannu ya mikawa usman suka gaisa sannan ya mikawa Jamal, tare da tambayan ya kafa?
Sannan ya juya gurin momy ya mika mata farar takarda tare da fadin Congratulation tana dauke da ciki na sati 2"
Yake Momy tayi sannan ta mike tare da fadin nawane kudin ka?
Adadin kudin ya gaya mata ta biya sannan ya juya ya tafi"
Shiko usman tunda yaji abinda likita yace ya kurama Jamal ido, so yake yasan me zaice amman Jamal yaki bude ido"
Itama ma'u kasa tayi da idonta tare da zallar tashin hankali"
Takardan momy ta jefawa ma'u tare da fadin Asma'u ina kika samo ciki?, bayan mijin ki na kwance ko bayi zashi saida dibara, yau satin shi 5 agidan nan, aina aka samu cikin sati 2?
Cikin sauri Jamal ya bude idonshi tare da kallon ma'u"
Kokarin tashi yake ya zauna dan haka usman ya taimaka mishi"
Hankalin usman tashe yake, ya rasama me zaice"
Momy ta sake cewa ba dake nake mgn ba"
Kuka ma'u ta fara harda shashsheka, domin ita yanzun batasan me zatace ba, domin ko a film bata taba ganin inda uwar miji ta tare matar danta da wannan tambayan ba"
Zaune Jamal yayi yana neman ta ina zai fara mgn mezaice? Ince cikina ne? Kai gaskiya inajin kunyan momy sosai bazan iyaba, acikin zuciyarshi yace Allah yasa husna tace cikina ne, nikuma idan antabaye ni nace eh kawai"
Daidai lokacin usman ya matsa kusa da ma'u yace dan ubanki badake ake mgn ba?
Idonta ta daga ta kalli jamal alma ya mata da hannu tace shine, kyauda idonta tayi tare da tsananin jin zafinshi aranta"
Gadan kadan usman ya nufi ma'u harya kai mata duka ta guce, ta nufi bayan Momy"
Cikin sauri momy ta matsa tabawa usman hanya"
Usman karka daketa, nawane cewar jamal
Cikin sauri momy ta matsa bakin gadon tace naka? Kana hauka ko? A yadda kake dinnan inakai ina kula mace, mezaka iya kafafuwa a daure kana tafiya daker, daidai da bayi sai an raka ka"
Shiru yayi yana sosa kai yazama dole ya bude baki yai mgn idan bahaka ba momy zata sheganta masa ciki"
Sosakai yayi tare da kauda kai gefe yace momy nidai kibar mgnn nan nawane wlh"
Tsakanin Jamal da momy kallon juna suyi inda momy take ganin ko ganin usman ne yasa yace nasa ne"
Jamal karka maidani mahaukaciya bawasa nake dakai ba,
Kara sunkuyar dakai yayi"
Karemai kallo momy tayi, sannan ta juya ta fita cikin tsananin tashin hankali, ma'u ma bayanta tabi"
Usman ne ya karasa bakin gadon yace jamal kaina ya kulle, tayaya asma'u zata samu cikin sati 2, dana Wata 5 akace zan yadda, kaida ke kwance tare fah muke kwana, har Bayi ni nake karaka ka"
Kanshi akasa yace.....
Wlh usman kuna bani mamaki kuntaba ganin inda ake tare matar aure da mijinta ace waye ya mata ciki?
Cikin ido usman ya kalli Jamal yace....
Me kake nufi da wannan mgnr?, kafito fili kamin dallah dallah"
Tsaki Jamal yaja sannan yace, dallah mlm karka dame ni, inace fa'iza tsohon ciki gareta, na taba tirkeka nace maka wayayi mata?
Cike da mamaki usman ya kalli Jamal sannan yace....
Kana nufin kaikayi kenan?
Kuka kawai ma'u ke yi, saboda irin radadin da takeji ta kasan ta, hawaye ya fara share mata, zuwa can ya wawusheta yayi toilet da ita"
Gasata yayi tsaf, duk da cewa bata son haka amman ba yadda zatayi dole ta daure"
A toilet din ya baro ta ya fito ya canza zanin gadon sannan ya boye wadda ya cire"
Daidai lokacin asma,u ta fito, tana kanin Jamal ta rufe ido"
Kamota yayi ya zaunar da ita abakin gadon fuskan sa dauke da farin ciki, yace.....
Bude idonki mana"
Kin budewa yayi dan haka yace....
OK to shikenan amman inason kimin wani abu dan Allah kijirani naje nayi wanka kinga idan usman yaga Zanyi wanka bazai barni ba"
Komai batace ba ya juya fita, taganin shiganshi ta mike ta maida kayanta sannan ta maida hijjabinta ta zauna"
Be Wani dade ba ya fito yana dingishi tare da runtse idonshi guda daya"
Cikin sauri ya maida kayanshi sannan ya hau gadon ya kwanta"
Jawota yaso yi jikinshi cikin sauri ta mike tana dingisawa"
Gani tayi usman be wajen dan haka tawuce batare da wani ya gantaba"
Bayan nafisa ta kwanta idonta be daina zubar da ruwaba kamar yadda jikin ta be daina mata zugiba"
Can cikin dare zazzabi ya rufeta, rawan sanyinta ne ya tashi nafisa"
Ganin halin da take ciki Yasa ta kira momy"
P.c.m momy ta bata sannan ta rufeta da katon barko kafin da same akira likita"
Kusan kwana Jamal yayi yana kiran wayar ma'u amman taki dagawa"
Yau tsayon sati daya kenan ma'u bata daukan kiran Jamal, sannan kullum saiya aiko nafisa kiranta saitaki zuwa"
Momy ma hartayi mgn ta gaji, kirikiri take kin zuwa"
Ranan doctor dayake duba kafar Jamal yazo yana warware ciwon yace kash amman nace muku kar abari ruwa ya taba gurin"
Cikin sauri usman ya eh doctor ai munabin doka"
Girgiza kai yayi tare da fadin wannan kamar ansa musu ruwa sosai ma kuwa"
Usman ne ya kalli deeni yace kasa ruwa ne ?
Kyauda kai Jamal yayayi tare da fadin ni? Idan ma ruwan ne saidai idan kai kazuba"
Tsaki likitan yaja sannan ya fara wanke ciwon tare da kwaso ruwan daya shiga cikin ramin"
Bayan ya kama nadee kafar yayi tare da fadin ku kula sosai dan Allah kuma karya taka kafar koda yaushe ta kasance amike, idan ba hakaba gurin bazai warke yadda ya kamata ba naman wajen zai iya tattatewa"
Doctor na fita momy tacewa usman ko za'abar wankan ne?
Eh momy gara abarshi"
Momy najuyawa zata fita jamal yace usman dan rakani dakin nafisa"
Waigowa momy tayi sannan tace...
Kanajin dai abinda likita yace ko?, usman karka kulashi"
Mikewa yayi tare da fadin aini momy yau fitama zanyi basai ya ganni ba"
Kaitaye momy dakin nafisa ta nufa, hannun ma'u ta kamo bata saketa ba saida ta kaita gaban Jamal, sannan ta juya ta fita"
Murmushi ya sakar mata sannnan yace....
Husna wani irin huro ne wannan? Kodan kinga bani da kafa? Haba husna anya kina tausayamin kuwa ?
Muryanta kasa kasa ta fara gaidashi"
Make kafada yayi tare da fadin bazan amsaba, banason irin wannan gaisuwan"
Ahankali ta sake cewa wacce iri kake so?
Matso in nuna miki"
Saida gaban ta ya fadi, domin yanzun muryan Jamal kadai fadar mata da gaba take"
Ahankali ta karasa hannunsa ya ware, ta shige ciki"
Yauma Jamal be kyale ma'uba abinda ya nema rannan yauma shiyasa ke nema, harma yafi ranan nan zakiwa, tundaga ranan Jamal ya maida abin alada kullum sai yayi, tare da wujjugata sosai"
Ahaka har aka samu sati 2, dataje gaida shi usman yake fita falo, da wannan damar Jamal yake amfani yayi abin dayaso"
Wani fari yayi yai jawur, har usman na tsokanar shi dacewa lallai na iya jinya wannan irin murjewa haka"
Dariya kawai jamal keyi"
Domin shikadai yasan me yakeji"
****
Yau tunda ma'u ta tashi takejin miyau abakinta, ta rasa meke damunta"
Bata kawo tunanin komai azuciyarta ba, itadai kawai tunaninta bakinta ya bacci da kwadayi"
Zama tayi tana tunanin abinda zata saka abakinta domin miyoun ya daina zubowa"
Zuwa can tunaninta ya fada mata kan gwaiba, juyawa tayi tace nafisa nikam inasoncin gwaiba ina zan samu"
Tafff ai yanzun ba lokacinta bace"
Miyau ne cike da bakinta ta mike taje ta zubar tundaga ranan ma'u bata sakejin dadin jikinta ba"
Yauma kamar kullum ma'u taje gaida Jamal ta samu usman sai fifita yakemai, ya hada uban zufah"
Tsaye tayi agefe dan ko gaisuwan data mai ya kasa amsawa"
Zuwa can momy tashigo abincin dake gefe ta bude tare fadin....
Jamal daure katashi kaci abincin kafin likitan yazo"
Kallon abincin kawai ma'u tayi ta fara kakarin amai, da gudu ta nufi toilet, duk abinda ke cikinta saida ta amayar dashi"
Bayan ma'u ta fito wani irin kallo momy ta bita dashi me cike da tuhuma"
Gani tayi ma'u ta dashe tayi fari fat,
Acikin zuciyarta tace bazata sobo ba, dole nasa agwada min yariyar nan kamar ciki gareta daman Jamal ya fada akwai wata alaka tsakanin shamsudeen da asma'u na karyata shi, ga gaskiya na shirin bayyana
Heart beat
*Mmn Yazeed*
💗💝💝💗
*BUGUN ZUCIYA*
( Heartbeat)
💓💝💗
💗
💓💝💗
By
💗
*Fadeela Lamido*
*@AM££NCI WRITER'S ASSOCIATION🤝*
9⃣3⃣to9⃣5⃣
Jamal ne ya bude idonshi tare da fadin momy daman bata da lfy ne?
Kunyan idon usman yasa momy ta amsa amman zuciyarta cike yake da bacin rai"
Daker ta iya cewa eh duk da bata fada ba Amman nakula kwana biyu batajin dadi"
Ido ya sake rufewa"
Momy juya tayi zata fita tare da fadin Asma'u zo"
Abaya tabi momy har cikin dakinta, nafisa ce zaune aciki tana nuke kaya, juyawa momy tayi ta kalleta tace....
Nafisa bamu guri"
Ajiye kayan take hannunta tayi ta fice"
Wani kallo momy tama ma'u sannan tace... .
Asma'u wannan watan kinyi al'ada?
Idonta tasa akasa sannan tace momy ai lokaci beyi ba"
Shiru momy tayi zuwa can tace....
Amman wancan watan daya wuce kinyi?
Eh"
Gaban ma'u banda faduwa babu abinda yake"
Sallaman doctor ne yasa momi mikewa ta fice"
Zuwa can momy ta dawo tace zo asma'u
Suna zuwa momy tace Dr gata"
Kallo kawai tabi momy dashi har aka debi jininta bata daina kallon momy ba"
Itama momyn kauda kai take tare da cin magani, cikin daure fuska tace doctor kaje ka gwada min yanzun dan Allah hankalina bazai kwanta ba har sai naga saka makon"
Hankalin ma'u Kara tashi yayi, kafa fowanta babu kwari"
Dakin Jamal suka koma yayin da momy ta zauna ta hakince ko fara'a bata yi"
Itama ma'u ta kurewa tayi saboda ganin fuskan momy babu annuri"
Saida Dr ya kwashe kusan awa 2 ya dawo"
Hannu ya mikawa usman suka gaisa sannan ya mikawa Jamal, tare da tambayan ya kafa?
Sannan ya juya gurin momy ya mika mata farar takarda tare da fadin Congratulation tana dauke da ciki na sati 2"
Yake Momy tayi sannan ta mike tare da fadin nawane kudin ka?
Adadin kudin ya gaya mata ta biya sannan ya juya ya tafi"
Shiko usman tunda yaji abinda likita yace ya kurama Jamal ido, so yake yasan me zaice amman Jamal yaki bude ido"
Itama ma'u kasa tayi da idonta tare da zallar tashin hankali"
Takardan momy ta jefawa ma'u tare da fadin Asma'u ina kika samo ciki?, bayan mijin ki na kwance ko bayi zashi saida dibara, yau satin shi 5 agidan nan, aina aka samu cikin sati 2?
Cikin sauri Jamal ya bude idonshi tare da kallon ma'u"
Kokarin tashi yake ya zauna dan haka usman ya taimaka mishi"
Hankalin usman tashe yake, ya rasama me zaice"
Momy ta sake cewa ba dake nake mgn ba"
Kuka ma'u ta fara harda shashsheka, domin ita yanzun batasan me zatace ba, domin ko a film bata taba ganin inda uwar miji ta tare matar danta da wannan tambayan ba"
Zaune Jamal yayi yana neman ta ina zai fara mgn mezaice? Ince cikina ne? Kai gaskiya inajin kunyan momy sosai bazan iyaba, acikin zuciyarshi yace Allah yasa husna tace cikina ne, nikuma idan antabaye ni nace eh kawai"
Daidai lokacin usman ya matsa kusa da ma'u yace dan ubanki badake ake mgn ba?
Idonta ta daga ta kalli jamal alma ya mata da hannu tace shine, kyauda idonta tayi tare da tsananin jin zafinshi aranta"
Gadan kadan usman ya nufi ma'u harya kai mata duka ta guce, ta nufi bayan Momy"
Cikin sauri momy ta matsa tabawa usman hanya"
Usman karka daketa, nawane cewar jamal
Cikin sauri momy ta matsa bakin gadon tace naka? Kana hauka ko? A yadda kake dinnan inakai ina kula mace, mezaka iya kafafuwa a daure kana tafiya daker, daidai da bayi sai an raka ka"
Shiru yayi yana sosa kai yazama dole ya bude baki yai mgn idan bahaka ba momy zata sheganta masa ciki"
Sosakai yayi tare da kauda kai gefe yace momy nidai kibar mgnn nan nawane wlh"
Tsakanin Jamal da momy kallon juna suyi inda momy take ganin ko ganin usman ne yasa yace nasa ne"
Jamal karka maidani mahaukaciya bawasa nake dakai ba,
Kara sunkuyar dakai yayi"
Karemai kallo momy tayi, sannan ta juya ta fita cikin tsananin tashin hankali, ma'u ma bayanta tabi"
Usman ne ya karasa bakin gadon yace jamal kaina ya kulle, tayaya asma'u zata samu cikin sati 2, dana Wata 5 akace zan yadda, kaida ke kwance tare fah muke kwana, har Bayi ni nake karaka ka"
Kanshi akasa yace.....
Wlh usman kuna bani mamaki kuntaba ganin inda ake tare matar aure da mijinta ace waye ya mata ciki?
Cikin ido usman ya kalli Jamal yace....
Me kake nufi da wannan mgnr?, kafito fili kamin dallah dallah"
Tsaki Jamal yaja sannan yace, dallah mlm karka dame ni, inace fa'iza tsohon ciki gareta, na taba tirkeka nace maka wayayi mata?
Cike da mamaki usman ya kalli Jamal sannan yace....
Kana nufin kaikayi kenan?