Sashe 35
Bugun Zuciya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ma'u bata daina zuwa dakin Jamal ba, kulum can take bacci rana, domin da dare bata iya bacci adakin nasa ma, wani abunsa take dauka ta rungume, bacci ne yake daukanta batare da sanin lokacin ba"
****
*Somalia*
Tunda Usman da deeni suka taho magana bata hada suba ko kallon juna basu yi"
Yau kwanan su biyo agarin, gida daya suke kwana kowa da barayin shi"
Hakanan usman yaji be yadda da deeni ba dan haka yake kulle dakin daya yake"
Shiko deeni yarasa wacce hanya zaibi dan yaga jamal dan yana son ya ganshi kafin kowa ya ganshi"
Ranan da suka cika kwana uku agarin deeni zaune wani soja ya shigo yace Oga yace ka fiti idan kashirya idan baka shirya ba xai wuce"
Tashi yayi cikin sauri domin aganin shi yafi kowa son ganin Jamal dan haka duk wulakancin da usman zai mai zai jure"
Amota daya suka tafi, wani katon waje yaga anshiga wadda yayi ma deeni kama da gidan sojoji"
Suna tsayawa Uman ya fita ya fara tafiya cikin hanzari irin naso na sojoji"
Ko ina ka kallah sojoji ne ke shawagi"
Gadan gadan usman ya nufi shiga cikin sauri sojojin dake wajen suka dakatar dashi"
Hannun Yasa yaciro idcard dinshi ya nuna musu, cikin sauri suka saramai tare da bashi hanya"
Ko waiwaye usman beyi ba ya shige, deeni ko basu barshi wucewa ba dan haka yacika kamar zai fashe
Heat beat
*Mmn Yazeed*
[22:52, 1/2/2018] +234 806 744 6138: 💗💝💝💗
*BUGUN ZUCIYA*
( Heartbeat)
💓💝💗
💗
💓💝💗
By
💗
*Fadeela Lamido*
*@AM££NCI WRITER'S ASSOCIATION🤝*
*SADAUKARWA GA*
*Masoya BUGUN ZUCIYA*👍🏻👍🏻👍🏻💋💘💘
8⃣4⃣to8⃣6⃣
Wani guri deeni ya nufa ya zauna, abin duniya ya dameshi, yana kallon yadda sojojin ke kaiwa suna dawowa, dan zaman shi gurin ya fahimci suna girmama manyan su, koda kuwa sun wuce su ashekaru"
Dan ko usman da suka sara masa, da yawa daga ciki sun girmeshi, wani tunani ne ya fadon masa acikin rana waishi yana ina ne lokacin da wadannan yan fici ficin yaran sukai karatu?, me nakeyi agida? Har waddan da aka haifesu abayana suka zama wani abu ni ina zaune?
Yanzun gashi ina kallo akabar waccen me kama da lagwanin ya wuce, ni aka hanami, duk su ummi ne suka jamin, gaskiyan momy ne su ummi basu daurani hanya mekyau ba"
Tunawa yayi da malamin da ummi ta turo masa shima dukka bazai wuce 22 ba, amma gashi har na kiranshi malam, karatu abakin shi kamar me, shiru yayi na dan wani lokaci zuwa can yace"
Yanzun idan nace zanyi karatu ta ina zan fara?, ko secondary ban gama ba taya zan zama kaman wadancen"
Hawaye yaji yana zubomai hakika su ummi basumai adalci ba, kusan ma su suka kashemai rayuwa, ayanzun ya fahimci ilmi shine gaba yanzun gashi yana da lfy yana da karfi amman ya zama dan kallo"
Share hawaye yake yanayi yana basarwa dan kar wani ya fahimci halin da yake ciki"
Saida usman ya kwashe kusan awa biyu sannan suka fito, su da yawa ya gani, yayin da wani ya taho da gudu ya bude musu mota suka shiga"
Itakanta motar daka ganta saika tsorata domin fentinta kallar kakin su"
Yana kallo motar ta tashi yayin da wasu motocin suka rufa musu baya"
Shiko deeni yanan zaune agurin babu wadda ya sake bin ta kansa"
Misalin karfe 9:38 sanyin gurin ya fara damun sa, zucigarshi babu dadi wani irin radadin yake ji azuciyan shi, nisawa yayi, zuwa can yaji wayarsa tayi kara daddy ne"
Bayan sun gaisa ya tambayeshi halin da ake ciki"
Beji kunyan cewa babu abinda ya sani ba, kwashe duk halin da ake ciki yayi ya gayawa daddy"
Jamm, daddy yayi sanan yace toh bari nakira usman din yasa akaika masauki, idan babu dama ma kai ka dawo gida"
Basufi Monti 5 da aje wayaba wani yazo yacewa deeni ya taso yakaisa gida"
Tunda ga ranan be sake Saka usman a idonshi ba har tsayon sati biyu, amman idan sunyi waya da daddy yana ce masa yanzon suka gama waya da usman kuma babu wani lbr"
Ranan da suka cika sati 2, da rana deeni na zaune yana tunanin ma'u aharabar gidan"
Ganinta yayi acikin idonsa ranan da ya fara sakata a idonshi"
Tsugunawa tayi har kasa tace ina wuni yaya shamsudeen, tun lokacin yaji ta shiga ransa"
Dan kaha yake mata bakam ta gama budurinta aka shi, kuma lokacin ne ta gama shiga zuciyan shi, murmushi ya sakeyi tare da fadin Asma'u yariya ce me shiga zuciya, inama farincikin da muka samu afarkon haduwan mu ya daure har yanzun" duk da naga asma'u na kokarin tura son Jamal acikin zuciyanta kamar yadda nima nekeyi ayanzu, amman azahiri banason Jamal natsane Sa, bantabajin na tsani wani ba kamar yadda na tsane sa, nasani Malam ya gayamin ciwa babu kyau gaba, amman nakasa cire kiyayyan Jamal acikin zuciyata, cire kiyayyan sa ko nanufin nabar basa Asma'u, nikuma bazan iyaba, *Na dad'e ina dama furata bazan yadda haka nan wani ya shanye min ba*
Karan motocin dayaji ne ya tsayar mai da tunanin"
Usman yagani ya dakko daga mota duk yayi furu furu ya fita hankalin sa"
Suna saukeshi suka juya suka fita daga gidan, part dinshi ya shige batare daya kalli inda deeni yake ba"
Tashi deeni yayi yabishi yana daba kofar yajita kulle, dan haka ya koma gefenshi ya zauna zuciyan shi cike da tunani barkatai"
Washegari karfe 7:00am daddy ya kira deeni"
Cikin sanyin jiki suka gaisa da daddy sannan yace"
Shamsundeen ya kamata muhakura haka, dan atunanina Jamal baya raye, duk inda ake tunanin ganin su anje babu shi amman ansame gawan wasu daga cikin su, shima Jamal din ansame jakar sa tare da wayoyin Sa, amman shi babu shi cikin kuka daddy ya karasa mgnr"
Shiko deeni yarasa abin da yakeji yayi, farin cikine ko bakin ciki be sani ba"
Daddy ne yaci gaba da cewa ka hada kayanka yau zaka dawo, usman yace akwai abun da zai yi bayanzun zai dawo ba"
Koda suka aje waya deeni cewa aidaman nasan asma'u tawace"
Deeni besake ganin usman ba sai afilin jirgin sama, gani yayi ya rame idonshi jawur kamar garwashi, jakar dake hannunshi ya mikawa deeni yace kabawa daddy jakar Jamal ce"
Har jirgin ya tashi usman natsaye ya rungume hannun akirji"
*Abuja*
Koda deeni ya isa gida samun kofargidan yayi cike anata zuwa wa daddy jaje, abban ma'u ya hango zaune kusa da daddy dan haka yayi maza yabi ta baya dan bayanson ya ganshi agidan nan"
Daddy ko yaga wucewan deeni dan haka ya tashi yabi bayansa"
Zuwa can ya fito dauke da da jakar Jamal ahannun shi sannan ya kira Abba da alhaji bashir suka shiga cikin gida"
Falon ma cike yake da yan jaje cikin harda da momyn usman, tare da anty fa'iza"
Atsakiyar falon daddy ya tsaya yace inna asma'u?
Tana dakin nafisa"
Kai tasaye suka nufi dakin momy ma bayan su tabi"
Ma'u na zaune tayi tagumi taga abbanta ya shigo dan bata san da zuwan su ba"
Afirgice ta mike tare da dafa bango dan tasan hakanan abba bazaizo ba, idan ma yazo toh bazai shigo har daki ba"
Kamata momy tayi suka koma suka zauna, suma su daddy zama sukayi sannan suka fara mata nasiha daga karshe ya fada musu halin da ake ciki tare da ajiye jakar Jamal atsakiya"
Fashewa Momy tayi da wani irin kuka, me tsuma rai sannan tace ban yadda ba, alhaji be mutuba, idan kuma ya mutu babu abin da na isa nayi amman kubani gawan sa"
Ma'u ko batace kala ba, kuma batai kuka ba, asalima gutun murmushi ne akan idonta"
Wani irin mikewa tayi, cike da karfin guiwa ta tsuguna agaban jakar"
Ahankali ta zage zip din ta zazzage kanyan ciki akasa, Abba ne yayi yinkurin hanata amman daddy yace abarta"
barbaza kayan ta farayi nan taci karo da hotona ahankali ta zaro daya, kara zaro ido tayi ganin pic dinta, akofar gidan su deeni lokacin da taje ana gobe dauri auren su, ajiyewa tayi agefe sannan ta kara dauko wani, shima natane lokaci da yayi zuwa nafarko zai tafi bata manta ba lokacin ne yake ce mata yayi ciwo harya warke batamai sannu ba"
Haka taita fitowa dashi, duk natane alokuta daban daban, mamakine ya kamata dawani lokaci yake daukata hoto batare da ta sani ba, zabura tayi ta watsar da huton sannan ta rarumo wayar sa"
Kunnawa tayi, pic din tane ya bayana akan fuskan wayar tana zaune afalo hannnuta zane da lalle, daga cen gefen pic din an rubuta My Queen"
Tundaga lokacin wuta ya daukewa ma'u, ta kame kam, kwata kwata bata motsi illah hawaye dake diga ta gefe idota"
Momy na kuka tazo ta girgiza ta amman babu motsi kuma hawayen be daina sakkowa ba"
Ihu momy tasa haka ya jawo hankalin mutanen dake falon"
Da taimakon su aka aka daura ma'u agado sannan daddy ya fita domin ya dauko wayar sa ya kira family doctor"
Ta kofar baya ya fita dan haka dan haka yana fita sukaci karo da deeni"
Ganin daddy arude yasashi tambayan daddy fly?
Shima arude yace babu lfy, yariyan nan asma'u ta kwallafa rai akan mijinta, gashi yana nema ya zaman mata matsala, yanzun tana ganin jakarshi ta suma"
Daddy be jira jin abin da deeni zaice ba ya wuce"
Deeni ko jikin bango ya manne tare da fadin suma? da gaske asma'u daman son Jamal take? dagaske ba dan antursasata bane take zaune? Wata zuciyarce tace da gaske ne mana lokacin da ta
rasaka ai bata suma ba, jiyaye kamar numfashin sa zai dauke, wani irin kara yakeji daga kasan zuciyan shi, nan ya manne ajikin bango tare da fitar da wani iron numfashi
Bayan doctor yazu ya gama aune aunen sa, ya tabbatar ma'u ta kamu da ciwon zuciya, wadda yace idan ba ai hankali ba zuciyarta zata bugu"
Lokaci da doctor kewa daddy mabayani, deeni naji dan hanka hakalin sa ya kara tashi, kafuwan sa banda rawa babu abinda suke"
Awannan halin daddy ya fito yasamu deeni dan haka yace kai kuma meke damun ka"
Be iya amsawa ba, kira daddy ya fara kwalawa Dr tare da tafiya yana fadin zo ka dubamin shi"
****
*Somalia*
Tunda Usman da deeni suka taho magana bata hada suba ko kallon juna basu yi"
Yau kwanan su biyo agarin, gida daya suke kwana kowa da barayin shi"
Hakanan usman yaji be yadda da deeni ba dan haka yake kulle dakin daya yake"
Shiko deeni yarasa wacce hanya zaibi dan yaga jamal dan yana son ya ganshi kafin kowa ya ganshi"
Ranan da suka cika kwana uku agarin deeni zaune wani soja ya shigo yace Oga yace ka fiti idan kashirya idan baka shirya ba xai wuce"
Tashi yayi cikin sauri domin aganin shi yafi kowa son ganin Jamal dan haka duk wulakancin da usman zai mai zai jure"
Amota daya suka tafi, wani katon waje yaga anshiga wadda yayi ma deeni kama da gidan sojoji"
Suna tsayawa Uman ya fita ya fara tafiya cikin hanzari irin naso na sojoji"
Ko ina ka kallah sojoji ne ke shawagi"
Gadan gadan usman ya nufi shiga cikin sauri sojojin dake wajen suka dakatar dashi"
Hannun Yasa yaciro idcard dinshi ya nuna musu, cikin sauri suka saramai tare da bashi hanya"
Ko waiwaye usman beyi ba ya shige, deeni ko basu barshi wucewa ba dan haka yacika kamar zai fashe
Heat beat
*Mmn Yazeed*
[22:52, 1/2/2018] +234 806 744 6138: 💗💝💝💗
*BUGUN ZUCIYA*
( Heartbeat)
💓💝💗
💗
💓💝💗
By
💗
*Fadeela Lamido*
*@AM££NCI WRITER'S ASSOCIATION🤝*
*SADAUKARWA GA*
*Masoya BUGUN ZUCIYA*👍🏻👍🏻👍🏻💋💘💘
8⃣4⃣to8⃣6⃣
Wani guri deeni ya nufa ya zauna, abin duniya ya dameshi, yana kallon yadda sojojin ke kaiwa suna dawowa, dan zaman shi gurin ya fahimci suna girmama manyan su, koda kuwa sun wuce su ashekaru"
Dan ko usman da suka sara masa, da yawa daga ciki sun girmeshi, wani tunani ne ya fadon masa acikin rana waishi yana ina ne lokacin da wadannan yan fici ficin yaran sukai karatu?, me nakeyi agida? Har waddan da aka haifesu abayana suka zama wani abu ni ina zaune?
Yanzun gashi ina kallo akabar waccen me kama da lagwanin ya wuce, ni aka hanami, duk su ummi ne suka jamin, gaskiyan momy ne su ummi basu daurani hanya mekyau ba"
Tunawa yayi da malamin da ummi ta turo masa shima dukka bazai wuce 22 ba, amma gashi har na kiranshi malam, karatu abakin shi kamar me, shiru yayi na dan wani lokaci zuwa can yace"
Yanzun idan nace zanyi karatu ta ina zan fara?, ko secondary ban gama ba taya zan zama kaman wadancen"
Hawaye yaji yana zubomai hakika su ummi basumai adalci ba, kusan ma su suka kashemai rayuwa, ayanzun ya fahimci ilmi shine gaba yanzun gashi yana da lfy yana da karfi amman ya zama dan kallo"
Share hawaye yake yanayi yana basarwa dan kar wani ya fahimci halin da yake ciki"
Saida usman ya kwashe kusan awa biyu sannan suka fito, su da yawa ya gani, yayin da wani ya taho da gudu ya bude musu mota suka shiga"
Itakanta motar daka ganta saika tsorata domin fentinta kallar kakin su"
Yana kallo motar ta tashi yayin da wasu motocin suka rufa musu baya"
Shiko deeni yanan zaune agurin babu wadda ya sake bin ta kansa"
Misalin karfe 9:38 sanyin gurin ya fara damun sa, zucigarshi babu dadi wani irin radadin yake ji azuciyan shi, nisawa yayi, zuwa can yaji wayarsa tayi kara daddy ne"
Bayan sun gaisa ya tambayeshi halin da ake ciki"
Beji kunyan cewa babu abinda ya sani ba, kwashe duk halin da ake ciki yayi ya gayawa daddy"
Jamm, daddy yayi sanan yace toh bari nakira usman din yasa akaika masauki, idan babu dama ma kai ka dawo gida"
Basufi Monti 5 da aje wayaba wani yazo yacewa deeni ya taso yakaisa gida"
Tunda ga ranan be sake Saka usman a idonshi ba har tsayon sati biyu, amman idan sunyi waya da daddy yana ce masa yanzon suka gama waya da usman kuma babu wani lbr"
Ranan da suka cika sati 2, da rana deeni na zaune yana tunanin ma'u aharabar gidan"
Ganinta yayi acikin idonsa ranan da ya fara sakata a idonshi"
Tsugunawa tayi har kasa tace ina wuni yaya shamsudeen, tun lokacin yaji ta shiga ransa"
Dan kaha yake mata bakam ta gama budurinta aka shi, kuma lokacin ne ta gama shiga zuciyan shi, murmushi ya sakeyi tare da fadin Asma'u yariya ce me shiga zuciya, inama farincikin da muka samu afarkon haduwan mu ya daure har yanzun" duk da naga asma'u na kokarin tura son Jamal acikin zuciyanta kamar yadda nima nekeyi ayanzu, amman azahiri banason Jamal natsane Sa, bantabajin na tsani wani ba kamar yadda na tsane sa, nasani Malam ya gayamin ciwa babu kyau gaba, amman nakasa cire kiyayyan Jamal acikin zuciyata, cire kiyayyan sa ko nanufin nabar basa Asma'u, nikuma bazan iyaba, *Na dad'e ina dama furata bazan yadda haka nan wani ya shanye min ba*
Karan motocin dayaji ne ya tsayar mai da tunanin"
Usman yagani ya dakko daga mota duk yayi furu furu ya fita hankalin sa"
Suna saukeshi suka juya suka fita daga gidan, part dinshi ya shige batare daya kalli inda deeni yake ba"
Tashi deeni yayi yabishi yana daba kofar yajita kulle, dan haka ya koma gefenshi ya zauna zuciyan shi cike da tunani barkatai"
Washegari karfe 7:00am daddy ya kira deeni"
Cikin sanyin jiki suka gaisa da daddy sannan yace"
Shamsundeen ya kamata muhakura haka, dan atunanina Jamal baya raye, duk inda ake tunanin ganin su anje babu shi amman ansame gawan wasu daga cikin su, shima Jamal din ansame jakar sa tare da wayoyin Sa, amman shi babu shi cikin kuka daddy ya karasa mgnr"
Shiko deeni yarasa abin da yakeji yayi, farin cikine ko bakin ciki be sani ba"
Daddy ne yaci gaba da cewa ka hada kayanka yau zaka dawo, usman yace akwai abun da zai yi bayanzun zai dawo ba"
Koda suka aje waya deeni cewa aidaman nasan asma'u tawace"
Deeni besake ganin usman ba sai afilin jirgin sama, gani yayi ya rame idonshi jawur kamar garwashi, jakar dake hannunshi ya mikawa deeni yace kabawa daddy jakar Jamal ce"
Har jirgin ya tashi usman natsaye ya rungume hannun akirji"
*Abuja*
Koda deeni ya isa gida samun kofargidan yayi cike anata zuwa wa daddy jaje, abban ma'u ya hango zaune kusa da daddy dan haka yayi maza yabi ta baya dan bayanson ya ganshi agidan nan"
Daddy ko yaga wucewan deeni dan haka ya tashi yabi bayansa"
Zuwa can ya fito dauke da da jakar Jamal ahannun shi sannan ya kira Abba da alhaji bashir suka shiga cikin gida"
Falon ma cike yake da yan jaje cikin harda da momyn usman, tare da anty fa'iza"
Atsakiyar falon daddy ya tsaya yace inna asma'u?
Tana dakin nafisa"
Kai tasaye suka nufi dakin momy ma bayan su tabi"
Ma'u na zaune tayi tagumi taga abbanta ya shigo dan bata san da zuwan su ba"
Afirgice ta mike tare da dafa bango dan tasan hakanan abba bazaizo ba, idan ma yazo toh bazai shigo har daki ba"
Kamata momy tayi suka koma suka zauna, suma su daddy zama sukayi sannan suka fara mata nasiha daga karshe ya fada musu halin da ake ciki tare da ajiye jakar Jamal atsakiya"
Fashewa Momy tayi da wani irin kuka, me tsuma rai sannan tace ban yadda ba, alhaji be mutuba, idan kuma ya mutu babu abin da na isa nayi amman kubani gawan sa"
Ma'u ko batace kala ba, kuma batai kuka ba, asalima gutun murmushi ne akan idonta"
Wani irin mikewa tayi, cike da karfin guiwa ta tsuguna agaban jakar"
Ahankali ta zage zip din ta zazzage kanyan ciki akasa, Abba ne yayi yinkurin hanata amman daddy yace abarta"
barbaza kayan ta farayi nan taci karo da hotona ahankali ta zaro daya, kara zaro ido tayi ganin pic dinta, akofar gidan su deeni lokacin da taje ana gobe dauri auren su, ajiyewa tayi agefe sannan ta kara dauko wani, shima natane lokaci da yayi zuwa nafarko zai tafi bata manta ba lokacin ne yake ce mata yayi ciwo harya warke batamai sannu ba"
Haka taita fitowa dashi, duk natane alokuta daban daban, mamakine ya kamata dawani lokaci yake daukata hoto batare da ta sani ba, zabura tayi ta watsar da huton sannan ta rarumo wayar sa"
Kunnawa tayi, pic din tane ya bayana akan fuskan wayar tana zaune afalo hannnuta zane da lalle, daga cen gefen pic din an rubuta My Queen"
Tundaga lokacin wuta ya daukewa ma'u, ta kame kam, kwata kwata bata motsi illah hawaye dake diga ta gefe idota"
Momy na kuka tazo ta girgiza ta amman babu motsi kuma hawayen be daina sakkowa ba"
Ihu momy tasa haka ya jawo hankalin mutanen dake falon"
Da taimakon su aka aka daura ma'u agado sannan daddy ya fita domin ya dauko wayar sa ya kira family doctor"
Ta kofar baya ya fita dan haka dan haka yana fita sukaci karo da deeni"
Ganin daddy arude yasashi tambayan daddy fly?
Shima arude yace babu lfy, yariyan nan asma'u ta kwallafa rai akan mijinta, gashi yana nema ya zaman mata matsala, yanzun tana ganin jakarshi ta suma"
Daddy be jira jin abin da deeni zaice ba ya wuce"
Deeni ko jikin bango ya manne tare da fadin suma? da gaske asma'u daman son Jamal take? dagaske ba dan antursasata bane take zaune? Wata zuciyarce tace da gaske ne mana lokacin da ta
rasaka ai bata suma ba, jiyaye kamar numfashin sa zai dauke, wani irin kara yakeji daga kasan zuciyan shi, nan ya manne ajikin bango tare da fitar da wani iron numfashi
Bayan doctor yazu ya gama aune aunen sa, ya tabbatar ma'u ta kamu da ciwon zuciya, wadda yace idan ba ai hankali ba zuciyarta zata bugu"
Lokaci da doctor kewa daddy mabayani, deeni naji dan hanka hakalin sa ya kara tashi, kafuwan sa banda rawa babu abinda suke"
Awannan halin daddy ya fito yasamu deeni dan haka yace kai kuma meke damun ka"
Be iya amsawa ba, kira daddy ya fara kwalawa Dr tare da tafiya yana fadin zo ka dubamin shi"