Sashe 39
Bintun Batuul Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
" Fatima, Akram bashi da lafiya! Muna asibiti Bai masan inda Kan shi yake ba!"
Wani irin duummmmm naji cikin kunne na Kai na har da Kai na, na Yi shiru Ina assimilating abin da ta fada,
"Kina ji na?"
Nayi saurin girgiza Kai hankali na ya Riga da ya Kai kololuwar tashi nace
" Me ya same shi? Wanne asibitin kuke?"
Ita ta fada min komai, na mike ba tare da nace komai ba na canja Kaya na, na zura gogaggen hijab sannan na fito zuwa dakin Mamaa idanuna sunyi jawur, kana kallo na kasan bana cikin nutsuwa balle kwanciyar hankali, Mamaa na zaune ita da Zuhriyya da tazo da bansan yaushe ba, na shiga nace Mata zanje dubiya, ko amsarta ban jira ba na fice Ina Jin kamar nayi tsuntsuwa naje gare shi. Mintina ashirin da wani abua suka kaini asibitin, ta Riga ta fada min bangaren da suke hakan yasa na tafi Kai na tsaye, har lokacin zuciya ta ce kawai take tafiyar da ni Amma ko kadan kwakwalwa ta Bata ankare da abin da yake faruwa ba. Se da naje kofar dakin inda na Dan ga mutane, se na Fara tunanin me yasa nazo? A matsayin wa nazo? Nayi shiru na kasa motsawa har seda wayata ta Fara ringing kafin na dawo daga dogon tunani hade da wasiwasin na shiga ko na juya da nakeyi
" Kina ina?"
Ta fada Bayan na dauka, a hankali nace
" Ina kofar dakin da yake!"
Se tace na jira gata nan zuwa, Babu jimawa se gata ta fito, dukda yanayin damuwa da fuskar ta ke ciki, Bai hanata yimin murmushi ba, na tsugunna har kasa Zan gaishe ta ta dakatar dani ta hanyar Kama kafadu na tace
" Muje, nagode sosae da Kika zo!"
Haka muka shiga ciki, Yana kwance ruwa na shiga jikin shi, bakin shi ya bushe yayi fari Haka jikin shi baya wannan shekin da yake a Koda yaushe. Noor ne a kwance Haka? Kawai se na Fara kuka a hankali, zuciya ta gaba daya ta karye ji nake kamar na tashe shi ni Kuma na kwanta madadin shi, to Babu halin hakan. Mahaifiyar shi wato Safiyya wadda naji suna Kira Ummaah ita tayi ta lallashi na dukda wani lokacin se ta goge hawayen da yake zubo Mata, kowa yazo dubiya se ya tambaye ta ni wacece? Bata ma fiye bada amsa ba. Anan na lura yadda suke Kama sosae da junan su day fullanci da suke tayi gwanin shaawa, Nima naso ace na iya wani yaren Bayan Hausa da turanci!
Ta_kwalam
[1/3, 20:30] Maman: 041
Ban yanke hukuncin abin da Zan fada Masa ba har dare yayi, zuwa lokacin I was very anxious na San zai bukaci Sanin amsar request din shi, na zauna nayi tunani na Kuma Kara tuanani, abin da yafi komai Dadi da sauki a rayuwa shi ne nayi kokarin bawa wannan bawan Allahn chance. Se Kuma naji tsoro nake, what if idan tarihi ya sake maimaita Kan shi? To saboda me ma zanyi wannan tunanin? Kuma saboda me zai maimaita kanshi, tunda dama relationship di na dana BashPrince00 was a blind relationship, ko kadan bamu taba haduwa ba, Kuma a ranar da ya ganni yaji baya so na, se ya zaba wadda yake ganin ta dace da rayuwar shi!
Wajen karfe takwas na idar da sallar ishai, Ina zaune saman sallayar na bude littafin Ina dubawa saboda kada naje gobe ayi Mana test wadda zata hautsina ni. Ina yin karatun Amma fin Rabin hankali na Yana kan wayata, Kiran shi kawai nake anticipating a wannan lokacin. Bayan kamar mintina hudu se ga Batuul ta shigo, duk tayi wani cool da ita, tun wannan abun da ya faru, dukda tana Dan barin lecture ta tafi inda take son zuwa, Wai me Hali ance ba fa ya fasa halin na shi ko Yaya ne.
Zama tayi gefen gado tana shafa wani sunscreen a fuskar ta, waya ta ta Fara ringing, gaba na ya fadi saboda ganin sunan nashi ne, wannan alama ce ta shima jira na yake. Nayi saurin daukar wayar tare da mikewa na fita, Ina zuwa parlor Babu kowa na zauna sannan ma Kara wayar a kunne na Ina Masa sallama, a hankali naji ya saki ajiyar zuciya sannan yace
" Kinje gida lafiya? Thank you so much, abincin yayi Dadi thank you!"
Nayi murmushi cikin Jin Dadi nace
" I'm glad! Ya jikin naka? Yaushe zaa sallame ka?"
Yace
" Ina gida yanzun! Na Kira nayi godiya for your kind gesture and na fada miki da gaske banyi zaben tumin dare ba. From day one nasan zabi na bana Wasa bane ba!"
Nayi murmushi Ina Jin Dadi, dama Haka words suke, Haka nauyin kalamai masu dadi suke? Kunsan fa dama ni I'm a word of affirmative. Bana gajiya da a dinga fada min how worthy I'm sannan Kuma yadda mutum yake so na, bana gajiya, banki ace kullum a sake maimaita min ba, inaga I'll never be bored.
"To ka kwanta ka huta, kaga I'm sure ka gaji ko?"
Yayi murmushi yace
" Na gaji sosae Amma Kuma Ina son ma Dan ji yadda kike. Wait wai nikam ma how far da maganar mu? Kin amince Zaki aure ni?"
Nayi shiru Ina Jin yadda ake wani race cikin kirji na nace
" Ammm! Zan iya yin tunani?"
Yace
" Come on Fatima bazan zalunce ki ba fa, ba Zan Bari wani ya musguna Miki ba, I'll never be a source of pain to you. Give me chance kinji Fatima ta!"
Oh Allah Wai Fatimar shi, ai duka se kunya ta lullube ni, Amma Kuma naji dadin hakan da ya fada. To wa yaga farin Shiga. Lallaba shi nayi ya kwanta sannan Muka rabu akan se da safe zamuyi magana kafin na fita school. Na dawo daki fuskata dauke da wani madaukakin murmushi, zuciya ta kamar anyi min albishir da hajji ko Kuma aljanna ma gaba daya. Tunda na zauna akan gadon Batuul ke kallo na, ta dube Ni tace
"Saurayi Kika Yi? Naga kina ta murmushi kamar kin tsinci hakori"
Bance Mata komai ba se sake fadada murmushi na da nayi, har na kwanta tace
"Bintu!"
Na dago na kalle ta nace
" Ya akai?"
Tace
" Kinga bikin mu ya kusa Bintu, Amma kawu yace Wai ba zaayi.event ba"
Nace
"Me yasa?"
Se ta Fara kuka tana fadin
"Haba Mana Bintu ya zanyi aure lami Babu wani shagali kamar auren Hadi, ta Yaya ma kawu zaiyi hakan? Haka yace fa Wai indai biki ne ma a Hadejia zaayi"
Na saki ajiyar zuciya nace
" To kiyi hakuri ki yadda da hakan mana..."
"Ya zanyi na hakura? Kinsan yadda na gama fadawa kowa zancen bikin nan, na gama zuzuta mijin da Zan aura Kuma kawai ace a Haka Zan Kara!"
To Ni dai na Rasa me zance na Bata hakuri saboda nasan ko menene kawu ya yanke akan Batuul laifin ta, she break their trust. Da ace lafiya Lau suke batai wannan abun ba, na tabbatar kawu ba zaiyi hakan ba!
Washegari, na tashi da wurwuri na Kama hanyar school, tun asuba ya Kira Ni Bayan na.idar da sallah, Ina toilet Ina wanka ma, naji Batuul tana fadin
" Kaga farin shiga, wato sunan shi Noor kenan!"
Ina daga toilet nace
" Batuul kada kiyi picking call dinnan kina ji ko?"
Tayi dariya ta aje wayar tana fadin
" Aaaa lallai, Babu damuwa idan tayi wari zamu ji"
Ina fitowa na dauki wayar ko ruwan jiki na ban gama tsanewa ba, na Fara Kiran shi tare da Zama gefen gado na, Bai dauka ba se gashi yayi returning call din nawa cikin hanzari.
" I'm sorry, wanka nake"
Yayi murmushi yace
" Ina kwana Fatima ta!"
Na Dan sunkuyar da Kai na Ina murmushi a hankali nace
" Sir an tashi lafiya? Ya saukin jiki?"
Yace
" Alhamdulillah! So how far? Kin yadda na turo Abba ya nema min auren ki?"
Kamar na danyi tsalle saboda yadda yai twisting tongue din shi nace cikin kasa da murya kamar wadda nake whispering nace
" Na amince and I'll be glad"
Wani karamin ihu yayi yace
" Alhamdulillah! I promise you the world and beyond. I'll keep you happy no matter what!"
Nayi murmushi da na kasa gane dalilin wannan murmushi da nake sosae da sosae, gaba daya na Zama kamar wata sakarya ma. Mun Dan taba Hira sannan ya barni na shirya na tafi school. Haka nayi lecture din cikeda Jin Dadi da annashuwa, so this is the feeling of being loved?
Lokacin da na Gama lecture na wuce masallaci nayi sallah, Ina idarwa Kiran shi ya shigo cikin waya ta na dauka, Bayan mun gaisa yace nazo bayan faculty Yana jira na. Se na samu Kai na da tsayawa gyara fuska ta, abin da ko kadan bana Yi, in fact banma damu da hakan ba, to me gani nake ko me Zan shafa bazan taba kyau ba. Amma Bayan na samu skin care products masu kyau da tsada , jiki na ma se da ya canja, balle fuska ta da 80% na kurajen sun fita se Wanda ba zaa rasa ba. Na gyara zaman hijab di na sannan na nufe shi. Yana cikin mota, Nima na bude na shiga na zauna Ina kallon shi a hankali, shi Kuma waya yake so dukka hankalin shi Yana Kan wayar da yake. Se da ya Gama kafin ya juyo yace
"I'm sorry! Ya lecture?"
Wani irin duummmmm naji cikin kunne na Kai na har da Kai na, na Yi shiru Ina assimilating abin da ta fada,
"Kina ji na?"
Nayi saurin girgiza Kai hankali na ya Riga da ya Kai kololuwar tashi nace
" Me ya same shi? Wanne asibitin kuke?"
Ita ta fada min komai, na mike ba tare da nace komai ba na canja Kaya na, na zura gogaggen hijab sannan na fito zuwa dakin Mamaa idanuna sunyi jawur, kana kallo na kasan bana cikin nutsuwa balle kwanciyar hankali, Mamaa na zaune ita da Zuhriyya da tazo da bansan yaushe ba, na shiga nace Mata zanje dubiya, ko amsarta ban jira ba na fice Ina Jin kamar nayi tsuntsuwa naje gare shi. Mintina ashirin da wani abua suka kaini asibitin, ta Riga ta fada min bangaren da suke hakan yasa na tafi Kai na tsaye, har lokacin zuciya ta ce kawai take tafiyar da ni Amma ko kadan kwakwalwa ta Bata ankare da abin da yake faruwa ba. Se da naje kofar dakin inda na Dan ga mutane, se na Fara tunanin me yasa nazo? A matsayin wa nazo? Nayi shiru na kasa motsawa har seda wayata ta Fara ringing kafin na dawo daga dogon tunani hade da wasiwasin na shiga ko na juya da nakeyi
" Kina ina?"
Ta fada Bayan na dauka, a hankali nace
" Ina kofar dakin da yake!"
Se tace na jira gata nan zuwa, Babu jimawa se gata ta fito, dukda yanayin damuwa da fuskar ta ke ciki, Bai hanata yimin murmushi ba, na tsugunna har kasa Zan gaishe ta ta dakatar dani ta hanyar Kama kafadu na tace
" Muje, nagode sosae da Kika zo!"
Haka muka shiga ciki, Yana kwance ruwa na shiga jikin shi, bakin shi ya bushe yayi fari Haka jikin shi baya wannan shekin da yake a Koda yaushe. Noor ne a kwance Haka? Kawai se na Fara kuka a hankali, zuciya ta gaba daya ta karye ji nake kamar na tashe shi ni Kuma na kwanta madadin shi, to Babu halin hakan. Mahaifiyar shi wato Safiyya wadda naji suna Kira Ummaah ita tayi ta lallashi na dukda wani lokacin se ta goge hawayen da yake zubo Mata, kowa yazo dubiya se ya tambaye ta ni wacece? Bata ma fiye bada amsa ba. Anan na lura yadda suke Kama sosae da junan su day fullanci da suke tayi gwanin shaawa, Nima naso ace na iya wani yaren Bayan Hausa da turanci!
Ta_kwalam
[1/3, 20:30] Maman: 041
Ban yanke hukuncin abin da Zan fada Masa ba har dare yayi, zuwa lokacin I was very anxious na San zai bukaci Sanin amsar request din shi, na zauna nayi tunani na Kuma Kara tuanani, abin da yafi komai Dadi da sauki a rayuwa shi ne nayi kokarin bawa wannan bawan Allahn chance. Se Kuma naji tsoro nake, what if idan tarihi ya sake maimaita Kan shi? To saboda me ma zanyi wannan tunanin? Kuma saboda me zai maimaita kanshi, tunda dama relationship di na dana BashPrince00 was a blind relationship, ko kadan bamu taba haduwa ba, Kuma a ranar da ya ganni yaji baya so na, se ya zaba wadda yake ganin ta dace da rayuwar shi!
Wajen karfe takwas na idar da sallar ishai, Ina zaune saman sallayar na bude littafin Ina dubawa saboda kada naje gobe ayi Mana test wadda zata hautsina ni. Ina yin karatun Amma fin Rabin hankali na Yana kan wayata, Kiran shi kawai nake anticipating a wannan lokacin. Bayan kamar mintina hudu se ga Batuul ta shigo, duk tayi wani cool da ita, tun wannan abun da ya faru, dukda tana Dan barin lecture ta tafi inda take son zuwa, Wai me Hali ance ba fa ya fasa halin na shi ko Yaya ne.
Zama tayi gefen gado tana shafa wani sunscreen a fuskar ta, waya ta ta Fara ringing, gaba na ya fadi saboda ganin sunan nashi ne, wannan alama ce ta shima jira na yake. Nayi saurin daukar wayar tare da mikewa na fita, Ina zuwa parlor Babu kowa na zauna sannan ma Kara wayar a kunne na Ina Masa sallama, a hankali naji ya saki ajiyar zuciya sannan yace
" Kinje gida lafiya? Thank you so much, abincin yayi Dadi thank you!"
Nayi murmushi cikin Jin Dadi nace
" I'm glad! Ya jikin naka? Yaushe zaa sallame ka?"
Yace
" Ina gida yanzun! Na Kira nayi godiya for your kind gesture and na fada miki da gaske banyi zaben tumin dare ba. From day one nasan zabi na bana Wasa bane ba!"
Nayi murmushi Ina Jin Dadi, dama Haka words suke, Haka nauyin kalamai masu dadi suke? Kunsan fa dama ni I'm a word of affirmative. Bana gajiya da a dinga fada min how worthy I'm sannan Kuma yadda mutum yake so na, bana gajiya, banki ace kullum a sake maimaita min ba, inaga I'll never be bored.
"To ka kwanta ka huta, kaga I'm sure ka gaji ko?"
Yayi murmushi yace
" Na gaji sosae Amma Kuma Ina son ma Dan ji yadda kike. Wait wai nikam ma how far da maganar mu? Kin amince Zaki aure ni?"
Nayi shiru Ina Jin yadda ake wani race cikin kirji na nace
" Ammm! Zan iya yin tunani?"
Yace
" Come on Fatima bazan zalunce ki ba fa, ba Zan Bari wani ya musguna Miki ba, I'll never be a source of pain to you. Give me chance kinji Fatima ta!"
Oh Allah Wai Fatimar shi, ai duka se kunya ta lullube ni, Amma Kuma naji dadin hakan da ya fada. To wa yaga farin Shiga. Lallaba shi nayi ya kwanta sannan Muka rabu akan se da safe zamuyi magana kafin na fita school. Na dawo daki fuskata dauke da wani madaukakin murmushi, zuciya ta kamar anyi min albishir da hajji ko Kuma aljanna ma gaba daya. Tunda na zauna akan gadon Batuul ke kallo na, ta dube Ni tace
"Saurayi Kika Yi? Naga kina ta murmushi kamar kin tsinci hakori"
Bance Mata komai ba se sake fadada murmushi na da nayi, har na kwanta tace
"Bintu!"
Na dago na kalle ta nace
" Ya akai?"
Tace
" Kinga bikin mu ya kusa Bintu, Amma kawu yace Wai ba zaayi.event ba"
Nace
"Me yasa?"
Se ta Fara kuka tana fadin
"Haba Mana Bintu ya zanyi aure lami Babu wani shagali kamar auren Hadi, ta Yaya ma kawu zaiyi hakan? Haka yace fa Wai indai biki ne ma a Hadejia zaayi"
Na saki ajiyar zuciya nace
" To kiyi hakuri ki yadda da hakan mana..."
"Ya zanyi na hakura? Kinsan yadda na gama fadawa kowa zancen bikin nan, na gama zuzuta mijin da Zan aura Kuma kawai ace a Haka Zan Kara!"
To Ni dai na Rasa me zance na Bata hakuri saboda nasan ko menene kawu ya yanke akan Batuul laifin ta, she break their trust. Da ace lafiya Lau suke batai wannan abun ba, na tabbatar kawu ba zaiyi hakan ba!
Washegari, na tashi da wurwuri na Kama hanyar school, tun asuba ya Kira Ni Bayan na.idar da sallah, Ina toilet Ina wanka ma, naji Batuul tana fadin
" Kaga farin shiga, wato sunan shi Noor kenan!"
Ina daga toilet nace
" Batuul kada kiyi picking call dinnan kina ji ko?"
Tayi dariya ta aje wayar tana fadin
" Aaaa lallai, Babu damuwa idan tayi wari zamu ji"
Ina fitowa na dauki wayar ko ruwan jiki na ban gama tsanewa ba, na Fara Kiran shi tare da Zama gefen gado na, Bai dauka ba se gashi yayi returning call din nawa cikin hanzari.
" I'm sorry, wanka nake"
Yayi murmushi yace
" Ina kwana Fatima ta!"
Na Dan sunkuyar da Kai na Ina murmushi a hankali nace
" Sir an tashi lafiya? Ya saukin jiki?"
Yace
" Alhamdulillah! So how far? Kin yadda na turo Abba ya nema min auren ki?"
Kamar na danyi tsalle saboda yadda yai twisting tongue din shi nace cikin kasa da murya kamar wadda nake whispering nace
" Na amince and I'll be glad"
Wani karamin ihu yayi yace
" Alhamdulillah! I promise you the world and beyond. I'll keep you happy no matter what!"
Nayi murmushi da na kasa gane dalilin wannan murmushi da nake sosae da sosae, gaba daya na Zama kamar wata sakarya ma. Mun Dan taba Hira sannan ya barni na shirya na tafi school. Haka nayi lecture din cikeda Jin Dadi da annashuwa, so this is the feeling of being loved?
Lokacin da na Gama lecture na wuce masallaci nayi sallah, Ina idarwa Kiran shi ya shigo cikin waya ta na dauka, Bayan mun gaisa yace nazo bayan faculty Yana jira na. Se na samu Kai na da tsayawa gyara fuska ta, abin da ko kadan bana Yi, in fact banma damu da hakan ba, to me gani nake ko me Zan shafa bazan taba kyau ba. Amma Bayan na samu skin care products masu kyau da tsada , jiki na ma se da ya canja, balle fuska ta da 80% na kurajen sun fita se Wanda ba zaa rasa ba. Na gyara zaman hijab di na sannan na nufe shi. Yana cikin mota, Nima na bude na shiga na zauna Ina kallon shi a hankali, shi Kuma waya yake so dukka hankalin shi Yana Kan wayar da yake. Se da ya Gama kafin ya juyo yace
"I'm sorry! Ya lecture?"