Sashe 19
Bugun Zuciya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tadade zaune agaban abba tana kuka, ganin inda take kuka ya hana ya gaya mata waye mijin nata"
*Abuja*
*Jamal* ne zaune agaban daddyn sa, gefensa momy ce, duk kansu fuskan su babu wasa, hakan ne ya tabbatar masa mgn ce me mahimmanci daddy ya kira sa akai"
Rubuce rubuce daddyn keyi akan wasu takardu, zuwa cen daddy yayi gyaran murya yace Jamal yau yaushe ?
Tuesday ya fada yana kallon fuskan daddy"
Batare daya kalleshi ba, daddy ya sake cewa toh ran Friday za'a daura maka aure"
Azabure yace Aure kuma daddy? aini nace muku bazanyi aure ba"
Bazaiyiwo ba Jamal Aure ibada ne, Allah Ta鈥檃la da ya tashi ni鈥檌mtar da bayinsa daga rahamarsa, sai ya ni鈥檌mtar dasu da Aure, domin aure daya ne daga cikin ni鈥檌momin Allah, wanda Allah ya ni鈥檌mtar dashi akan bayinsa gaba daya'
Kuma Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasallam) yace鈥� Idan bawa yayi aure, hakika ya cika rabin Addinin sa, sai yaji tsoran Allah asauran rabin,
Kuma ya kara cewa鈥� Duniya rayuwa ce mafi alkhairin rayuwar duniya mace tagari
Jamal ka duba mafi yawa daga cikin wadan da basuyi aure ba, kuma suna da ikon yin auren, zaka ga tunanin su gaba daya kan Zina yake, kuma zina tana nisantar da mutum a yanke daga imani"
Shiru Jamal yayi domin bashi da bakin mgn"
Zuwa can daddy yace..... Jamal baka ce komai ba"
Shiru yayi kaman bazaiyi mgn ba, zuwa can ya bude baki cikin fushi yace... daddy nifa raini ne bana bana so"
Murmushi daddy yayi kadan, sannan yace..... kana bani dariya Jamal, ai ba kanka aka fara ba, bakuma kanka za'a kare ba"
Shiru yayi zuwa can ya miki zuciyar shi cike da tunani kala2, babu abin da yake bashi takaici irin ace wai shine zaije yanawa yariyar daya girma karamar murya"
Muryan Abba yaji yace baka tambaye ni amaryan taka, ko kunyi mgnr da usman ne?
Cike da mamaki yace daddy usman yasanta ne?
Murmushi abba yayi, sannan yace kanwar sa ce, Asma'u
Afirgice Jamal ya daura 馃檰馃徏鈥嶁檪 tare da fadin haba daddy ya zakamin haka, sabo da Allah, daddy karasa yariyar da zaka hadani da ita sai asma'u, yariyar da bata da kunya, kuma ma ai ma ba tsarata bace, shekara ta 30 harda wani abu, ita kuma 10 da wani dan kwayoyi, haba daddy me zan da ita, inbanda ta raina ni.....
Gani daddy yayi bashi da niyar shiru kamar ma sambatu yake, dan haka ya mike sannan yace..... nidai nagaya maka, idan ka gaji da surutun ka bari"
*Kano*
Tunda ma'u ta dan saki ranta, mama take dan sakan mata fuska, dan haka yau ma'u ta mamayi mama ta dauki wayarta"
Dakinta ta shiga ta kulle ko ina, sannan ta fara shigar da no deeni"
Kaman jira ya ke ya daga tare da fadin haba asma'u
Yazaki share ni kunsan kwana nawa kinsan halin dana shiga kuwa ?
Kuka ne ya kwace cikin sauri tasa hannuta ta rufe bakinta dan gudun kar yaji kukanta"
Marairaicewa ya sakeyi yana fadin asma,u bari na kwatanta miki yadda nakeji"
Asma' na kasance tamkar kifi a cikin ruwa, idan nayi gabas sai kuma na dawo nayi yamma, idan nayi kudu, sai kuma na dawo nayi arewa"
Shiru yaji, dan haka ya sake cewa asma'u me yasa kikai shiru ?
Hannun ma'u dafe da bakinta, ta kasa cewa komai, tausayin deeni, tare da tsananin kyaunan sa takiji acikin jikin ta, hawaye da majina ne suka hade afuskanta"
Shiru yayi zuwa can ya sake cewa..... Asma'u nasan kinaji na, yau kuma wani sabon salo kika fito dashi?
Shiru ya sakeyi zuwa can yaji shirun yayi yawa, dan haka yace....
Tattausan lafazin ki nake saurare yake abin kyaunata, komai naki daban dana sauran 'yan mata, da zan kwana ina misalta kyawun halittar ki, ba zan iya kaiwa karshe ba, koda kuwa zan wanzu ina yi har karshen rayuwata"
Kasa danne kukanta tayi, cikin kukan ta bude bakinta, domin ta faranta mishi rai, tana sheshshekan kuka take cewa.....
Akwai matsala deeni"
Wani irin nufashi yake fitarwa, kasa yayi da murya sannan yace..... wacce irin matsala kuma asma'u ? bakya so nane?
Hannu tasa ta share hawaye da majinan dasuka dame afuskanta, sannan tace......
Ina sonka tamkar yadda ba zan iya bayyana maka ba, ina sonka tamkar yadda baza ka iya kirga adadin ruwan sama ba, kada ka zubar da hawayenka, yayin da wani ya bata maka rai, tuna da wacce kake so, ka ke kauna, sai zuciyarka tayi fari, ina sonka abin kaunata, na kasance a cikin matsin kasa bacci yayin da dare ya tsala, bani da komai sai tunaninka har wani lokacin gari kan waye ban iya runtsawa ba, nasan wannan yana faruwa ne saboda irin tsantsar soyayyar da nake maka, Shin ko kaima haka ne?
Karashe mgnr tayi cikin matsanancin kuka"
Dan haka hankalin deeni ya tashi, idonshi ya kankance, karkace baki yayi sannan ya bude wannan muryan tasa yace wanne d'an ta shekiyan ne ya bata miki rai har kike kuka?
Sau sauta kukan tayi sannan tace deeni ranan juma'a za,amin aure"
Diffff yayi, zuwa can yace...... Yaseeeen karya ne, Asma'u ko sama da kasa zata hade hakan bazai faru ba"
Itadai ma'u kuka kawai take"
Jitayi ya sake cewa dawa za,ayi miki auren"
Nima bansani ba amman ina zaton Jafar ne"
Kai!!! Ina, yaseeen karya ne"
Heart Beat
*Mmn Yazeed*
[22:53, 12/19/2017] 鈥�+234 806 858 0203鈥�: 馃挆馃挐馃挐馃挆
鈥�*BUGUN ZUCIYA*鈥�
( 鈥婬eartbeat鈥�)
馃挀馃挐馃挆
馃挆
馃挀馃挐馃挆
鈥婤y鈥�
馃挆
鈥嬧€�*Fadeela Lamido*
*@AM拢拢NCI WRITER'S ASSOCIATION馃*
Dedicated馃憞馃徎
Faty Afreen馃拫馃こ馃徎
4鈨�1鈨o4鈨�3鈨�
馃挄馃挊馃挒馃挄鈥�
Asma'u idan kika ga na barki agidan wani to ki tabbatar bana numfashi"
Zan dauki mataki agun duk wadda ya nemi ya rabani dake, ke tawa ce danni aka halicce ki"
Nisawa yayi yana huci, yaci gaba da cewa karki yadda da duk Wanda za,abaki, dan wlh zan kashe mutun"
Shi tsohon naki bashi da anhali ne, zan batar dashi yaseeen'
Kukanta ne ya Karu, cikin kuka tace......
kayi hakuri banason abin da zai taba abba na, duk abinda ka mishi ni kamawa, kuka ta tsaya tayi sosai, deeni yana sauraran ta, zuwa can tace.......
Deeeni muhakura kawai"
Diffff, yayi zuwa can yace...... Asma'u ni kike cewa muhakura? Kin manta kalaman da kika gayamin yanzu, daman yaudarata kikeyi ?
A'a ba haka bane deeni, tunanin abbana nake, banason nasa shi awani hali, tunda ya nuna baya so, dole na hakura koda haka zai zama sanadin ajali na"
Girgiza kai deeni yayi kaman yana gabanta sannan yace........
haka kika ce ko ?, tabbas zan kashe Jafar"
Iya abin da ma'u taji kenan ta kashe wayan, tare da fashewa da kuka, acikin zuciyanta tace wlh wlh duk wadda ya aure ne ya daukan ma kasan wahala, dan bazai taba samun inda yake so ba"
Kuka tayi sosai sannan ta goge no deeni, toilet ta shiga ta wanke idonta sannan ta nufi dakin mama domin ta mayar mata da wayarta"
Tana shiga mama tace idan kin gama da wayar bani "
Bata nuna tsoro ba, cikin dakewa ta mika mata tare da cewa......
Muyi hira da zainab ne, dan mun dade bamu hadu ba"
Hmmm kawai mama tace, Sanan ta karbe wayar ta tare da fadin ga zuma nan a cup zauna ki shanye shi, ki bani cup din"
Bata kawo komai azuciyarta ba ta zauna ta dauko kofin, rabon da tasa wani abu abakinta ta dade, deba tayi ta kai bakinta, wani irin bauri taji, dan haka ta mike aguje tayi toilet"
Binta da kallo mama tayi, tanajin ta tana kwara amai, zuwa can ma'u ta fito tare da fadin mama, menene wannan kika bani ?
Zoki zauna mama ta fada tana nuna mata wajen zama"
Zuwa tayi ta zau sannan mama ta dauki cup tace bude bakin ki, wannan abun da kike gani yana da muhimmaci sosai, kuma kinsan bazan baki abinda zai cutar dake ba"
Bude baki asma'u tayi tare da rufe ido mama taita dura mata zubar abaki, bayan ta gama mama ta kalleta, sannan tace..... Yanaga idonki sun kara tasawa? asma'u kodai har yanzun jikan kakan nanan zaciyan Ki ne?
Shiru tayi, mama nabinta ta kallo zuwa can tace niba tunanin sa nake ba"
Toh tunanin me kikayi asma' u kinga yadda kika rame kuwa, kinyi wani zuro2 dake, jifa inda wuyan riganki ke fadowa"
Kallon wuyata tayi sannan tace......
Mama toh daza'a dan daga auren ne tunda yanzun banda lfy"
Hmmm asma'u kenan, ai idan ma kina tunanin za'a daga auren nan gara ki bari"
Shiru tayi zuwa can tace mama abba fah yamin alkawarin bazai min auren dole ba, kuma gashi zaimin."
Ke kikajawa kanki asma'u ban da rashi tunani meya kaiki soyayya da d'an daba, duk wadda kika ganshi awannan harkan bayajin tsoron iyayen sa, dan duk iyaye na gari bazasu so ganin dansu cikin irin wannan harka ba"
Shiru sukayi zuwa can ma'u ta kalli mama tace......
Wlh mama deeni yanada kirki, kuma inaji ajikina idan na aure shi zai bari, cikin rawan murya ta karasa dan haka mama ta bita da kallo sanan tace........
Zuciyan Ki bata gaya miki gaskiya asma'u, ki daina asaran hawayen ki"
Shiru asmau tayi bata sake cewa komai ba, saidai lokaci zuwa lokaci tana Saka hannunta ta share hawaye"
Jamal kuwa tunda tunda yaji lbrn auren shi da asma'u ya rage walwala, baya wa kowa magana sai yaita mazurai yana cicin magani"
Yau alhamis Jamal na zaune adakin sa yana aikin da ya saba wato karatun jarida"
Ji yayi ana buga kofar, saida ya hada rai sannan yace waye?
Nafisa dake tsaye abakin kofa tace... Nice"
Shiko ya fada tare da maida kanshi kan jaridan"
Shigowa tayi sumi2 harta nufi bakin gadon, ta tuna yaya Jamal baya son ahaumai gado, dan akwai Wata rana data zauna abakin godon yaita masifa, wai dan tsabar rashin kunya zata zauna mai agado, saida Momy tasa baki sannan yabar mgn, dan haka yau ta tsaya atsaye"
Yaya Jamal ina kwana"
'Dagowa yayi fuskan shi adaure ya kalleta, wanne irin iskanci ne zakizo kimin tsaye aka"
Cikin sauri ta nufi kujeran ta zauna sannan tace, daman Momy ce tace naxo na dubaka ko lfy, wai taga tun safe baka fito ba, kuma abba na kiran ka"
Toh naji, wuce kiban waje"
*Abuja*
*Jamal* ne zaune agaban daddyn sa, gefensa momy ce, duk kansu fuskan su babu wasa, hakan ne ya tabbatar masa mgn ce me mahimmanci daddy ya kira sa akai"
Rubuce rubuce daddyn keyi akan wasu takardu, zuwa cen daddy yayi gyaran murya yace Jamal yau yaushe ?
Tuesday ya fada yana kallon fuskan daddy"
Batare daya kalleshi ba, daddy ya sake cewa toh ran Friday za'a daura maka aure"
Azabure yace Aure kuma daddy? aini nace muku bazanyi aure ba"
Bazaiyiwo ba Jamal Aure ibada ne, Allah Ta鈥檃la da ya tashi ni鈥檌mtar da bayinsa daga rahamarsa, sai ya ni鈥檌mtar dasu da Aure, domin aure daya ne daga cikin ni鈥檌momin Allah, wanda Allah ya ni鈥檌mtar dashi akan bayinsa gaba daya'
Kuma Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasallam) yace鈥� Idan bawa yayi aure, hakika ya cika rabin Addinin sa, sai yaji tsoran Allah asauran rabin,
Kuma ya kara cewa鈥� Duniya rayuwa ce mafi alkhairin rayuwar duniya mace tagari
Jamal ka duba mafi yawa daga cikin wadan da basuyi aure ba, kuma suna da ikon yin auren, zaka ga tunanin su gaba daya kan Zina yake, kuma zina tana nisantar da mutum a yanke daga imani"
Shiru Jamal yayi domin bashi da bakin mgn"
Zuwa can daddy yace..... Jamal baka ce komai ba"
Shiru yayi kaman bazaiyi mgn ba, zuwa can ya bude baki cikin fushi yace... daddy nifa raini ne bana bana so"
Murmushi daddy yayi kadan, sannan yace..... kana bani dariya Jamal, ai ba kanka aka fara ba, bakuma kanka za'a kare ba"
Shiru yayi zuwa can ya miki zuciyar shi cike da tunani kala2, babu abin da yake bashi takaici irin ace wai shine zaije yanawa yariyar daya girma karamar murya"
Muryan Abba yaji yace baka tambaye ni amaryan taka, ko kunyi mgnr da usman ne?
Cike da mamaki yace daddy usman yasanta ne?
Murmushi abba yayi, sannan yace kanwar sa ce, Asma'u
Afirgice Jamal ya daura 馃檰馃徏鈥嶁檪 tare da fadin haba daddy ya zakamin haka, sabo da Allah, daddy karasa yariyar da zaka hadani da ita sai asma'u, yariyar da bata da kunya, kuma ma ai ma ba tsarata bace, shekara ta 30 harda wani abu, ita kuma 10 da wani dan kwayoyi, haba daddy me zan da ita, inbanda ta raina ni.....
Gani daddy yayi bashi da niyar shiru kamar ma sambatu yake, dan haka ya mike sannan yace..... nidai nagaya maka, idan ka gaji da surutun ka bari"
*Kano*
Tunda ma'u ta dan saki ranta, mama take dan sakan mata fuska, dan haka yau ma'u ta mamayi mama ta dauki wayarta"
Dakinta ta shiga ta kulle ko ina, sannan ta fara shigar da no deeni"
Kaman jira ya ke ya daga tare da fadin haba asma'u
Yazaki share ni kunsan kwana nawa kinsan halin dana shiga kuwa ?
Kuka ne ya kwace cikin sauri tasa hannuta ta rufe bakinta dan gudun kar yaji kukanta"
Marairaicewa ya sakeyi yana fadin asma,u bari na kwatanta miki yadda nakeji"
Asma' na kasance tamkar kifi a cikin ruwa, idan nayi gabas sai kuma na dawo nayi yamma, idan nayi kudu, sai kuma na dawo nayi arewa"
Shiru yaji, dan haka ya sake cewa asma'u me yasa kikai shiru ?
Hannun ma'u dafe da bakinta, ta kasa cewa komai, tausayin deeni, tare da tsananin kyaunan sa takiji acikin jikin ta, hawaye da majina ne suka hade afuskanta"
Shiru yayi zuwa can ya sake cewa..... Asma'u nasan kinaji na, yau kuma wani sabon salo kika fito dashi?
Shiru ya sakeyi zuwa can yaji shirun yayi yawa, dan haka yace....
Tattausan lafazin ki nake saurare yake abin kyaunata, komai naki daban dana sauran 'yan mata, da zan kwana ina misalta kyawun halittar ki, ba zan iya kaiwa karshe ba, koda kuwa zan wanzu ina yi har karshen rayuwata"
Kasa danne kukanta tayi, cikin kukan ta bude bakinta, domin ta faranta mishi rai, tana sheshshekan kuka take cewa.....
Akwai matsala deeni"
Wani irin nufashi yake fitarwa, kasa yayi da murya sannan yace..... wacce irin matsala kuma asma'u ? bakya so nane?
Hannu tasa ta share hawaye da majinan dasuka dame afuskanta, sannan tace......
Ina sonka tamkar yadda ba zan iya bayyana maka ba, ina sonka tamkar yadda baza ka iya kirga adadin ruwan sama ba, kada ka zubar da hawayenka, yayin da wani ya bata maka rai, tuna da wacce kake so, ka ke kauna, sai zuciyarka tayi fari, ina sonka abin kaunata, na kasance a cikin matsin kasa bacci yayin da dare ya tsala, bani da komai sai tunaninka har wani lokacin gari kan waye ban iya runtsawa ba, nasan wannan yana faruwa ne saboda irin tsantsar soyayyar da nake maka, Shin ko kaima haka ne?
Karashe mgnr tayi cikin matsanancin kuka"
Dan haka hankalin deeni ya tashi, idonshi ya kankance, karkace baki yayi sannan ya bude wannan muryan tasa yace wanne d'an ta shekiyan ne ya bata miki rai har kike kuka?
Sau sauta kukan tayi sannan tace deeni ranan juma'a za,amin aure"
Diffff yayi, zuwa can yace...... Yaseeeen karya ne, Asma'u ko sama da kasa zata hade hakan bazai faru ba"
Itadai ma'u kuka kawai take"
Jitayi ya sake cewa dawa za,ayi miki auren"
Nima bansani ba amman ina zaton Jafar ne"
Kai!!! Ina, yaseeen karya ne"
Heart Beat
*Mmn Yazeed*
[22:53, 12/19/2017] 鈥�+234 806 858 0203鈥�: 馃挆馃挐馃挐馃挆
鈥�*BUGUN ZUCIYA*鈥�
( 鈥婬eartbeat鈥�)
馃挀馃挐馃挆
馃挆
馃挀馃挐馃挆
鈥婤y鈥�
馃挆
鈥嬧€�*Fadeela Lamido*
*@AM拢拢NCI WRITER'S ASSOCIATION馃*
Dedicated馃憞馃徎
Faty Afreen馃拫馃こ馃徎
4鈨�1鈨o4鈨�3鈨�
馃挄馃挊馃挒馃挄鈥�
Asma'u idan kika ga na barki agidan wani to ki tabbatar bana numfashi"
Zan dauki mataki agun duk wadda ya nemi ya rabani dake, ke tawa ce danni aka halicce ki"
Nisawa yayi yana huci, yaci gaba da cewa karki yadda da duk Wanda za,abaki, dan wlh zan kashe mutun"
Shi tsohon naki bashi da anhali ne, zan batar dashi yaseeen'
Kukanta ne ya Karu, cikin kuka tace......
kayi hakuri banason abin da zai taba abba na, duk abinda ka mishi ni kamawa, kuka ta tsaya tayi sosai, deeni yana sauraran ta, zuwa can tace.......
Deeeni muhakura kawai"
Diffff, yayi zuwa can yace...... Asma'u ni kike cewa muhakura? Kin manta kalaman da kika gayamin yanzu, daman yaudarata kikeyi ?
A'a ba haka bane deeni, tunanin abbana nake, banason nasa shi awani hali, tunda ya nuna baya so, dole na hakura koda haka zai zama sanadin ajali na"
Girgiza kai deeni yayi kaman yana gabanta sannan yace........
haka kika ce ko ?, tabbas zan kashe Jafar"
Iya abin da ma'u taji kenan ta kashe wayan, tare da fashewa da kuka, acikin zuciyanta tace wlh wlh duk wadda ya aure ne ya daukan ma kasan wahala, dan bazai taba samun inda yake so ba"
Kuka tayi sosai sannan ta goge no deeni, toilet ta shiga ta wanke idonta sannan ta nufi dakin mama domin ta mayar mata da wayarta"
Tana shiga mama tace idan kin gama da wayar bani "
Bata nuna tsoro ba, cikin dakewa ta mika mata tare da cewa......
Muyi hira da zainab ne, dan mun dade bamu hadu ba"
Hmmm kawai mama tace, Sanan ta karbe wayar ta tare da fadin ga zuma nan a cup zauna ki shanye shi, ki bani cup din"
Bata kawo komai azuciyarta ba ta zauna ta dauko kofin, rabon da tasa wani abu abakinta ta dade, deba tayi ta kai bakinta, wani irin bauri taji, dan haka ta mike aguje tayi toilet"
Binta da kallo mama tayi, tanajin ta tana kwara amai, zuwa can ma'u ta fito tare da fadin mama, menene wannan kika bani ?
Zoki zauna mama ta fada tana nuna mata wajen zama"
Zuwa tayi ta zau sannan mama ta dauki cup tace bude bakin ki, wannan abun da kike gani yana da muhimmaci sosai, kuma kinsan bazan baki abinda zai cutar dake ba"
Bude baki asma'u tayi tare da rufe ido mama taita dura mata zubar abaki, bayan ta gama mama ta kalleta, sannan tace..... Yanaga idonki sun kara tasawa? asma'u kodai har yanzun jikan kakan nanan zaciyan Ki ne?
Shiru tayi, mama nabinta ta kallo zuwa can tace niba tunanin sa nake ba"
Toh tunanin me kikayi asma' u kinga yadda kika rame kuwa, kinyi wani zuro2 dake, jifa inda wuyan riganki ke fadowa"
Kallon wuyata tayi sannan tace......
Mama toh daza'a dan daga auren ne tunda yanzun banda lfy"
Hmmm asma'u kenan, ai idan ma kina tunanin za'a daga auren nan gara ki bari"
Shiru tayi zuwa can tace mama abba fah yamin alkawarin bazai min auren dole ba, kuma gashi zaimin."
Ke kikajawa kanki asma'u ban da rashi tunani meya kaiki soyayya da d'an daba, duk wadda kika ganshi awannan harkan bayajin tsoron iyayen sa, dan duk iyaye na gari bazasu so ganin dansu cikin irin wannan harka ba"
Shiru sukayi zuwa can ma'u ta kalli mama tace......
Wlh mama deeni yanada kirki, kuma inaji ajikina idan na aure shi zai bari, cikin rawan murya ta karasa dan haka mama ta bita da kallo sanan tace........
Zuciyan Ki bata gaya miki gaskiya asma'u, ki daina asaran hawayen ki"
Shiru asmau tayi bata sake cewa komai ba, saidai lokaci zuwa lokaci tana Saka hannunta ta share hawaye"
Jamal kuwa tunda tunda yaji lbrn auren shi da asma'u ya rage walwala, baya wa kowa magana sai yaita mazurai yana cicin magani"
Yau alhamis Jamal na zaune adakin sa yana aikin da ya saba wato karatun jarida"
Ji yayi ana buga kofar, saida ya hada rai sannan yace waye?
Nafisa dake tsaye abakin kofa tace... Nice"
Shiko ya fada tare da maida kanshi kan jaridan"
Shigowa tayi sumi2 harta nufi bakin gadon, ta tuna yaya Jamal baya son ahaumai gado, dan akwai Wata rana data zauna abakin godon yaita masifa, wai dan tsabar rashin kunya zata zauna mai agado, saida Momy tasa baki sannan yabar mgn, dan haka yau ta tsaya atsaye"
Yaya Jamal ina kwana"
'Dagowa yayi fuskan shi adaure ya kalleta, wanne irin iskanci ne zakizo kimin tsaye aka"
Cikin sauri ta nufi kujeran ta zauna sannan tace, daman Momy ce tace naxo na dubaka ko lfy, wai taga tun safe baka fito ba, kuma abba na kiran ka"
Toh naji, wuce kiban waje"