Sashe 32
Bugun Zuciya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tuni momy ta dago inda zancen deeni ya nufa, dan haka taji tausayin sa ya kamata"
Shima nan danan idon shi ya kankanci ranshi ya dada baci jikin shi har wani rawa yakeyi"
Mikewa momy tayi ta koma kusa da deeni ta zauna sannan ta jawoshi jikinta kamar yadda takewa jamal idan ta kula yana cikin damuwa"
Shafa kanshi take tare da fadin....
Laifin wani baya shafan wani shamsudeen amman na saratu dana bashir dole ya shafe ka"
Cikin mamaki deeni ya daga kai ya kalli momy"
Nasan komai deeni Saratu da Bashir sun aikata babbab kuskare, Idan su ya rufe sunbar mummunan tarihi, sannan bayan wannan tabo da suka maka aduniya, basu baka tarbiya yadda ya kamata ba"
Kallon deeni tayi da hawaye suka fara zubowa kan kuma tunshi sannan taci gaba da cewa"
Shamsundden bazan boye maka ba, gsky daya ce, duk mutumin da yake da mutunci ba zai haifi 'yarsa ya mata tarbiya maikau sannan ya dauka ya baka ba"
Haryanzun kallon Momy deeni yakeyi hawaye shabebe a idon sa"
Kafadar shi Momy ta kama sannan tasa idonta cikin nashi tace,
Ba'ina gaya maka bane dan nabata maka rai ko kuma na tunzuraka kaji haushin iyayen ka a'a abinda ya faru ya riga ya faru, ina gaya maka ne domin kasan inda zakasa gaba, ma'ana ka gyara halayen ka da kanka"
Yau koda ace kana da cikeken asali amman kana cikin rin wannan rashinji, duk da haka babu wadda zaiso yaba ka yarsa, saboda babu mutum me mutunci dazaiso ka zama sirikin sa"
Da ace kuma bayan haihuwarka iyayen ka sunyi nadama suntsaya sun baka tarbiya tare da ilmin addini tare dana zamani sosai, koda wani zai nemo asalinka wani bazai nemo ba, koda ace anbinciko ma idan wani be maka uzuriba wani zai maka, hawayen dake idonshi ta fara sharemai tare da fadin dan Allah ka gyara dabi'un ka kuma idan yariyar rabon kace zakaga ka sameta"
Gargiza kai yayi tare da fadin indai hakane momy sun cuceni, kuma idan sukai sular rabani da asma'u bazan yafe musu ba har abada"
Karkace haka shamsundeen"
Jikin deeni har rawa yakeyi wajen fadin wlh momy ina masifar sonta, banaso na rasata, wlh momy daga ranan danaga anyi nasara rabani da ita zan kashe Kaina.....
Kaji irinta ko ?, meyasa zaka nuna kai bakasan kaddara ba, Allah yana jarabtan bawan sa ne domin ya gwada imanin Sa.....
Bebari momy ta rufe baki ba yace"
Toni meyasa za'a jarabani ta wannan hanyar yaseeen bazan iya dauka ba......
Cikin sauri Momy tasa hannunta tarike bakin deeni sannan tace toh ya isa haka mubar zance, zan tayaka addu'a idan yariyar alheri ce agareka Allah ya baka, idan....
Taren numbashinta yayi da fadin, momy bar addu'an ki yaka daidai nan"
Kallo kawai momy ta bishi da shi sanna tace Allah ya yaye maka abin da ke damun ka, akwai wani malami daya ke mana karatu da, gobe zai dawo ya fara mana karatu ni dakai"
Kai kawai ya daga sannan ya mike ya fita"
Duk hirar su ma'u taji, tun bata fahimta ba, hartazo ta fahimci inda zancen yasa gaba, daki momy ta shiga ta zauna tare da tsananin tausayin deeni acikin zuciyar ta tace inama zan aure deeni da na mantar dashi bakin cikin dake cikin zuciyar shi"
Share hawaye tayi sannan taci gaba da cewa"
Tayaya hakan zai faru? Yaya zanyi insami deeni? Dakanta taba kanta amsa sai Jamal ya sake ni"
Hawaye ta sake sharewa sannan tace anya kuwa Jamal zai sake ni, wata zuciyar ce tace shifa ya fada, yace bazai iya rayuwar aure dake ba, sannan yace shida yaya bashir basu da babbaci harcewa yayi shi mata basa hawa gadon sa"
Toh meyasa shi yahau naki gadon ? Kuma har yayi wasu abubuwa, wannan yanuna abinda Jamal ya fada ba gsky ba ne, kuma kafin tafiyan shi ya jajjada min karna mai wasa da aure"
Shiru tayi zuwa can tace zaiyi wahala Jamal ya sake ni, hakika da anba mace damar auren maza biyu dasai dai jamal yaji na kara aure da deeni"
Daidai lokacin Momy ta shigo, bin ma'u tayi da kallo sannan tace Asma'u daga yau idan zaki fita falo kisamu karamin hijjabi ko mayafi ki riga sanyawa, dan kinga yanzun gidan bamu kadai bane"
Saida gabanta ya fadi jin kalaman momy, saitake ganin kota fahinci wani abune akalaman jeeni?
Tokawai tace sannan ta dada share hawayen dake makale a idonta"
Adakin momy tai zamanta, momy ma bata kara ce mata komai ba, daddare nafisa ta biyota da abinci, bayan sun gama ci tace toh tashi muje mukwanta"
Kememe taki zuwa nafisa tai nacin ta har tagaji ta fice"
Kashe kawayarta tayi gaba daya dan gudun kar deeni ya kirata"
Ganin yadda ma'u ke firgice daga taji motsi kadan ta kalli kofa dan haka Momy taje ta rufe daki"
*****
Washegari ma batace zata fitaba tana nade adaki"
Dafisalin karfe 1:12pm Momy ta shigo takalli ma'u tace Asma'u taso maza kinyi bako"
Atsora ce ma'u ta mike tare da fadin waye?
Cikin ido momy ta kalleta sannan tace wai Asma'u meke damunki? anya kuwa kinayin addu'oi?
Inayi ma'u ta fada tana kokarin saka hajjabi"
Harta fara tafiya Momy tace bakon yana part din Ku"
Gabanta taji ya fadi sosai, Allah yasa ba deeni bane"
Tana tafe tana addu'oi, tura kofar tayi tare da sallama tana raba ido"
Yaya jamal ta gani zaune cikin kaki, da alama ya dade da zuwa, wani farin cikine ya kamata harta sake murmushi batare da tasan lokacin daya fitoba"
Dama yaya Usman ya damu dani? Daman yaya usman na sona? Hawaye taji ya cika mata ido"
Fuskar usman dauke da murmushi yace karaso ki zauna mana"
Cikin sanyin jiki ta karasa ta zauna, tare da matso hawayen dake makale a idonta"
Bayan hannunta tasa ta share hawayen sannan ta shiga gaida usman tare da tambayan shi mutanen gida"
Cikin sakin fuska ya amsa tare da tambayar lfyr ta"
Kula yayi ma'u kuka take dan haka ya tsareta da ido tare da fadin"
Asma'u yaya haka?, ko bakiyi farinciki da zuwana bane?
Bahaka bane, naga baka taho da dada ba, kuma yace min tare zakuzo?
Murmushi usman yayi kadan sannan yace waye yace miki tare zamuzo"
Idonta akasa tace yaya Jamal"
OK eh da tare zamu taho amman tace bazatazo ba"
Hawaye ne yaki tsayawa a idon ma'u zobowa kawai yake tare da ajiyan zuciya"
Kallon ta Usman yayi acikin zuciyan shi yaji tausayinta dan haka ya daga wayan yana kiran dada"
Mika mata wayar yayi tare da fadin ga dada"
Amsan wayar tayi ta kara akunnenta muryan dada taji tana fadin Usman katafi gidan tame karan ne koko kaima ka fasa"
Dada? Ma'u ta fada ahankali"
Wiiii !! , takwara ce?, kice harya iso"
Hawaye ta share sannan taja majina eh, meyasa kikaki biyo yaya bayan angayamin zakizo kuma harna sarai"
Wa? ni ? Allah sunturu bukui, ai idan kika ganni alahira kaini aka yi, haka kurun, ku hada baki dame kare ku kasheni ? aini har yanzun ban yadda dake ba takwara, saina ganki da tsohon cikin Jamal"
Guntun tsaki ma'u taja sannan ta kara share hawaye tace"
Dada me kika maidani?, dan Allah ki daina irin wannan mgnr ni mahaukaciya ce?
A'a da hankalin ki amman idonki ya rufe baki ganin kowa sai me kare"
Hmmm dada yanzun yashe zakizo?
Sai ranan da kika haihu zanzo namiki wankan jego"
Wani haushi ne ya turnuke ma'u, dan haka tace toh kibarshi karkizo ma, kuma ni kidaina cemin tame kare, ko mun hadu ahanya ma karki nuna kin sanni....
Batajira me dada zatace ba ta kashe wayar sannan ta mikawa usman"
Dariya ce cike da cikin Usman Amman ya dake bakace abin ya bashi dariya ba"
Amsan wayar yayi tare da fadin yau kwanan Jamal nawa da tafiya?
Dogowa tayi ta kalli yaya usman sannan tace,
Zaikai sati 3"
Jinjina kai yayi sannan yace"
So nawa kika kirashi awaya?
Guntun hawayen ta share sannan tace aiko ankira ba samun shi"
Shiru usman yayi zuwa can ya fara mata nasiha cikin kwaciyar hankali"
Jikin Asma'u yayi sanyi sosai sabo da yadda usman yake xayyano mata girman miji agun matar sa, duk da duk abinda ya fadi ta sansu amman ya kara farkar da ita"
Babu abin da take tunawa sai yadda Jamal yaita mata magiya adaren da zai tafi, yanzun kenan mala'ikun Allah sun tsine min?
Hawaye ne suketa zubomata babu kyaukyautawa"
Bayan usman ya sarara sai ya shiga neman layin jamal"
Saidai babu sa'a domin wayar sa kashe take dan haka ya fara neman dayan layin"
Saida ta kusan katsewa sannan ya dauka, cikin dariya taji suna gaisawa sannan ya gayamai gashi agidan su"
Gani kawai tayi usman ya miko mata waya, dan haka adaburce ta karba tasa akunnenta"
Gaidashi tayi saida ya dade kafin ya amsa sannan yace ya bakin, kiji sauki?
Eh kawai tace idonta akasa"
Shiru sukayi dukkan su zuwa can Jamal yace *Husna* ?
Saida Asma'u ta lumshe idon saboda muryar da Jamal yayi amfani da ita wajen kiran sunan ta"
Daker ta iya amsawa sabo da yadda muryansa ya kashe mata jiki"
Ahakali yace sanyin nan fa har yanzun inajin shi, wanne shawara zaki sake bani?
Kasa mgn tayi dan haka ta kashe wayar, Cikin sauri ta mikawa usman, saidai kafin wayar taje hannunsa Jamal ya sake kira"
Janye hanunsa yayi dan haka ta maida wayar kunnenta"
Husna meyasa zaki kashemin waya?, ko kina kunyar usman ne? Idan kunyarsa kikeji tashi ki koma daki"
Kallon inda usman yake tayi ganin tayi hamkalin shi nakan wayar da take hannusa, dan haka tacewa Jamal a'a
Toh kina jina nacemiki sanyi na damuna, da daddare bana iya bacci sosai sai naji gadon yamin fadi, wani lokacin saina rungumi filo nakejin dadi"
Sai yanzun ta fqra dago inda yasa gaba, shiru tamai dan batasan mezatace ba"
Husna ya kikayi shiru?, wlh na kosa na dawo, Husna anya kuwa bazan ajiye aikin nan ba"
Shiru yaji dan haka yasashi fadin Husna kinajina kuwa"
Ummm ta fada tare da kallon yaya usman"
Jamal ne yace meye ummm?, to shikenan tunda bazaki min mgn ba sai an jima, amman ki shirya idan na dawo akirjin Ki zan rinka kwana"
Shima nan danan idon shi ya kankanci ranshi ya dada baci jikin shi har wani rawa yakeyi"
Mikewa momy tayi ta koma kusa da deeni ta zauna sannan ta jawoshi jikinta kamar yadda takewa jamal idan ta kula yana cikin damuwa"
Shafa kanshi take tare da fadin....
Laifin wani baya shafan wani shamsudeen amman na saratu dana bashir dole ya shafe ka"
Cikin mamaki deeni ya daga kai ya kalli momy"
Nasan komai deeni Saratu da Bashir sun aikata babbab kuskare, Idan su ya rufe sunbar mummunan tarihi, sannan bayan wannan tabo da suka maka aduniya, basu baka tarbiya yadda ya kamata ba"
Kallon deeni tayi da hawaye suka fara zubowa kan kuma tunshi sannan taci gaba da cewa"
Shamsundden bazan boye maka ba, gsky daya ce, duk mutumin da yake da mutunci ba zai haifi 'yarsa ya mata tarbiya maikau sannan ya dauka ya baka ba"
Haryanzun kallon Momy deeni yakeyi hawaye shabebe a idon sa"
Kafadar shi Momy ta kama sannan tasa idonta cikin nashi tace,
Ba'ina gaya maka bane dan nabata maka rai ko kuma na tunzuraka kaji haushin iyayen ka a'a abinda ya faru ya riga ya faru, ina gaya maka ne domin kasan inda zakasa gaba, ma'ana ka gyara halayen ka da kanka"
Yau koda ace kana da cikeken asali amman kana cikin rin wannan rashinji, duk da haka babu wadda zaiso yaba ka yarsa, saboda babu mutum me mutunci dazaiso ka zama sirikin sa"
Da ace kuma bayan haihuwarka iyayen ka sunyi nadama suntsaya sun baka tarbiya tare da ilmin addini tare dana zamani sosai, koda wani zai nemo asalinka wani bazai nemo ba, koda ace anbinciko ma idan wani be maka uzuriba wani zai maka, hawayen dake idonshi ta fara sharemai tare da fadin dan Allah ka gyara dabi'un ka kuma idan yariyar rabon kace zakaga ka sameta"
Gargiza kai yayi tare da fadin indai hakane momy sun cuceni, kuma idan sukai sular rabani da asma'u bazan yafe musu ba har abada"
Karkace haka shamsundeen"
Jikin deeni har rawa yakeyi wajen fadin wlh momy ina masifar sonta, banaso na rasata, wlh momy daga ranan danaga anyi nasara rabani da ita zan kashe Kaina.....
Kaji irinta ko ?, meyasa zaka nuna kai bakasan kaddara ba, Allah yana jarabtan bawan sa ne domin ya gwada imanin Sa.....
Bebari momy ta rufe baki ba yace"
Toni meyasa za'a jarabani ta wannan hanyar yaseeen bazan iya dauka ba......
Cikin sauri Momy tasa hannunta tarike bakin deeni sannan tace toh ya isa haka mubar zance, zan tayaka addu'a idan yariyar alheri ce agareka Allah ya baka, idan....
Taren numbashinta yayi da fadin, momy bar addu'an ki yaka daidai nan"
Kallo kawai momy ta bishi da shi sanna tace Allah ya yaye maka abin da ke damun ka, akwai wani malami daya ke mana karatu da, gobe zai dawo ya fara mana karatu ni dakai"
Kai kawai ya daga sannan ya mike ya fita"
Duk hirar su ma'u taji, tun bata fahimta ba, hartazo ta fahimci inda zancen yasa gaba, daki momy ta shiga ta zauna tare da tsananin tausayin deeni acikin zuciyar ta tace inama zan aure deeni da na mantar dashi bakin cikin dake cikin zuciyar shi"
Share hawaye tayi sannan taci gaba da cewa"
Tayaya hakan zai faru? Yaya zanyi insami deeni? Dakanta taba kanta amsa sai Jamal ya sake ni"
Hawaye ta sake sharewa sannan tace anya kuwa Jamal zai sake ni, wata zuciyar ce tace shifa ya fada, yace bazai iya rayuwar aure dake ba, sannan yace shida yaya bashir basu da babbaci harcewa yayi shi mata basa hawa gadon sa"
Toh meyasa shi yahau naki gadon ? Kuma har yayi wasu abubuwa, wannan yanuna abinda Jamal ya fada ba gsky ba ne, kuma kafin tafiyan shi ya jajjada min karna mai wasa da aure"
Shiru tayi zuwa can tace zaiyi wahala Jamal ya sake ni, hakika da anba mace damar auren maza biyu dasai dai jamal yaji na kara aure da deeni"
Daidai lokacin Momy ta shigo, bin ma'u tayi da kallo sannan tace Asma'u daga yau idan zaki fita falo kisamu karamin hijjabi ko mayafi ki riga sanyawa, dan kinga yanzun gidan bamu kadai bane"
Saida gabanta ya fadi jin kalaman momy, saitake ganin kota fahinci wani abune akalaman jeeni?
Tokawai tace sannan ta dada share hawayen dake makale a idonta"
Adakin momy tai zamanta, momy ma bata kara ce mata komai ba, daddare nafisa ta biyota da abinci, bayan sun gama ci tace toh tashi muje mukwanta"
Kememe taki zuwa nafisa tai nacin ta har tagaji ta fice"
Kashe kawayarta tayi gaba daya dan gudun kar deeni ya kirata"
Ganin yadda ma'u ke firgice daga taji motsi kadan ta kalli kofa dan haka Momy taje ta rufe daki"
*****
Washegari ma batace zata fitaba tana nade adaki"
Dafisalin karfe 1:12pm Momy ta shigo takalli ma'u tace Asma'u taso maza kinyi bako"
Atsora ce ma'u ta mike tare da fadin waye?
Cikin ido momy ta kalleta sannan tace wai Asma'u meke damunki? anya kuwa kinayin addu'oi?
Inayi ma'u ta fada tana kokarin saka hajjabi"
Harta fara tafiya Momy tace bakon yana part din Ku"
Gabanta taji ya fadi sosai, Allah yasa ba deeni bane"
Tana tafe tana addu'oi, tura kofar tayi tare da sallama tana raba ido"
Yaya jamal ta gani zaune cikin kaki, da alama ya dade da zuwa, wani farin cikine ya kamata harta sake murmushi batare da tasan lokacin daya fitoba"
Dama yaya Usman ya damu dani? Daman yaya usman na sona? Hawaye taji ya cika mata ido"
Fuskar usman dauke da murmushi yace karaso ki zauna mana"
Cikin sanyin jiki ta karasa ta zauna, tare da matso hawayen dake makale a idonta"
Bayan hannunta tasa ta share hawayen sannan ta shiga gaida usman tare da tambayan shi mutanen gida"
Cikin sakin fuska ya amsa tare da tambayar lfyr ta"
Kula yayi ma'u kuka take dan haka ya tsareta da ido tare da fadin"
Asma'u yaya haka?, ko bakiyi farinciki da zuwana bane?
Bahaka bane, naga baka taho da dada ba, kuma yace min tare zakuzo?
Murmushi usman yayi kadan sannan yace waye yace miki tare zamuzo"
Idonta akasa tace yaya Jamal"
OK eh da tare zamu taho amman tace bazatazo ba"
Hawaye ne yaki tsayawa a idon ma'u zobowa kawai yake tare da ajiyan zuciya"
Kallon ta Usman yayi acikin zuciyan shi yaji tausayinta dan haka ya daga wayan yana kiran dada"
Mika mata wayar yayi tare da fadin ga dada"
Amsan wayar tayi ta kara akunnenta muryan dada taji tana fadin Usman katafi gidan tame karan ne koko kaima ka fasa"
Dada? Ma'u ta fada ahankali"
Wiiii !! , takwara ce?, kice harya iso"
Hawaye ta share sannan taja majina eh, meyasa kikaki biyo yaya bayan angayamin zakizo kuma harna sarai"
Wa? ni ? Allah sunturu bukui, ai idan kika ganni alahira kaini aka yi, haka kurun, ku hada baki dame kare ku kasheni ? aini har yanzun ban yadda dake ba takwara, saina ganki da tsohon cikin Jamal"
Guntun tsaki ma'u taja sannan ta kara share hawaye tace"
Dada me kika maidani?, dan Allah ki daina irin wannan mgnr ni mahaukaciya ce?
A'a da hankalin ki amman idonki ya rufe baki ganin kowa sai me kare"
Hmmm dada yanzun yashe zakizo?
Sai ranan da kika haihu zanzo namiki wankan jego"
Wani haushi ne ya turnuke ma'u, dan haka tace toh kibarshi karkizo ma, kuma ni kidaina cemin tame kare, ko mun hadu ahanya ma karki nuna kin sanni....
Batajira me dada zatace ba ta kashe wayar sannan ta mikawa usman"
Dariya ce cike da cikin Usman Amman ya dake bakace abin ya bashi dariya ba"
Amsan wayar yayi tare da fadin yau kwanan Jamal nawa da tafiya?
Dogowa tayi ta kalli yaya usman sannan tace,
Zaikai sati 3"
Jinjina kai yayi sannan yace"
So nawa kika kirashi awaya?
Guntun hawayen ta share sannan tace aiko ankira ba samun shi"
Shiru usman yayi zuwa can ya fara mata nasiha cikin kwaciyar hankali"
Jikin Asma'u yayi sanyi sosai sabo da yadda usman yake xayyano mata girman miji agun matar sa, duk da duk abinda ya fadi ta sansu amman ya kara farkar da ita"
Babu abin da take tunawa sai yadda Jamal yaita mata magiya adaren da zai tafi, yanzun kenan mala'ikun Allah sun tsine min?
Hawaye ne suketa zubomata babu kyaukyautawa"
Bayan usman ya sarara sai ya shiga neman layin jamal"
Saidai babu sa'a domin wayar sa kashe take dan haka ya fara neman dayan layin"
Saida ta kusan katsewa sannan ya dauka, cikin dariya taji suna gaisawa sannan ya gayamai gashi agidan su"
Gani kawai tayi usman ya miko mata waya, dan haka adaburce ta karba tasa akunnenta"
Gaidashi tayi saida ya dade kafin ya amsa sannan yace ya bakin, kiji sauki?
Eh kawai tace idonta akasa"
Shiru sukayi dukkan su zuwa can Jamal yace *Husna* ?
Saida Asma'u ta lumshe idon saboda muryar da Jamal yayi amfani da ita wajen kiran sunan ta"
Daker ta iya amsawa sabo da yadda muryansa ya kashe mata jiki"
Ahakali yace sanyin nan fa har yanzun inajin shi, wanne shawara zaki sake bani?
Kasa mgn tayi dan haka ta kashe wayar, Cikin sauri ta mikawa usman, saidai kafin wayar taje hannunsa Jamal ya sake kira"
Janye hanunsa yayi dan haka ta maida wayar kunnenta"
Husna meyasa zaki kashemin waya?, ko kina kunyar usman ne? Idan kunyarsa kikeji tashi ki koma daki"
Kallon inda usman yake tayi ganin tayi hamkalin shi nakan wayar da take hannusa, dan haka tacewa Jamal a'a
Toh kina jina nacemiki sanyi na damuna, da daddare bana iya bacci sosai sai naji gadon yamin fadi, wani lokacin saina rungumi filo nakejin dadi"
Sai yanzun ta fqra dago inda yasa gaba, shiru tamai dan batasan mezatace ba"
Husna ya kikayi shiru?, wlh na kosa na dawo, Husna anya kuwa bazan ajiye aikin nan ba"
Shiru yaji dan haka yasashi fadin Husna kinajina kuwa"
Ummm ta fada tare da kallon yaya usman"
Jamal ne yace meye ummm?, to shikenan tunda bazaki min mgn ba sai an jima, amman ki shirya idan na dawo akirjin Ki zan rinka kwana"