Sashe 27
Bintun Batuul Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
A hankali na Fara kokarin ganin ko ta wanne Hali na samu na zabge wannan kibar dake jiki na, ko Zan samu na samu afuwar rayuwa, na daina Jin Kai na kamar wata alien wadda tazo daga wata duniyar ba Earth ba, na saki ajiyar zuciya Ina gwada nauyi na akan bathroom weighing scale din da na siyo, 85kg shi ne abin da na gani, na Fara duba jiki na tun daga fuskata da kurajen da suke mutuwa Kuma suke sake dawowa, na kalla fuskar da kyau Ina ayyana I need a tangible skin care products na fara amfani da shi ( for visibility and advert send in your product). Na lumashe idanu na wannan shi ne first step din da na Fara dauka. Na karewa jiki na kallo da kyau sannan na Yi wanka na fito na duba wardrobe di na , duk yawancin Kaya na boubou style ne bana son wani style Kuma saboda tun Ina yarinya idan nace Ina son style din da Batuul ta zaba se ace min, ai ba na masu kiba bane ba. Shiyasa nake karbar duk abin da aka Dinka min.
Na shirya fes sannan na murtsika Addictive Ambergris, shi ma daya daga cikin turarruka na SCENTMANIA ne, Yana da kamshi Yana da Dadi very affordable, wadda batai amfani da shi ba tabbas kamshi ya barta. Na wuce kitchen na dauki packages slice cake din da nayi saboda na kaiwa su Alamin, Bayan taimakon da sukai min da na Fadi a class ai they deserve more. Ina gamawa na kalla Irish da kwai da aka kammalla cikin warmer, ciki na yayi Kara Amma na dauke idanu na akan abincin I need to do it, I need to shed my weight ko na samu Abu yayi kyau, na samu mutane suyi accepting di na. Ban sani ba shirme nake Yi ko a daidai.
Bansan akwai zancen test ba se da na karasa school, na samu me building construction and materials Yana kokarin yin test, na zauna na karba question paper nayi scanning da idanuna, Haka nan na karba ba Wai Dan inada tabbacin Zan iya ba, tunda ban taba bude littafin ba. A hankali na samu na amsa Wanda Zan iya na Yi ticking abin da zuciya ta ta Raya min. Muna kammallawa naji kaina ya Fara juyawa Yana Kuma ciwo, na daure na ji lecture din, Bayan ya fita na bawa Alamin sakon da na kawo yayi min godiya sosae na dawo na zauna. Lecture din karshe ta Akram ce, lokacin na gaji Kuma Ina da tabbacin yunwa nake ji, carrot din dake jaka ta na dauka naci sannan na Sha ruwa se naji saukin abin da nake ji. Babu jimawa se gashi ya shigo, kamar kullum fes da shi Dan gayu, ya Sha farin yadi me layi layi, Amma na kasa gane wanne color ne layin, Kan ya hau podium yazo Kai na ya tsaya, hakan yasa na gaishe shi a hankali, ya amsa ba tare da ya kalle ni ba,
" Have you ate?"
Se na Dan ji kamar I'm embarrassed, na gyada Kai na yace
" Better! Bana son a dinga interrupting class di na"
Bai jira amsa ta ba yayi gaba, na Dan daga murya yadda zaiji nace
" Sir thank you! Sakallahu khairan!"
Se naga ya Dan tsaya a hankali kafin Kuma ya juyo ya gyada min Kan shi ya koma Kan podium, cikin turanci shi me tsafta ya Fara binmu cikin course din, Ina ta fahimta se can na Fara hango shi bibbiyu, na kasa bude idanu na da kyau, se gumi me yawan gaske ya wanke min fuska a take na Fara wani irin numfashi, daga nan bannsan Kuma me ya faru ba....
***
Da murmushi Imam ya shigo, wani irin kallon kauna yake bin Safiyya da shi, tabbas a zaman su da farko bai sonta ko kadan amma wannan kauna da take yiwa zainab yasa zuciyar shi ta Fara karkatowa gare ta, cikin saa Kuma se ya Fara son ta, ya Fara Jin ya damu da ita albarkacin son da take yiwa zainab. Ko wannan basket din da yake aje se ya Kara sawa yaji kaunar ta a zuciyar shi. Ita dai tayi nasara dan kuwa zuciyar ta me kyau ta saka ta samu matsugunni me kyau a zuciyar da Imam yake ganin ta zainab ce kawai. Tare suka fita suna ta hirar su cikin soyayya, tana ta murmushi na Jin dadi, mahaifin ta Baffa Nasiru Yana zaune ya dube su bayan yayi musu izinin su tashi daga tsugunnon da sukai, yace
" Wai imamu Ina kuke zuwa kullum ne Kai da Safiyya?"
Ya Sosa Kan shi yace
" Aboki na ne bashi da lafiya zamu je duniya!"
Ya shi musu albarka sannan suka shiga mota inda driver ke jiran su. Kamar kullum kofar hotel ya sauke su suka shiga shi Kuma yayi parking karkashin bishiya. Zainab tana ta murna mussamman da taga abincin nan, ta zauna dukka suka hadu suna ci suna hira cikin Jin dadi. Knocking da Suka ji yasa dukka Suka tsaya da dariyar da suke, Imam ya dubi zainab yace
" Solace waye?"
Ta girgiza Kai tace
" Ya Zan sani, I dunno!"
Safiyya da Haka kurum taji gaban ta ya fadi tace
" Bari na duba na gani"
Ya dakatar da ita ya mike, yaje Yana budewa yayi mummunan gani, to mummunan gani Mana tun da kuwa Alhaji Gidado ne a tsaye da Kuma Alhaji Mamuda Wanda ya kasance kakan Safiyya na wajen uba, kakan Imam na uwa. Imam ya tsaya ya tokare kofar ba tare da ya matsa ba, Amma jinin shi kadai ma tafasa yake saboda ya firgita ba kadan ba har firgicin yayi nasarar bayyana saman fuskar shi. Jin shiru yasa zainab tace
" Chum Chum waye?"
A lokacin ya saki kofar Alhaji Gidado da Alhaji Mamuda da Kuma biyu daga cikin uncles din su Suka shigo Baki daya. Safiyya a firgice ta Mike Allah yasa ta hadiye abin da ta saka da babu yadda zaayi Bata kware ba. A take jikin ta ya Fara rawa kamar ana kada Mata mazari, ta dubi zainab da take tambayar ta su waye? Kafin ta Bata amsa taji saukar Mari a saman kuncin ta, wani dummm taji a kunnen ta, kafin marar ta ta tsikare ta, Amma zafin Marin yafi zafin ciwon da take ji a marar ta. Da sauri Imam ya taho ya tsugunna gwiwa kasa gaban Alhaji Gidado Yana fadin
" Matata ce! Auren ta nayi daga UK, don't get the wrong idea!"
Ta_kwalam ce
[1/3, 20:28] Maman: 030
_Ni me laifi ne, bani da Kuma bakin da Zan Baki hakuri solace. I've hurt you ever since da na tafi Dake Nigeria, nasan ni coward ne, Ni matsoraci ne but wallahi zainab wannan shi ne kadai abin da Zan iya Yi nayi protecting din ki ke da Akram, thank you for raising this child alone. Thank you zainab, I never wanted to be a source of pain in your life, but this is the path we must cross. I'm so sorry, na sake ki saki daya to free you from this shackle..._
Kuka sosae zainab take tana kankame takardar, ta kasance mace ce me uzurin gaske, amma a yau zuciyar ta ta kasa yiwa Imam uzuri. Me yasa da yazo ba zai ce mata yazo tafiya da yaron shi be, must he stoop this low just to take away what belongs to him. Tasan shekaru bakwai da suka gabata tayi Masa uzurin zaman shi helpless, tasan Babu yadda zaiyi aka raba su, Haka tasan wannan tsohon kakan nashi ya saka shi shafe shekaru bakwai ba tare da ya waiwaye ta ba balle har yasan ta Haifa Masa Dan shi. Se wannan lokacin, out of nowhere yazo Kuma yayi sati Bayan tana ganin kamar komai ya warware se kawai ta bude idanu cikin dare taga babu Akram danta Kuma babu Imam, dukkan laifukan shi na baya ta yafe Masa Amma tana tantamar idan zata iya yafe Masa wannan, ga Kuma wani saki da yayi mata, ya sake ta! Hawaye ya cigaba da saukar Mata a kuncin ta, har yaushe zata ji dadi ita kuwa? Shima yaron se da suka samu labarin haihuwar shi Suka dauke shi, wanda shi ne kadai abin da ya rage Mata na Jin Dadi a rayuwar ta.
Dawowar police officers din se ta nuna musu tasan Wanda ya dauka yaran sunyi communicating, police din sukai shiru alamar basu yadda ba Amma yadda ta dinga convincing din su dole suka tafi. Daga Haka ta Fara tunanin yadda zatayi da rayuwar ta, ta San a duniya in dai Safiyya na raye, Ummiey na duniya to tana da tabbacin Akram ya samu uwa mussamman da yace Safiyyar bata haihu ba har wannan lokacin.
Ta Shiga dakin Akram tana Kara kallon kayan shi a barbaje na.wasa, hawaye ya zubo Mata tana Kuma adduar ya kasance kada Akram yayi kewar ta, sannan Allah ya Bata ikon cigaba da rayuwa yadda ya kamata.
Da Rana tsaka Suka iso kasar Nigeria, cikin birnin kano, driver na jiran su tun safe Dan Basu ma Fadi karfe nawa ne zasu dawo din ba. Bayan driver har da mujahid a masu tarban su. Tunda suka Shiga jirgi Akram ya lafe a jikin Imam, saboda adan kwana biyun da sukai tare ba karamin sabo sukai ba, har suka kwana a Abuja baya zuwa ko Ina se gurin shi, ko kallon Alhaji Gidado da lokaci daya yaji so da kaunar yaron ta tsarga masa cikin zuciyar shi Amma ko kadan Akram yaki ya yarda ya raba jikin tsohon kamar yasan shi ne Wanda yayi destroying rayuwar mahaifiyar shi. Imam dai Yana zaune ne Amma zuciyar shi se tuhumar shi take akan dalilin abin da yayi, he needs his freedom ya sani, Amma Kuma neman freedom ba shi bane ba abin da zai saka yayiwa zuciyar da ta so shi, ta kaunace shi, ta kyautata Masa Haka ba. Yasan Alhaji Gidado yayi Masa barazana da dakko Akram ya samu yancin zuwa kowacce kasa da yake so hakan yayi amfani da shi, sede Kuma ya kasa nutsuwa Yana ayyana a wanne halin zainab din take, ga rashin Akram ga Kuma mutuwar aure, Abu goma da ashirin!
Na shirya fes sannan na murtsika Addictive Ambergris, shi ma daya daga cikin turarruka na SCENTMANIA ne, Yana da kamshi Yana da Dadi very affordable, wadda batai amfani da shi ba tabbas kamshi ya barta. Na wuce kitchen na dauki packages slice cake din da nayi saboda na kaiwa su Alamin, Bayan taimakon da sukai min da na Fadi a class ai they deserve more. Ina gamawa na kalla Irish da kwai da aka kammalla cikin warmer, ciki na yayi Kara Amma na dauke idanu na akan abincin I need to do it, I need to shed my weight ko na samu Abu yayi kyau, na samu mutane suyi accepting di na. Ban sani ba shirme nake Yi ko a daidai.
Bansan akwai zancen test ba se da na karasa school, na samu me building construction and materials Yana kokarin yin test, na zauna na karba question paper nayi scanning da idanuna, Haka nan na karba ba Wai Dan inada tabbacin Zan iya ba, tunda ban taba bude littafin ba. A hankali na samu na amsa Wanda Zan iya na Yi ticking abin da zuciya ta ta Raya min. Muna kammallawa naji kaina ya Fara juyawa Yana Kuma ciwo, na daure na ji lecture din, Bayan ya fita na bawa Alamin sakon da na kawo yayi min godiya sosae na dawo na zauna. Lecture din karshe ta Akram ce, lokacin na gaji Kuma Ina da tabbacin yunwa nake ji, carrot din dake jaka ta na dauka naci sannan na Sha ruwa se naji saukin abin da nake ji. Babu jimawa se gashi ya shigo, kamar kullum fes da shi Dan gayu, ya Sha farin yadi me layi layi, Amma na kasa gane wanne color ne layin, Kan ya hau podium yazo Kai na ya tsaya, hakan yasa na gaishe shi a hankali, ya amsa ba tare da ya kalle ni ba,
" Have you ate?"
Se na Dan ji kamar I'm embarrassed, na gyada Kai na yace
" Better! Bana son a dinga interrupting class di na"
Bai jira amsa ta ba yayi gaba, na Dan daga murya yadda zaiji nace
" Sir thank you! Sakallahu khairan!"
Se naga ya Dan tsaya a hankali kafin Kuma ya juyo ya gyada min Kan shi ya koma Kan podium, cikin turanci shi me tsafta ya Fara binmu cikin course din, Ina ta fahimta se can na Fara hango shi bibbiyu, na kasa bude idanu na da kyau, se gumi me yawan gaske ya wanke min fuska a take na Fara wani irin numfashi, daga nan bannsan Kuma me ya faru ba....
***
Da murmushi Imam ya shigo, wani irin kallon kauna yake bin Safiyya da shi, tabbas a zaman su da farko bai sonta ko kadan amma wannan kauna da take yiwa zainab yasa zuciyar shi ta Fara karkatowa gare ta, cikin saa Kuma se ya Fara son ta, ya Fara Jin ya damu da ita albarkacin son da take yiwa zainab. Ko wannan basket din da yake aje se ya Kara sawa yaji kaunar ta a zuciyar shi. Ita dai tayi nasara dan kuwa zuciyar ta me kyau ta saka ta samu matsugunni me kyau a zuciyar da Imam yake ganin ta zainab ce kawai. Tare suka fita suna ta hirar su cikin soyayya, tana ta murmushi na Jin dadi, mahaifin ta Baffa Nasiru Yana zaune ya dube su bayan yayi musu izinin su tashi daga tsugunnon da sukai, yace
" Wai imamu Ina kuke zuwa kullum ne Kai da Safiyya?"
Ya Sosa Kan shi yace
" Aboki na ne bashi da lafiya zamu je duniya!"
Ya shi musu albarka sannan suka shiga mota inda driver ke jiran su. Kamar kullum kofar hotel ya sauke su suka shiga shi Kuma yayi parking karkashin bishiya. Zainab tana ta murna mussamman da taga abincin nan, ta zauna dukka suka hadu suna ci suna hira cikin Jin dadi. Knocking da Suka ji yasa dukka Suka tsaya da dariyar da suke, Imam ya dubi zainab yace
" Solace waye?"
Ta girgiza Kai tace
" Ya Zan sani, I dunno!"
Safiyya da Haka kurum taji gaban ta ya fadi tace
" Bari na duba na gani"
Ya dakatar da ita ya mike, yaje Yana budewa yayi mummunan gani, to mummunan gani Mana tun da kuwa Alhaji Gidado ne a tsaye da Kuma Alhaji Mamuda Wanda ya kasance kakan Safiyya na wajen uba, kakan Imam na uwa. Imam ya tsaya ya tokare kofar ba tare da ya matsa ba, Amma jinin shi kadai ma tafasa yake saboda ya firgita ba kadan ba har firgicin yayi nasarar bayyana saman fuskar shi. Jin shiru yasa zainab tace
" Chum Chum waye?"
A lokacin ya saki kofar Alhaji Gidado da Alhaji Mamuda da Kuma biyu daga cikin uncles din su Suka shigo Baki daya. Safiyya a firgice ta Mike Allah yasa ta hadiye abin da ta saka da babu yadda zaayi Bata kware ba. A take jikin ta ya Fara rawa kamar ana kada Mata mazari, ta dubi zainab da take tambayar ta su waye? Kafin ta Bata amsa taji saukar Mari a saman kuncin ta, wani dummm taji a kunnen ta, kafin marar ta ta tsikare ta, Amma zafin Marin yafi zafin ciwon da take ji a marar ta. Da sauri Imam ya taho ya tsugunna gwiwa kasa gaban Alhaji Gidado Yana fadin
" Matata ce! Auren ta nayi daga UK, don't get the wrong idea!"
Ta_kwalam ce
[1/3, 20:28] Maman: 030
_Ni me laifi ne, bani da Kuma bakin da Zan Baki hakuri solace. I've hurt you ever since da na tafi Dake Nigeria, nasan ni coward ne, Ni matsoraci ne but wallahi zainab wannan shi ne kadai abin da Zan iya Yi nayi protecting din ki ke da Akram, thank you for raising this child alone. Thank you zainab, I never wanted to be a source of pain in your life, but this is the path we must cross. I'm so sorry, na sake ki saki daya to free you from this shackle..._
Kuka sosae zainab take tana kankame takardar, ta kasance mace ce me uzurin gaske, amma a yau zuciyar ta ta kasa yiwa Imam uzuri. Me yasa da yazo ba zai ce mata yazo tafiya da yaron shi be, must he stoop this low just to take away what belongs to him. Tasan shekaru bakwai da suka gabata tayi Masa uzurin zaman shi helpless, tasan Babu yadda zaiyi aka raba su, Haka tasan wannan tsohon kakan nashi ya saka shi shafe shekaru bakwai ba tare da ya waiwaye ta ba balle har yasan ta Haifa Masa Dan shi. Se wannan lokacin, out of nowhere yazo Kuma yayi sati Bayan tana ganin kamar komai ya warware se kawai ta bude idanu cikin dare taga babu Akram danta Kuma babu Imam, dukkan laifukan shi na baya ta yafe Masa Amma tana tantamar idan zata iya yafe Masa wannan, ga Kuma wani saki da yayi mata, ya sake ta! Hawaye ya cigaba da saukar Mata a kuncin ta, har yaushe zata ji dadi ita kuwa? Shima yaron se da suka samu labarin haihuwar shi Suka dauke shi, wanda shi ne kadai abin da ya rage Mata na Jin Dadi a rayuwar ta.
Dawowar police officers din se ta nuna musu tasan Wanda ya dauka yaran sunyi communicating, police din sukai shiru alamar basu yadda ba Amma yadda ta dinga convincing din su dole suka tafi. Daga Haka ta Fara tunanin yadda zatayi da rayuwar ta, ta San a duniya in dai Safiyya na raye, Ummiey na duniya to tana da tabbacin Akram ya samu uwa mussamman da yace Safiyyar bata haihu ba har wannan lokacin.
Ta Shiga dakin Akram tana Kara kallon kayan shi a barbaje na.wasa, hawaye ya zubo Mata tana Kuma adduar ya kasance kada Akram yayi kewar ta, sannan Allah ya Bata ikon cigaba da rayuwa yadda ya kamata.
Da Rana tsaka Suka iso kasar Nigeria, cikin birnin kano, driver na jiran su tun safe Dan Basu ma Fadi karfe nawa ne zasu dawo din ba. Bayan driver har da mujahid a masu tarban su. Tunda suka Shiga jirgi Akram ya lafe a jikin Imam, saboda adan kwana biyun da sukai tare ba karamin sabo sukai ba, har suka kwana a Abuja baya zuwa ko Ina se gurin shi, ko kallon Alhaji Gidado da lokaci daya yaji so da kaunar yaron ta tsarga masa cikin zuciyar shi Amma ko kadan Akram yaki ya yarda ya raba jikin tsohon kamar yasan shi ne Wanda yayi destroying rayuwar mahaifiyar shi. Imam dai Yana zaune ne Amma zuciyar shi se tuhumar shi take akan dalilin abin da yayi, he needs his freedom ya sani, Amma Kuma neman freedom ba shi bane ba abin da zai saka yayiwa zuciyar da ta so shi, ta kaunace shi, ta kyautata Masa Haka ba. Yasan Alhaji Gidado yayi Masa barazana da dakko Akram ya samu yancin zuwa kowacce kasa da yake so hakan yayi amfani da shi, sede Kuma ya kasa nutsuwa Yana ayyana a wanne halin zainab din take, ga rashin Akram ga Kuma mutuwar aure, Abu goma da ashirin!