Sashe 22
Bintun Batuul Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Ta Bata fuska saboda da gaske tasan akwai abin da yake damun shi, akwai abinda ya saka a ran shi yake Kuma damun shi, Kuma kowacce irin rantsuwa zaiyi Mata ba zata yarda cewar Wai Babu abin da yake damun shi ba. Yadda tayi da fuska ta Kuma sunkuyar da kanta tana fidgeting fingers din ta yasa shi fadin
" Solace menene?"
Tace cikin murya me rauni
" Ka gaji da ni saboda ban haihu ba ko? Saboda har yanzun..."
Yayi saurin rike ta wan da yasa maganar tata komawa cikin ta, idanun shi yayi jawur kamar zaiyi kuka, it's pains him so much idan yaji tana maganar haihuwar da Bata samu ba, saboda yasan ko menene ya faru to shi ne sanadi, duk wani Abu da akai yasan laifin shi ne. Ya gyara zaman shi Yana fadin
" That will never be solace, ba Zan taba juy miki baya ba saboda Baki haihu ba, bazan tana ba, I assure you"
Ta Fara kokarin bambare jikin ta da nashi, Amma se ya hanata se kawai ta kwantar da Kan nata tace
" Then tell me, me yake damun ka? Wani Abu ya faru a Qatar ne? Naga tunda muka dawo you've not been yourself!"
Yayi shiru ya kasa Yi Mata magana, Amma kuma dole zai fada Mata makomar su Dan abunnan ko yace maganar nan sooner or later zata fito. Ya danyi shiru sannan yace
" Solace Ina son Miki bayani Akan family di na"
Tace
" What about them! Ba zasuyi accepting di na ba?"
Ta tambaya har zuciyar ta tana Jin Babu dadi hade da tsoro Yana kamata, ya rike hannun ta Yana zana Mata soothing circles a jiki Dan ya Dan kwantar Mata da hankali. Bayan sun yaga alamar ta Dan daidaita ya Fara fada Mata
" Family na basu yadda su karba wani ta auratayya other than mu aura na dangi. Se yanzun nake Jin tsoron yadda Zan Yi na kaiki wajen su"
Tayi shiru tana assimilating abubuwan da ya fada, dama tana tunanin hakan saboda a shekaru uku zuwa hudu da sukai aure ko da mutum daya daga dangin shi Bata taba magana da shi ba, ko da ta tambaya zai Nemo wani excuse din Dan ya Kare Kan shi. Amma se ta dauka ai Babu komai tunda sun ruga da sunyi aure.
"To me yasa ka aure ni in the first place? Me yasa?"
Ya Kara matse ta a jikin shi yace
" Saboda Ina son ki, saboda bana son losing din ki"
"Then what if your family refuse to accept me? Ya zakai?"
Yace cikin narkar da murya har se da tsikar jikin ta ta tashi yace
"Shiyasa na aure ki, ko ba komai idan muka je nasan ba zasu raba mu ba"
Ta Fara kuka a hankali me cin Rai Amma ta kasa fadar komai, gaba daya hankalin shi yayi masifar tashi, ya dinga lallashin ta with all the sweetest words da yasan zai iya sakawa tayi shiru Amma abun mamaki se hakan ta gagara, ta dauki lokaci sosae tana kuka sannan tayi shiru, Amma taki tace komai se ajiyar zuciya da take saukewa. Shima se ya Dan kyaleta amma duk da Haka ya kasa zuwa ko Ina duk kuwa da Kiran dasu Charles suke masa. Har ya dawo daga sallar maghrib Bata canja yanayi ba, tana zaune ta idar da sallah Amma kuka take tana Jin tausayin rayuwar ta, tana ganin watan lalacewar rayuwar ta ya tsaya, ita ba wani ta sani ba, all these years Imam ya kasance uwa da uba a gare ta, aboki da Kuma kawa, Babu wani wanda take kulawa ko ta saki jiki da shi idan ba Imam ba, hatta acan Qatar din jadda ce kawai, bayan jadda Kuma Bata da wasu shakikan Yan uwa makusanta. To ya Kuma ba zata tada hankalin ta ba, Bayan tasan rabuwar ta da Imam kamar rugujewar rayuwar ta ne!
"Solace! Dan girman Allah, Dan Allah ki daina kuka kiyi hakuri, I promise you zanyi duk yadda zanyi Naga na tsaya Miki, ke kanki kinsan Zan iya ja da kowa akan ki ko?"
Ta gyada kai tana rungume shi, Haka dai yayi ta bata Baki kafin kuma suka fita Dan Yana son iskar Dake kadawa ta tafiyar Mata da dukkan wani kunci Dake ranta. Idan Kuna Jin ana zancen Sharukh a soyayya, Romeo a fagen kauna to I assure you (inji Baba buhari 🤣) to Imam ne. Cikin darennan he made sure ya goge kaso me yawa na daga cikin abin da take ji akan wannan maganar da sukai. A kwana biyu se da ya tabbatar Mata shi din ba wani ba zai iya protecting din ta tare da yin fito na fito koma da waye.
Kwanci tashi asarar me rai, se gashi har lokacin kammalla course din Imam yayi, Kuma ko suna so ko basa so dole ne su koma gida, a lokacin kullum adduar shi Allah ya daura shi akan Alhaji Gidado, ya Fara shiga tashin hankali duk da kokarin boyewa da yakeyi Dan kada zainab ta fahimta, Amma ita dinma anata bangaren abin da ke faruwa da itan kenan, tsoro ne da tashin hankali fal zuciyar ta, yayin da yake bawa Alhaji Gidado benefits of doubt kamar yadda itama take bashi wato shi Imam din. Zuciyar shi nada yakinin Allah will do the miracle ita Kuma ta sakawa zuciyar ta cewar kome zai faru Imam ba zai rabu da ita ba. Da wannan tunanin Suka baro kasar masu jajayen kunnuwa zuwa gida Nigeria. A Abuja Suka sauka kafin washegari Suka sake bin wani flight din zuwa Kano, sede a wani irin tsorace yake shi Imam, hakan har ya fito zainab ta gani se itama ta Kara rikicewa, karshe ta shawarce shi Akan yayi Mata booking hotel yaje ya sanar da iyayen shi a gida, idan komai yayi daidai yazo su tafi. Se yaji kamar tayi Masa bushara da aljanna, farin cikin shi ya fadada yaji Babu yadda zaayi ya daina son ta a cikin rayuwar shi. Saukar su ke da wuya ya kammalla dukkan abin da zaiyi, Yana fitowa ya hango Malam magaji, yayi saurin janyo baseball cap din shi Dan yayi disguising Kan shi, shi yasan Alhaji Gidado dole se ya turo a tafi dashi musamman matsayin shi na shalele. Haka suka tare taxi Suka tafi, se da ya Kai ta har hotel yayi Mata booking daki under his name kafin ya jira tayi settling, tana zaune tana kallon shi da idanun ta da suke nuna rauni, ya dawo kusa da ita tare da rungume ta a jikin shi yace
" I assure you! I'll do everything in my power Naga ban rabu da ke ba, zainab ki sani kece farin cikin rayuwa ta, Babu wani wanda zai raba ni dake sede wani Abu daga Allah!"
Wannan maganar ta saka zuciyar ta dan haskawa, ta sassauta rungumar da tayi masa tace
" Don't abandon me please Chum Chum, kasan Kai kadai nake da shi ko?"
Ya gyada Kan shi tare da pecking goshin ta sannan ya fita jiki a mace. Wucewa yayi straight gida ba tare da ya koma airport ba wajen Malam magaji. Tun da yaje kofar gidan yaga gaban shi Yana mugun faduwa saboda taron mutane da ya gani!
What's happening?!
Ta_kwalam ce!
[1/3, 20:28] Maman: 025
Kowanne taro a yanayin fuskokin mutane ake gane na farin ciki ne ko kuwa akasin hakan, yanayin zirga zirga da Kuma walwalar jama'ar wajen yasa yaji hanklain shi yayi matukar kwanciya, yasan tabbas abun farin ciki ne ya faru, Kuma kafin yayi wani yunkurin wucewa se gani yayi ana fitowa da manyan silver tray shake da shinkafa da Mana, ga Kuma silver deep bowls masu girman gaske an hado tiwo da Miya, gidan su kenan, Haka suke biki shiyasa mutane ke son taron su saboda zaka ci me kyau ka Kuma Sha ka Kuma bar shi, Dan a wadace yake. Cikin kwarin gwiwa da Kuma tunanin yanayin da zainab take a wannan halin ya nufi gida, se de Yana shiga wangalelen iron gate din na su, yaga mutane nan ma da dama, Haka yayi ta bin gefe Yana wucewa saboda he's not ready for wani ya ganshi a tsaya ana ta gaishe gaishe plus ba kowa bane ba zai gane shi, se makusanta sosae, saboda shekarar shi wajen takwas a UK ko hutu bai taba zuwa ba. Se da ya kusa daf da gidan su sannan ne Suka hadu da mujahid, Ramadan da Sadiq, wadannan din duk cousins din shi ne kusan sa'anni ma suke da shi. Ai suna hada idanu da Sadiq tamkar wata mace se ya saki guda Yana fadin
" Lallai yau take juma'a, shiyasa akace jumaatu babbar Rana. Ango ya karaso"
Mujahid ya Kama hannun shi Yana fadin
"My English bro! Anya kaso dawowa daga UK dinnan kuwa!"
" Solace menene?"
Tace cikin murya me rauni
" Ka gaji da ni saboda ban haihu ba ko? Saboda har yanzun..."
Yayi saurin rike ta wan da yasa maganar tata komawa cikin ta, idanun shi yayi jawur kamar zaiyi kuka, it's pains him so much idan yaji tana maganar haihuwar da Bata samu ba, saboda yasan ko menene ya faru to shi ne sanadi, duk wani Abu da akai yasan laifin shi ne. Ya gyara zaman shi Yana fadin
" That will never be solace, ba Zan taba juy miki baya ba saboda Baki haihu ba, bazan tana ba, I assure you"
Ta Fara kokarin bambare jikin ta da nashi, Amma se ya hanata se kawai ta kwantar da Kan nata tace
" Then tell me, me yake damun ka? Wani Abu ya faru a Qatar ne? Naga tunda muka dawo you've not been yourself!"
Yayi shiru ya kasa Yi Mata magana, Amma kuma dole zai fada Mata makomar su Dan abunnan ko yace maganar nan sooner or later zata fito. Ya danyi shiru sannan yace
" Solace Ina son Miki bayani Akan family di na"
Tace
" What about them! Ba zasuyi accepting di na ba?"
Ta tambaya har zuciyar ta tana Jin Babu dadi hade da tsoro Yana kamata, ya rike hannun ta Yana zana Mata soothing circles a jiki Dan ya Dan kwantar Mata da hankali. Bayan sun yaga alamar ta Dan daidaita ya Fara fada Mata
" Family na basu yadda su karba wani ta auratayya other than mu aura na dangi. Se yanzun nake Jin tsoron yadda Zan Yi na kaiki wajen su"
Tayi shiru tana assimilating abubuwan da ya fada, dama tana tunanin hakan saboda a shekaru uku zuwa hudu da sukai aure ko da mutum daya daga dangin shi Bata taba magana da shi ba, ko da ta tambaya zai Nemo wani excuse din Dan ya Kare Kan shi. Amma se ta dauka ai Babu komai tunda sun ruga da sunyi aure.
"To me yasa ka aure ni in the first place? Me yasa?"
Ya Kara matse ta a jikin shi yace
" Saboda Ina son ki, saboda bana son losing din ki"
"Then what if your family refuse to accept me? Ya zakai?"
Yace cikin narkar da murya har se da tsikar jikin ta ta tashi yace
"Shiyasa na aure ki, ko ba komai idan muka je nasan ba zasu raba mu ba"
Ta Fara kuka a hankali me cin Rai Amma ta kasa fadar komai, gaba daya hankalin shi yayi masifar tashi, ya dinga lallashin ta with all the sweetest words da yasan zai iya sakawa tayi shiru Amma abun mamaki se hakan ta gagara, ta dauki lokaci sosae tana kuka sannan tayi shiru, Amma taki tace komai se ajiyar zuciya da take saukewa. Shima se ya Dan kyaleta amma duk da Haka ya kasa zuwa ko Ina duk kuwa da Kiran dasu Charles suke masa. Har ya dawo daga sallar maghrib Bata canja yanayi ba, tana zaune ta idar da sallah Amma kuka take tana Jin tausayin rayuwar ta, tana ganin watan lalacewar rayuwar ta ya tsaya, ita ba wani ta sani ba, all these years Imam ya kasance uwa da uba a gare ta, aboki da Kuma kawa, Babu wani wanda take kulawa ko ta saki jiki da shi idan ba Imam ba, hatta acan Qatar din jadda ce kawai, bayan jadda Kuma Bata da wasu shakikan Yan uwa makusanta. To ya Kuma ba zata tada hankalin ta ba, Bayan tasan rabuwar ta da Imam kamar rugujewar rayuwar ta ne!
"Solace! Dan girman Allah, Dan Allah ki daina kuka kiyi hakuri, I promise you zanyi duk yadda zanyi Naga na tsaya Miki, ke kanki kinsan Zan iya ja da kowa akan ki ko?"
Ta gyada kai tana rungume shi, Haka dai yayi ta bata Baki kafin kuma suka fita Dan Yana son iskar Dake kadawa ta tafiyar Mata da dukkan wani kunci Dake ranta. Idan Kuna Jin ana zancen Sharukh a soyayya, Romeo a fagen kauna to I assure you (inji Baba buhari 🤣) to Imam ne. Cikin darennan he made sure ya goge kaso me yawa na daga cikin abin da take ji akan wannan maganar da sukai. A kwana biyu se da ya tabbatar Mata shi din ba wani ba zai iya protecting din ta tare da yin fito na fito koma da waye.
Kwanci tashi asarar me rai, se gashi har lokacin kammalla course din Imam yayi, Kuma ko suna so ko basa so dole ne su koma gida, a lokacin kullum adduar shi Allah ya daura shi akan Alhaji Gidado, ya Fara shiga tashin hankali duk da kokarin boyewa da yakeyi Dan kada zainab ta fahimta, Amma ita dinma anata bangaren abin da ke faruwa da itan kenan, tsoro ne da tashin hankali fal zuciyar ta, yayin da yake bawa Alhaji Gidado benefits of doubt kamar yadda itama take bashi wato shi Imam din. Zuciyar shi nada yakinin Allah will do the miracle ita Kuma ta sakawa zuciyar ta cewar kome zai faru Imam ba zai rabu da ita ba. Da wannan tunanin Suka baro kasar masu jajayen kunnuwa zuwa gida Nigeria. A Abuja Suka sauka kafin washegari Suka sake bin wani flight din zuwa Kano, sede a wani irin tsorace yake shi Imam, hakan har ya fito zainab ta gani se itama ta Kara rikicewa, karshe ta shawarce shi Akan yayi Mata booking hotel yaje ya sanar da iyayen shi a gida, idan komai yayi daidai yazo su tafi. Se yaji kamar tayi Masa bushara da aljanna, farin cikin shi ya fadada yaji Babu yadda zaayi ya daina son ta a cikin rayuwar shi. Saukar su ke da wuya ya kammalla dukkan abin da zaiyi, Yana fitowa ya hango Malam magaji, yayi saurin janyo baseball cap din shi Dan yayi disguising Kan shi, shi yasan Alhaji Gidado dole se ya turo a tafi dashi musamman matsayin shi na shalele. Haka suka tare taxi Suka tafi, se da ya Kai ta har hotel yayi Mata booking daki under his name kafin ya jira tayi settling, tana zaune tana kallon shi da idanun ta da suke nuna rauni, ya dawo kusa da ita tare da rungume ta a jikin shi yace
" I assure you! I'll do everything in my power Naga ban rabu da ke ba, zainab ki sani kece farin cikin rayuwa ta, Babu wani wanda zai raba ni dake sede wani Abu daga Allah!"
Wannan maganar ta saka zuciyar ta dan haskawa, ta sassauta rungumar da tayi masa tace
" Don't abandon me please Chum Chum, kasan Kai kadai nake da shi ko?"
Ya gyada Kan shi tare da pecking goshin ta sannan ya fita jiki a mace. Wucewa yayi straight gida ba tare da ya koma airport ba wajen Malam magaji. Tun da yaje kofar gidan yaga gaban shi Yana mugun faduwa saboda taron mutane da ya gani!
What's happening?!
Ta_kwalam ce!
[1/3, 20:28] Maman: 025
Kowanne taro a yanayin fuskokin mutane ake gane na farin ciki ne ko kuwa akasin hakan, yanayin zirga zirga da Kuma walwalar jama'ar wajen yasa yaji hanklain shi yayi matukar kwanciya, yasan tabbas abun farin ciki ne ya faru, Kuma kafin yayi wani yunkurin wucewa se gani yayi ana fitowa da manyan silver tray shake da shinkafa da Mana, ga Kuma silver deep bowls masu girman gaske an hado tiwo da Miya, gidan su kenan, Haka suke biki shiyasa mutane ke son taron su saboda zaka ci me kyau ka Kuma Sha ka Kuma bar shi, Dan a wadace yake. Cikin kwarin gwiwa da Kuma tunanin yanayin da zainab take a wannan halin ya nufi gida, se de Yana shiga wangalelen iron gate din na su, yaga mutane nan ma da dama, Haka yayi ta bin gefe Yana wucewa saboda he's not ready for wani ya ganshi a tsaya ana ta gaishe gaishe plus ba kowa bane ba zai gane shi, se makusanta sosae, saboda shekarar shi wajen takwas a UK ko hutu bai taba zuwa ba. Se da ya kusa daf da gidan su sannan ne Suka hadu da mujahid, Ramadan da Sadiq, wadannan din duk cousins din shi ne kusan sa'anni ma suke da shi. Ai suna hada idanu da Sadiq tamkar wata mace se ya saki guda Yana fadin
" Lallai yau take juma'a, shiyasa akace jumaatu babbar Rana. Ango ya karaso"
Mujahid ya Kama hannun shi Yana fadin
"My English bro! Anya kaso dawowa daga UK dinnan kuwa!"