Sashe 8
Bintun Batuul Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Suleiman yaron abokin kawu ne, ba muda nisa da gidan su, zaman unguwa ya hada mahaifin shi abota da kawu, da ke su Adda wasu irin mutane ne yasa zumuncin su day maman Suleiman se idan Abu ya faru, ko haihuwa, ko jaje ko gaisuwa, itama tun tana zuwa har ta watsar da su. To shi Suleiman Yana yawan zuwa duk da ba shi da sa'a a gidan mu wato ba shi da age mate Amma bansan me yasa yake zuwa ba. Tun kowa Bai sakin jiki da shi har suka Fara sabawa da su, dama ni mujiyar gida se kazo ka tafi baka ma San Ina gidan ba. If I can remember shi ne ya Fara saka min BINTUN BATUUL, Bai taba Kira na Bintu sak ba se ya hada da Batuul dinnan! Ranar da muka fara haduwa, was a day na dawo daga islamiyya, na gaji matuka abinci kawai nake son na ci, na shigo da sallama a Baki na, Yana zaune Yana cin abinci, na gaishe shi se yace
" Idan kin Shiga ciki kawo min ruwa!'
Na gyada Kai na, Ina Shiga ko hijabi ban cire ba na tafi kitchen na dakko masa ruwa me sanyi na koma inda yake zaune, nan na samu Batuul na zaune suna cin abinci da shi har da zuhra ma. Na aje Masa ruwan yace min ya gode, na juya Zan tafi Batuul tace min
" Bintu shi ne Kika tafi Baki tsaya nu ba, Kuma nasan an Kara karatu"
Na juyo Ina harar ta nace
" Dama Ina jiran ki ne? Anyi"
Na fada Ina tafiya ta, zuhra Dake gefe tace
" Bintu Allah ya shirya ki"
Ko Amin bance ba balle ma na juya, se Suleiman yace
" Itama a gidannan take?"
Batuul tayi saurin fadin
"Eh Mana, ka ganta baka ko? Haka take ita ce daban da kowa a gidannan, Kuma har a school ba ta da kokari!"
Haka Batuul take, Haka halinta yake, ba'a sirri da ita, ko kadan Bata iya file bakin ta ba, Haka take sakin Baki tayi ta surutu kamar tababbiya, Suleiman da ke kwasar abinci yayi dariya yace
" Ai kinfi ta kyau!"
Batuul tayi murmushin Jin dadi, Suka cigaba da hirar su ni Kuma ban masan me suka fada ba. A hankali Suleiman ya fahimci ni twin din Batuul ce, shikenan ya lakana min BINTUN BATUUL. Idan yazo ya dinga tambayar Batuul Ina BINTUN ta, se tace Masa Ina daki. A Haka Suka shaku wani lokacin na Kan jiyo Mamaa nace masa ko dai ta bashi Batuul ne? Shikuma se yayi ta murna Yana washe baki Yana fadin
" Wallahi kuwa Mamaa nagode sosae, Dan Allah Ina kamu"
Shikenan kamar wasa se gashi sun Fara soyayya shi da ita, duka duka lokacin shekarar mu Sha uku there about, bana mantawa muna js3. Wannan soyayyar da Batuul ta Fara da Suleiman ya sake bude Mata idanun ta. Ta sake Jin Kan ta ita wata abar ce, yadda Kuma siblings din mu suke mata, ko biki zasu je ko wata unguwa ta fita kunya to zaga ka sun Aiko Batuul tazo su tafi unguwa, ko dinki zasu yi zaku ga Batuul zasu yiwa. I remembered a day, sallah ta kusa, kamar yadda aka Saba ministan harkokin cikin gida wato Mamaa, ta karbo Kaya daga shagon kawu, da daddare Ina daki da Yar karamar wayar da nake da ita Ina Facebook, zuhra ta shigo tace naje parlor, na tashi na tafi na tarar suna ta dagawa kowa se zaba yake, na zauna ni ma na Fara kokarin janyo wata coffee atamfa, se Naga duka suna dariya, na kalle su Mamaa tace
" Ke Bintu wannan kayan idan kin saka ai ki fuskar ki ba zaa gani ba!"
Suka Kara kwashewa da dariya, Batuul ta miko min wata ledar tace
" Ga naki fa!"
Tsabar abin da naji, se na kasa bude nawan balle ma naga wasu iri ne a ciki, kada fa kuce wani Baki ne da ni irin na kuzo ku gani dinnan! Ana Haka se gashi an aiko da lace na Batuul daga gidan Yaya Adawiyya, lace din yayi kyau se murna take, Ni kuwa inata kallon su Adda ta kalle ni Dan taga yanayin da nake ciki,
" Ke Adawiyya Ina na Bintu Kuma!"
"Whoa! Kinsan Adda zabar ma Baki Kaya wallahi wahala ne da shi, niyya ta na Bata kudin kawai ko powder ne ta siya!"
Ana jimawa kuwa ta dakko kudi ta Mika min wai na saya wani abun, na girgiza Kai da wannan murmushin nawa nace
" A'a nagode, ki bar shi!"
Ta kasa ta raya Amma fur naki karba, karshe Mamaa ta bawa, na koma daki na tsaya gaban madubi Ina kallon Kai na, a hankali hawaye ya Fara sakko min daga idanu na, a lokacin nayi ta kallon fuskata da Kuma jiki na, na juya na Kara juyawa, se na Fara Jin to me yasa na kasance daban cikin gidannan? Me yasa na Zama baka? Me yasa ni banyi kyan su ba? Me yasa...
Muna Gama junior secondary din mu, Batuul ta takurawa kawu Kan lallai se ya cire ta daga school din da muke ya maida ita wata, a cewar ta Wai dukka kawayen ta cire su zaayi. Kawu ya Kira mu tare a Kuma gaban iyayen mu mata, ya tambaye ta wadda take so ta fada Masa, ya kalle ni yadda na zauna kamar na gaji da zaman, yace
" Bintu ta! Zo man Bintu ya akai?"
Na karasa gefen shi na zauna amma a dadare, saboda Ni na tsani gathering, bana kaunar shi saboda in dai an hadu to se an Fadi abin da zai Bata min Rai na.
" Ya Haka take kamar tsoro na?"
Ya tambayi Adda, ta tabe Baki tace
" Ai Haka take, Bata kaunar shiga cikin mutane ko kadan, kullum tana daki".
Ya dube ni da kulawa yace
"BINTU fada min menene? Akwai abin da kike so?"
Na gyada Kai lokaci daya se hawaye ya Fara sakko min zuwa kunci na, kunsan kukan me nake? Dan kula ni da yayi, for unknown reason I felt warm inside me, har naji rush of emotion
"Kawu boarding school nake so?"
A lokaci daya Suka hada bakin fadin boarding Kuma? Na gyada Kai na in affirmation. Kawu yace
" A'a Bintu boarding da wahala fa, ba Zaki dinga gani na ko moms din ki baz ga Batuul ma ba Zaki dinga ganin ta ba"
Exactly why I want to leave kenan, na fada cikin zuciya ta, Amma a zahiri se na goge hawayen da yake saukar min nace
" Eh na yadda kawu"
Haka kuwa Babu yadda aka iya aka Fara processing makaranta, tun Adda da Mamaa da kowa a gidan suna ganin kamar wasa ne, se da aka kawo admission letter ta hade da dukkan needs din makaranta kafin Adda ta Kira ni daki wani dare, na zauna bayan ta bani umarni
" Bintu kije ki samu baban ki kice masa kin fasa boarding dinnan! Kinsan wahalar boarding kuwa? Idan Kika tuna ni kuka zakiyi fa!"
Na Dan Yi murmushi nace
" Adda Ina so a hakan".
Tayi shiru, thinking of a way to convince me, Amma fur naki yadda har ce mini tayi akwai mayu da aljanu a boarding, Ni kuwa nayi fatan idan naje can din Allah ya sa su cinye ni😁
BINTUN BATUUL, Gen Nasir Zaki and NAZNEEN. Wato Shatuuu, Azizat da Kuma me dambu akan farashin N1300.
[1/3, 20:27] Maman: _BINTUN BATUUL_
Top-notch season 3
Ayshatuuu
008
Rasuwar iyaye Rashi ne da duk abin da zaka samu a duniya ba zai maye maka gurbin su ba, idan ka rasa iyaye hakika ka rasa wani bngare na rayuwar ka, Haka babu Wanda zai fahimci ciwon da yake a rashin iyaye se Wanda ta faru akan shi! Ina adduar Allah ya jikan iyayen mu da Wanda suka rasu da Wanda suke da Rai, yasa aljanna ce makomar su, ya Kuma kyautata namu zuwan! Amin
Rasuwar Mr Fahad, ba karamin girgiza dukka kasar tayi ba Amma Kuma mussamman tilon diyar shi Zainab, wadda da farko kasa amincewa tayi da cewar Wai mahaifin nata ya rasu, ta dinga fadawa kakarta da ta haifi mahaifiyar ta cewar tace a duba shi fa, dogon Suma yayi saboda Bai ci abinci ba, wannan maganar da tayi ta Kara dagula lissafin kakar, tare da saka ta kuka sosae
" Jadda! Bai mutu ba, jadda ki fada musu Bai mutu ba"
Haka tayi ta maimaitawa har safiya lokacin da zaa tafi da shi makwancin shi, tunda aka fito da gawar Zainab ta yanke jikin ta ta Fadi, Wanda baa samu ta dawo hayyacin ta ba se da aka Kai ta asibiti, lokacin da ta farka taga kanwar mahaifiyar ta Raziya se ta sake fashe wa da kuka, ta dinga Yi Babu kakkautawa har se da aka Mata allura da ta saka ta bacci kafin Kuma dakin yayi shiru!
A takaice Zainab ta rayu cikin maraici na rashin uwa da uba, se wannan jadda wato kakar ta, da tun rasuwar mahaifiyar ta, Mr Fahad ya role ta Kan ta dawo gidan ta zauna da Zainab, shi din bashi da kowa,na shi iyayen sun Jima da rasuwa, to yanzun ma jadda kawai ta rage Mata. Kunsan mutum yayi coping da irin wannan rashin Abu ne ba Mai sauki ba.
Kafin rasuwar mahaifin ta, ta samu gurbin karatu a daya daga cikin manyan jami'oi dake kasar America, wannan rasuwar ce ta kawo tsaikon tafiyar tata, bayan wajen wata da rasuwar jadda ta lallaba ta ta wuce America.
Zuwan ta America, se taji sabuwar rayuwa, taji ta daban cikin wata duniya wadda ba irin wadda ta tashi a ciki ba, Amma yau da gobe se ta Fara coping, har ma tayi kawa da wadda suke aji daya da ita wadda baturiya ce daga kasar America, course daya suke shi ne ya kawo shakuwa a tare da su. Zainab ta kasance nutsatsiya wadda ko a tafiyar ta zaka san wannan halitta a nutse take, maganar ta, al'amuran ta da komai nata, she's too gentle and beautiful!
" Idan kin Shiga ciki kawo min ruwa!'
Na gyada Kai na, Ina Shiga ko hijabi ban cire ba na tafi kitchen na dakko masa ruwa me sanyi na koma inda yake zaune, nan na samu Batuul na zaune suna cin abinci da shi har da zuhra ma. Na aje Masa ruwan yace min ya gode, na juya Zan tafi Batuul tace min
" Bintu shi ne Kika tafi Baki tsaya nu ba, Kuma nasan an Kara karatu"
Na juyo Ina harar ta nace
" Dama Ina jiran ki ne? Anyi"
Na fada Ina tafiya ta, zuhra Dake gefe tace
" Bintu Allah ya shirya ki"
Ko Amin bance ba balle ma na juya, se Suleiman yace
" Itama a gidannan take?"
Batuul tayi saurin fadin
"Eh Mana, ka ganta baka ko? Haka take ita ce daban da kowa a gidannan, Kuma har a school ba ta da kokari!"
Haka Batuul take, Haka halinta yake, ba'a sirri da ita, ko kadan Bata iya file bakin ta ba, Haka take sakin Baki tayi ta surutu kamar tababbiya, Suleiman da ke kwasar abinci yayi dariya yace
" Ai kinfi ta kyau!"
Batuul tayi murmushin Jin dadi, Suka cigaba da hirar su ni Kuma ban masan me suka fada ba. A hankali Suleiman ya fahimci ni twin din Batuul ce, shikenan ya lakana min BINTUN BATUUL. Idan yazo ya dinga tambayar Batuul Ina BINTUN ta, se tace Masa Ina daki. A Haka Suka shaku wani lokacin na Kan jiyo Mamaa nace masa ko dai ta bashi Batuul ne? Shikuma se yayi ta murna Yana washe baki Yana fadin
" Wallahi kuwa Mamaa nagode sosae, Dan Allah Ina kamu"
Shikenan kamar wasa se gashi sun Fara soyayya shi da ita, duka duka lokacin shekarar mu Sha uku there about, bana mantawa muna js3. Wannan soyayyar da Batuul ta Fara da Suleiman ya sake bude Mata idanun ta. Ta sake Jin Kan ta ita wata abar ce, yadda Kuma siblings din mu suke mata, ko biki zasu je ko wata unguwa ta fita kunya to zaga ka sun Aiko Batuul tazo su tafi unguwa, ko dinki zasu yi zaku ga Batuul zasu yiwa. I remembered a day, sallah ta kusa, kamar yadda aka Saba ministan harkokin cikin gida wato Mamaa, ta karbo Kaya daga shagon kawu, da daddare Ina daki da Yar karamar wayar da nake da ita Ina Facebook, zuhra ta shigo tace naje parlor, na tashi na tafi na tarar suna ta dagawa kowa se zaba yake, na zauna ni ma na Fara kokarin janyo wata coffee atamfa, se Naga duka suna dariya, na kalle su Mamaa tace
" Ke Bintu wannan kayan idan kin saka ai ki fuskar ki ba zaa gani ba!"
Suka Kara kwashewa da dariya, Batuul ta miko min wata ledar tace
" Ga naki fa!"
Tsabar abin da naji, se na kasa bude nawan balle ma naga wasu iri ne a ciki, kada fa kuce wani Baki ne da ni irin na kuzo ku gani dinnan! Ana Haka se gashi an aiko da lace na Batuul daga gidan Yaya Adawiyya, lace din yayi kyau se murna take, Ni kuwa inata kallon su Adda ta kalle ni Dan taga yanayin da nake ciki,
" Ke Adawiyya Ina na Bintu Kuma!"
"Whoa! Kinsan Adda zabar ma Baki Kaya wallahi wahala ne da shi, niyya ta na Bata kudin kawai ko powder ne ta siya!"
Ana jimawa kuwa ta dakko kudi ta Mika min wai na saya wani abun, na girgiza Kai da wannan murmushin nawa nace
" A'a nagode, ki bar shi!"
Ta kasa ta raya Amma fur naki karba, karshe Mamaa ta bawa, na koma daki na tsaya gaban madubi Ina kallon Kai na, a hankali hawaye ya Fara sakko min daga idanu na, a lokacin nayi ta kallon fuskata da Kuma jiki na, na juya na Kara juyawa, se na Fara Jin to me yasa na kasance daban cikin gidannan? Me yasa na Zama baka? Me yasa ni banyi kyan su ba? Me yasa...
Muna Gama junior secondary din mu, Batuul ta takurawa kawu Kan lallai se ya cire ta daga school din da muke ya maida ita wata, a cewar ta Wai dukka kawayen ta cire su zaayi. Kawu ya Kira mu tare a Kuma gaban iyayen mu mata, ya tambaye ta wadda take so ta fada Masa, ya kalle ni yadda na zauna kamar na gaji da zaman, yace
" Bintu ta! Zo man Bintu ya akai?"
Na karasa gefen shi na zauna amma a dadare, saboda Ni na tsani gathering, bana kaunar shi saboda in dai an hadu to se an Fadi abin da zai Bata min Rai na.
" Ya Haka take kamar tsoro na?"
Ya tambayi Adda, ta tabe Baki tace
" Ai Haka take, Bata kaunar shiga cikin mutane ko kadan, kullum tana daki".
Ya dube ni da kulawa yace
"BINTU fada min menene? Akwai abin da kike so?"
Na gyada Kai lokaci daya se hawaye ya Fara sakko min zuwa kunci na, kunsan kukan me nake? Dan kula ni da yayi, for unknown reason I felt warm inside me, har naji rush of emotion
"Kawu boarding school nake so?"
A lokaci daya Suka hada bakin fadin boarding Kuma? Na gyada Kai na in affirmation. Kawu yace
" A'a Bintu boarding da wahala fa, ba Zaki dinga gani na ko moms din ki baz ga Batuul ma ba Zaki dinga ganin ta ba"
Exactly why I want to leave kenan, na fada cikin zuciya ta, Amma a zahiri se na goge hawayen da yake saukar min nace
" Eh na yadda kawu"
Haka kuwa Babu yadda aka iya aka Fara processing makaranta, tun Adda da Mamaa da kowa a gidan suna ganin kamar wasa ne, se da aka kawo admission letter ta hade da dukkan needs din makaranta kafin Adda ta Kira ni daki wani dare, na zauna bayan ta bani umarni
" Bintu kije ki samu baban ki kice masa kin fasa boarding dinnan! Kinsan wahalar boarding kuwa? Idan Kika tuna ni kuka zakiyi fa!"
Na Dan Yi murmushi nace
" Adda Ina so a hakan".
Tayi shiru, thinking of a way to convince me, Amma fur naki yadda har ce mini tayi akwai mayu da aljanu a boarding, Ni kuwa nayi fatan idan naje can din Allah ya sa su cinye ni😁
BINTUN BATUUL, Gen Nasir Zaki and NAZNEEN. Wato Shatuuu, Azizat da Kuma me dambu akan farashin N1300.
[1/3, 20:27] Maman: _BINTUN BATUUL_
Top-notch season 3
Ayshatuuu
008
Rasuwar iyaye Rashi ne da duk abin da zaka samu a duniya ba zai maye maka gurbin su ba, idan ka rasa iyaye hakika ka rasa wani bngare na rayuwar ka, Haka babu Wanda zai fahimci ciwon da yake a rashin iyaye se Wanda ta faru akan shi! Ina adduar Allah ya jikan iyayen mu da Wanda suka rasu da Wanda suke da Rai, yasa aljanna ce makomar su, ya Kuma kyautata namu zuwan! Amin
Rasuwar Mr Fahad, ba karamin girgiza dukka kasar tayi ba Amma Kuma mussamman tilon diyar shi Zainab, wadda da farko kasa amincewa tayi da cewar Wai mahaifin nata ya rasu, ta dinga fadawa kakarta da ta haifi mahaifiyar ta cewar tace a duba shi fa, dogon Suma yayi saboda Bai ci abinci ba, wannan maganar da tayi ta Kara dagula lissafin kakar, tare da saka ta kuka sosae
" Jadda! Bai mutu ba, jadda ki fada musu Bai mutu ba"
Haka tayi ta maimaitawa har safiya lokacin da zaa tafi da shi makwancin shi, tunda aka fito da gawar Zainab ta yanke jikin ta ta Fadi, Wanda baa samu ta dawo hayyacin ta ba se da aka Kai ta asibiti, lokacin da ta farka taga kanwar mahaifiyar ta Raziya se ta sake fashe wa da kuka, ta dinga Yi Babu kakkautawa har se da aka Mata allura da ta saka ta bacci kafin Kuma dakin yayi shiru!
A takaice Zainab ta rayu cikin maraici na rashin uwa da uba, se wannan jadda wato kakar ta, da tun rasuwar mahaifiyar ta, Mr Fahad ya role ta Kan ta dawo gidan ta zauna da Zainab, shi din bashi da kowa,na shi iyayen sun Jima da rasuwa, to yanzun ma jadda kawai ta rage Mata. Kunsan mutum yayi coping da irin wannan rashin Abu ne ba Mai sauki ba.
Kafin rasuwar mahaifin ta, ta samu gurbin karatu a daya daga cikin manyan jami'oi dake kasar America, wannan rasuwar ce ta kawo tsaikon tafiyar tata, bayan wajen wata da rasuwar jadda ta lallaba ta ta wuce America.
Zuwan ta America, se taji sabuwar rayuwa, taji ta daban cikin wata duniya wadda ba irin wadda ta tashi a ciki ba, Amma yau da gobe se ta Fara coping, har ma tayi kawa da wadda suke aji daya da ita wadda baturiya ce daga kasar America, course daya suke shi ne ya kawo shakuwa a tare da su. Zainab ta kasance nutsatsiya wadda ko a tafiyar ta zaka san wannan halitta a nutse take, maganar ta, al'amuran ta da komai nata, she's too gentle and beautiful!