Sashe 21
Bintun Batuul Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Lokuta da dama na kanyi mamakin me yasa bakin mutane baya shiru? Me yasa suke Jin dole se sun Yi magana akan abin da bai shafe su ba, ni dai nasan ance idan zaayi magana a dinga taunawa kafin a fito da ita, saboda wani lokacin baka San how powerful your words are. Akwai wata Pakistan woman wadda ta kasance motivational speaker, muniba mazari ta taba wani video da na taba kalla take cewa
" Be careful with your words, because words are so powerful that they can break you, deform you and destroy you..."
Ma'ana tace kowa yayi hankali da kalaman shi saboda ita magana tana da karfin da zata iya kassara mutum. To kunga idan Haka ne ya kamata mu kasance Muna tantance abin da bakin mu zai furta.
Bayan abinn da ya faru a class na fito na nufo gida, ba tare da na jira next lectures ba, nasan Hali na ko da ace na zauna to bazan iya Kara concentrating ba. Na shigo gida jiki na a matukar sanyaye, parlon Mamaa na Fara shiga Dan sanar Mata dawowa ta, Amma se na same ta ita da Suleiman a zaune, yanayin su dukka ya nuna they're in a serious conversation. Na dube ta na gaishe ta har Shi din ma sannan nace Mata na dawo, ta dube ni closely kamar wadda ke son fahimtar wani abu, na juya da sauri Ina fadin
" Kai na na ciwo Bari naje daki!"
Kafin ta bani amsa na wuce daki tare da yin sallama dukda bana tunanin Zan samu wani cikin dakin, tun da Batuul Kam tana makaranta, Ina shiga na karasa gaban dressing mirror na tsaya, kamar yadda na Saba a kullum kullum. Na juya na sake juyawa sannan na zauna Ina karewa fuskata kallo, idanu na suna cikowa da kwalla ta Ina ne nayi Kama da mutane masu shekara arbain, duk yadda nake ganin munin Kai na Amma nasan wannan abun is just a hearsay, Amma Kuma na kasa sakawa zuciya ta kada hakan ya dame ni. Ina nan zaune se naji sallamar Mamaa, na dago Ina kallon ta Bayan na amsa, ta zauna saman gadon tana bin gadon da kallo yadda na baza handouts anma fuskata da Kuma damuwar da take ciki ya tabbatar Mata ba karatun nake ba, kawai dai Ina zaune ne ina tunanin abubuwan da Bai kamata ace nayi dwelling akai ba.
" Wani abun ya faru a makaranta ne?"
Nayi saurin giegia Kai na nace
" Ba komai!"
Tayi murmushi tace
" BINTU fada min me ya faru? Wani yace Miki wani abunne?"
Se kawai hawaye Suka shammace ni Suka Fara tsirtuwa akan kunci na, wannan kadai da nayi se ya sake tabbatar mata akwai wani abun. Cikin kukan da nake son dakewa bana Kuma San Yi na Fara tambayar ta
" Mamaa ki kalle ni, ki kalli fuskata Wai tana kama da ta Yan shekara araba'in?"
Mamaa dariya ce kawai batai ba saboda Bata son ta Kara Bata mood din, tace
" Kuma kin yadda Bintu? Duk yadda kike kallon madubi Baki taba lura ke din daban Allah ya hallitta ba? Har yaushe ma Bintu Zaki dinga barin maganar mutane na.shiga kunnen ki, Kinga ko ramewa kikai mutane se sun Yi magana. In dai kina son zaman lafiya, to abin da ya kamata ki toshe kunnen ki daga zantukan mutane"
Inama Zan iya toshe kunnuwan nawa, inama Zan iya ji na share Amma ba Zan iya ba, bani da wannan karfin zuciyar. Idan da ace Ina Jin nasihar ta da tuni na wuce bacin Rai, Amma bana iya yin abin da take cewa. Wannan dalilin yasa na kusa kwana biyu ban je school ba, Ina gida Abu na, Mamaa ma bata kula ni ba balle taji dalilin da ya hanani zuwa, balle Adda da Kawu kuma da Suka koma nuna halin ko in kula a kaina.
Wani yammaci na dawo daga school, a matukar gajiye nake, Bayan abin da ya faru sosae nayi kokarin ganin na sake rage cudanya ta da mutane. A kofar gida na hadu da Suleiman shi da wani abokin shi suna tsaye, ni kunsan ba wani shiri muke ba sosae, so briefly na gaishe su, Suleiman ya amsa Yana fadin
"BINTUN BATUUL!"
Na juyo ba tare da nace komai ba, yace
" Do me a favor, ki turo Mana Batuul please!"
Na gyada Kai na, Ina wucewa abokin yace
" Ga ga Yar Duma Duma Naz!"
Naz da yayi folding hannun shi tun da nazo yake kallo na yace Yana Yar dariya
"Wannan rindinar itama gidan take?"
Suleiman ya kwashe da dariya Yana maimaita rindinar da Naz yace, wani Abu me zafin gaske ya tsaya min a makogaro na, idanuna suka cika da kwalla Amma se nayi kokarin maida su na wuce ciki, straight daki na wuce na samu Batuul tana gyara zaman cajin sabuwar wayar ta. Na zauna Kan gado na Ina sakawa a Rai na akan ba Zan fada Mata sakon shi ba tun da ya Raina min hanklai. Amma se Naga to meye a ciki? Where's the lie? Ai ba Karya yayi ba da yace ni rindina ce.
" Batuul Suleiman na Kiran ki!"
Ta wani kalle ni wani irin, kafin ta tura Baki tare da fadin
" Wallahi ba inda Zan je, Dan rainin hankali"
Zakuyi tunanin Zan tambaye ta abin da ya faru ko? Tabdi ko uffan ban ce ba na cigaba da fito da books di na daga cikin jakar da na fita da ita, se Jin karar buga kudi da akeyi, na dago idanuna Ina kallon Batuul da ta gama rufe kofa Kuma take bubbuga wrapper new N500 notes tana stretching din su. Ta aje gefen gadon sannan ta zaro ta N200 notes mint din su ta hada su waje guda tana taunar gum, mamaki sosae ya Kama ni inda Batuul ta samu wannan uban kudin, Amma dai se bance Mata komai ba kawai na wuce toilet. Ko Dana fito ta Kara dakko wasu sabbi dal na N1000 mints da Kuma wata N500 din. Na tada sallah har na idar Bata kwashe ba, na mike Ina fadin
" Batuul ajiya aka baki"
Tayi murmushi tana adana su cikin jerin kayan ta Dake wardrobe tace
" Ko daya, nawa ne!"
"Naki?!"
Na tambaya Ina sake yin kasa da muray ta kada wani ya jiyo abin da muke fada, tayi dariya tace
" Shiyasa na yanke hukuncin ba Zan aura Suleiman ba"
"Batuul!"
"Bintu"
Itama ta amsa min da same murya da Kuma yanayin maganar da na yi,
" Ba Zan aure shi ba da gaske, shiyasa nake fada Miki kudi a gaban komai suke, har yanzun Suleiman wani matsiyacin aikin banki yake, Ina Zan iya? Mutumin da a probation yake, ko yaushe idan baiyi meeting requirements ba kora ce!"
Na zauna dabas akan gado, na manta order akai ta 12pcs meat bread Baki daya, Kuma tashin da nayi niyya ta na wuce kitchen na Fara aikin. Amma wannan maganar ta Batuul ta girgiza ni.
"Batuul Suleiman din? Akan kudi Zaki guje shi ? Tun kafin ki San kanki yake kula da ke Amma sakayyar kenan?"
Ta zauna gefe na tace
" Bintu, Baki waye ba. Kilan Baki da saurayi ma har yanzun. Kada ki damu Zan bar Miki Suleiman din se ki daura daga inda na tsaya!"
Ayi hakuri a Kuma Kara hakuri, Dan Allah I'm sorry for ghosting, for typing little. I've a strong reason, I hope you can pray for me and understand me.
[1/3, 20:28] Maman: 024
Shiru shiru akace Wai malam yaci shirwa, Imam nata Kira yaga ta inda ciki zai bullo daga jikin zainab Amma babu amo balle labari, Babu ciki Babu dalilin shi, itama tana ta saka ran zata Yi conceiving Amma shiru kake ji. Dukda hakan suna rayuwar su cikin aminci da alkhairi, suna zaman su cikin soyayya da kauna. Anan Imam ya kammalla karatun shi, ya Fara tunanin tafiya Nigeria, sede Allah is always the kindest, se Alhaji Gidado ya dakatar da shi da fada Masa akwai course akan administration da Kuma planning, Budget and implementation da yake son jikan na shi ya koya, saboda big plan da yake da shi ga rayuwar Imam din. Fatin ciki ba ga zainab ba Kuma ga Imam ba. Shekara daya ta Kara zuwa ta wuce, wannan lokacin tuni zainab ta kammalla makarantar ta, shima shekara ya rage, tare suka he Qatar aka zagaya da shi dangin ta. Ya gansu Suka gan shi sukai kwanaki sannan Suka koma inda suka fito, tunda Suka dawo Imam ya Zama wani irin mutum da zainab ta kasa gane Kan shi gaba daya. Wani yammaci ya dawo daga lecture a gajiye, ga Kuma yawan tunani da yake yi duk yabi ya rame. Bayan ta yi Masa serving wani local dish din su na kasar su ya zauna ya Fara ci cikin kwanciyar hanklai, tana ninke inners din shi tana Kuma karantar yanayin shi. Se da ya Gama ya Mike Dan Kai kwanon kitchen kamar yadda ya Saba, in dai yaci abinci to da Kan shi zai Kai kitchen ya wanke, to ka'idar shi ma idan ta tashi kafin ya tafi lecture zai tabbatar yayi Mata wanke wanke, idan ya dawo har girki yake mata. Yana dauraye hannun Shi Bayan ya kammalla wanke plates biyu da Kuma sauce pan da ya gani a cikin sink din. Bayan ya kammalla ya juyo se ganin ta yayi a tsaye ta kura masa idanun ta masu kaifi tana kallon shi. Ya Sha jinin jikin shi tare da matsowa inda take Yana dan sunnar da Kai yace
" Solace what's up?"
Ya fada Yana daga Mata hannu, maimakon ta mayar Masa murmushin da yake Mata se kawai ta ja hannun shi zuwa Kan sofa, bayan sun zauna yace
" Solace menene?"
Tace
" Kai Zan tambaya, ka fada min menene yake damun ka?"
Ya dauke Kan shi yace
" Ba komai, na gaji ne"
" Be careful with your words, because words are so powerful that they can break you, deform you and destroy you..."
Ma'ana tace kowa yayi hankali da kalaman shi saboda ita magana tana da karfin da zata iya kassara mutum. To kunga idan Haka ne ya kamata mu kasance Muna tantance abin da bakin mu zai furta.
Bayan abinn da ya faru a class na fito na nufo gida, ba tare da na jira next lectures ba, nasan Hali na ko da ace na zauna to bazan iya Kara concentrating ba. Na shigo gida jiki na a matukar sanyaye, parlon Mamaa na Fara shiga Dan sanar Mata dawowa ta, Amma se na same ta ita da Suleiman a zaune, yanayin su dukka ya nuna they're in a serious conversation. Na dube ta na gaishe ta har Shi din ma sannan nace Mata na dawo, ta dube ni closely kamar wadda ke son fahimtar wani abu, na juya da sauri Ina fadin
" Kai na na ciwo Bari naje daki!"
Kafin ta bani amsa na wuce daki tare da yin sallama dukda bana tunanin Zan samu wani cikin dakin, tun da Batuul Kam tana makaranta, Ina shiga na karasa gaban dressing mirror na tsaya, kamar yadda na Saba a kullum kullum. Na juya na sake juyawa sannan na zauna Ina karewa fuskata kallo, idanu na suna cikowa da kwalla ta Ina ne nayi Kama da mutane masu shekara arbain, duk yadda nake ganin munin Kai na Amma nasan wannan abun is just a hearsay, Amma Kuma na kasa sakawa zuciya ta kada hakan ya dame ni. Ina nan zaune se naji sallamar Mamaa, na dago Ina kallon ta Bayan na amsa, ta zauna saman gadon tana bin gadon da kallo yadda na baza handouts anma fuskata da Kuma damuwar da take ciki ya tabbatar Mata ba karatun nake ba, kawai dai Ina zaune ne ina tunanin abubuwan da Bai kamata ace nayi dwelling akai ba.
" Wani abun ya faru a makaranta ne?"
Nayi saurin giegia Kai na nace
" Ba komai!"
Tayi murmushi tace
" BINTU fada min me ya faru? Wani yace Miki wani abunne?"
Se kawai hawaye Suka shammace ni Suka Fara tsirtuwa akan kunci na, wannan kadai da nayi se ya sake tabbatar mata akwai wani abun. Cikin kukan da nake son dakewa bana Kuma San Yi na Fara tambayar ta
" Mamaa ki kalle ni, ki kalli fuskata Wai tana kama da ta Yan shekara araba'in?"
Mamaa dariya ce kawai batai ba saboda Bata son ta Kara Bata mood din, tace
" Kuma kin yadda Bintu? Duk yadda kike kallon madubi Baki taba lura ke din daban Allah ya hallitta ba? Har yaushe ma Bintu Zaki dinga barin maganar mutane na.shiga kunnen ki, Kinga ko ramewa kikai mutane se sun Yi magana. In dai kina son zaman lafiya, to abin da ya kamata ki toshe kunnen ki daga zantukan mutane"
Inama Zan iya toshe kunnuwan nawa, inama Zan iya ji na share Amma ba Zan iya ba, bani da wannan karfin zuciyar. Idan da ace Ina Jin nasihar ta da tuni na wuce bacin Rai, Amma bana iya yin abin da take cewa. Wannan dalilin yasa na kusa kwana biyu ban je school ba, Ina gida Abu na, Mamaa ma bata kula ni ba balle taji dalilin da ya hanani zuwa, balle Adda da Kawu kuma da Suka koma nuna halin ko in kula a kaina.
Wani yammaci na dawo daga school, a matukar gajiye nake, Bayan abin da ya faru sosae nayi kokarin ganin na sake rage cudanya ta da mutane. A kofar gida na hadu da Suleiman shi da wani abokin shi suna tsaye, ni kunsan ba wani shiri muke ba sosae, so briefly na gaishe su, Suleiman ya amsa Yana fadin
"BINTUN BATUUL!"
Na juyo ba tare da nace komai ba, yace
" Do me a favor, ki turo Mana Batuul please!"
Na gyada Kai na, Ina wucewa abokin yace
" Ga ga Yar Duma Duma Naz!"
Naz da yayi folding hannun shi tun da nazo yake kallo na yace Yana Yar dariya
"Wannan rindinar itama gidan take?"
Suleiman ya kwashe da dariya Yana maimaita rindinar da Naz yace, wani Abu me zafin gaske ya tsaya min a makogaro na, idanuna suka cika da kwalla Amma se nayi kokarin maida su na wuce ciki, straight daki na wuce na samu Batuul tana gyara zaman cajin sabuwar wayar ta. Na zauna Kan gado na Ina sakawa a Rai na akan ba Zan fada Mata sakon shi ba tun da ya Raina min hanklai. Amma se Naga to meye a ciki? Where's the lie? Ai ba Karya yayi ba da yace ni rindina ce.
" Batuul Suleiman na Kiran ki!"
Ta wani kalle ni wani irin, kafin ta tura Baki tare da fadin
" Wallahi ba inda Zan je, Dan rainin hankali"
Zakuyi tunanin Zan tambaye ta abin da ya faru ko? Tabdi ko uffan ban ce ba na cigaba da fito da books di na daga cikin jakar da na fita da ita, se Jin karar buga kudi da akeyi, na dago idanuna Ina kallon Batuul da ta gama rufe kofa Kuma take bubbuga wrapper new N500 notes tana stretching din su. Ta aje gefen gadon sannan ta zaro ta N200 notes mint din su ta hada su waje guda tana taunar gum, mamaki sosae ya Kama ni inda Batuul ta samu wannan uban kudin, Amma dai se bance Mata komai ba kawai na wuce toilet. Ko Dana fito ta Kara dakko wasu sabbi dal na N1000 mints da Kuma wata N500 din. Na tada sallah har na idar Bata kwashe ba, na mike Ina fadin
" Batuul ajiya aka baki"
Tayi murmushi tana adana su cikin jerin kayan ta Dake wardrobe tace
" Ko daya, nawa ne!"
"Naki?!"
Na tambaya Ina sake yin kasa da muray ta kada wani ya jiyo abin da muke fada, tayi dariya tace
" Shiyasa na yanke hukuncin ba Zan aura Suleiman ba"
"Batuul!"
"Bintu"
Itama ta amsa min da same murya da Kuma yanayin maganar da na yi,
" Ba Zan aure shi ba da gaske, shiyasa nake fada Miki kudi a gaban komai suke, har yanzun Suleiman wani matsiyacin aikin banki yake, Ina Zan iya? Mutumin da a probation yake, ko yaushe idan baiyi meeting requirements ba kora ce!"
Na zauna dabas akan gado, na manta order akai ta 12pcs meat bread Baki daya, Kuma tashin da nayi niyya ta na wuce kitchen na Fara aikin. Amma wannan maganar ta Batuul ta girgiza ni.
"Batuul Suleiman din? Akan kudi Zaki guje shi ? Tun kafin ki San kanki yake kula da ke Amma sakayyar kenan?"
Ta zauna gefe na tace
" Bintu, Baki waye ba. Kilan Baki da saurayi ma har yanzun. Kada ki damu Zan bar Miki Suleiman din se ki daura daga inda na tsaya!"
Ayi hakuri a Kuma Kara hakuri, Dan Allah I'm sorry for ghosting, for typing little. I've a strong reason, I hope you can pray for me and understand me.
[1/3, 20:28] Maman: 024
Shiru shiru akace Wai malam yaci shirwa, Imam nata Kira yaga ta inda ciki zai bullo daga jikin zainab Amma babu amo balle labari, Babu ciki Babu dalilin shi, itama tana ta saka ran zata Yi conceiving Amma shiru kake ji. Dukda hakan suna rayuwar su cikin aminci da alkhairi, suna zaman su cikin soyayya da kauna. Anan Imam ya kammalla karatun shi, ya Fara tunanin tafiya Nigeria, sede Allah is always the kindest, se Alhaji Gidado ya dakatar da shi da fada Masa akwai course akan administration da Kuma planning, Budget and implementation da yake son jikan na shi ya koya, saboda big plan da yake da shi ga rayuwar Imam din. Fatin ciki ba ga zainab ba Kuma ga Imam ba. Shekara daya ta Kara zuwa ta wuce, wannan lokacin tuni zainab ta kammalla makarantar ta, shima shekara ya rage, tare suka he Qatar aka zagaya da shi dangin ta. Ya gansu Suka gan shi sukai kwanaki sannan Suka koma inda suka fito, tunda Suka dawo Imam ya Zama wani irin mutum da zainab ta kasa gane Kan shi gaba daya. Wani yammaci ya dawo daga lecture a gajiye, ga Kuma yawan tunani da yake yi duk yabi ya rame. Bayan ta yi Masa serving wani local dish din su na kasar su ya zauna ya Fara ci cikin kwanciyar hanklai, tana ninke inners din shi tana Kuma karantar yanayin shi. Se da ya Gama ya Mike Dan Kai kwanon kitchen kamar yadda ya Saba, in dai yaci abinci to da Kan shi zai Kai kitchen ya wanke, to ka'idar shi ma idan ta tashi kafin ya tafi lecture zai tabbatar yayi Mata wanke wanke, idan ya dawo har girki yake mata. Yana dauraye hannun Shi Bayan ya kammalla wanke plates biyu da Kuma sauce pan da ya gani a cikin sink din. Bayan ya kammalla ya juyo se ganin ta yayi a tsaye ta kura masa idanun ta masu kaifi tana kallon shi. Ya Sha jinin jikin shi tare da matsowa inda take Yana dan sunnar da Kai yace
" Solace what's up?"
Ya fada Yana daga Mata hannu, maimakon ta mayar Masa murmushin da yake Mata se kawai ta ja hannun shi zuwa Kan sofa, bayan sun zauna yace
" Solace menene?"
Tace
" Kai Zan tambaya, ka fada min menene yake damun ka?"
Ya dauke Kan shi yace
" Ba komai, na gaji ne"